< Isambulo 18 >
1 Emva kwalokhu ngabona enye ingilosi isehla ivela ezulwini. Yayilamandla amakhulu njalo umhlaba wakhanyiswa yikukhazimula kwayo.
Bayan wadannan abubuwa sai na ga wani mala'ika yana saukowa daga sama. Yana da babban iko sosai, duniya kuwa ta haskaka da daukakarsa.
2 Yamemeza ngelizwi elikhulu yathi: “‘Liwile! Liwile iBhabhiloni eliKhulu!’ Selibe likhaya lamadimoni lomango wabomoya ababi, lomango wezinyoni zonke ezingcolileyo lezenyanyekayo.
Ya yi kira da kakkarfar murya cewa, “Ta fadi, Babila mai girma ta fadi! Ta zama mazaunin aljannu, da matattarar kowanne kazamin ruhu da kuma mazaunin kowanne kazami da kyamataccen tsuntsu.
3 Ngoba izizwe zonke zinathe iwayini elihlanyisayo lobufebe balo. Amakhosi omhlaba afeba lalo, labathengisi basemhlabeni banothiswa yinotho yalo edlulisileyo.”
Gama dukan al'ummai sun sha ruwan innabin fasikancinta. Sarakunan duniya sun aikata fasikanci da ita. Attajiran duniya sun arzuta da ikon rayuwar annashuwarta.”
4 Ngabuya ngezwa elinye ilizwi livela ezulwini lisithi: “‘Bantu bami, phumani kulo,’ ukuze lingahlanganyeli ezonweni zalo ukuze lingehlelwa yizifo zalo;
Sai na ji wata murya daga sama ta ce, “Ku fito daga cikinta, mutanena, domin kada kuyi zunubi irin na ta, domin kuma kada bala'inta ya auko maku.
5 ngoba izono zalo ziyinqwaba efika ezulwini, njalo uNkulunkulu usekhumbule amacala alo.
Zunubanta sun taru sun yi tsayi har sama. Allah kuma ya tuna da miyagun ayyukanta.
6 Lipheni njengokupha kwalo; buyiselani ngokuphindiweyo kulokho elikwenzileyo. Thelani kabili isilinganiso enkezweni yalo.
Ku saka mata gwargwadon yadda ta saka wa wadansu, ku biya ta ninki biyu na abin da ta yi; a cikin kokon da ta dama, ku dama mata ninki biyu.
7 Lizwiseni uchuku olukhulu losizi okulingana inkazimulo lenotho elizipha khona.” Enhliziyweni yalo liyazincoma lisithi, ngihlezi njengendlovukazi; kangisumfelokazi, njalo kangisoze ngilile.
Kamar yadda ta daukaka kanta ta yi ta annashuwa, ku wahalsheta da azaba da bakin ciki haka. Domin ta ce a zuciyarta, 'Ina zaune kamar sarauniya; ni ba gwauruwa ba ce, kuma ba zan taba yin makoki ba,'
8 Ngakho-ke, ngosuku olulodwa izifo zalo zizalifica: ukufa lokukhala kanye lendlala. Lizahangulwa ngumlilo ngoba ilamandla iNkosi uNkulunkulu olahlulelayo.
Saboda haka a rana daya bala'inta zai auko mata; mutuwa, makoki da kuma yunwa. Wuta za ta kona ta kurmus, domin Ubangiji Allah mai iko ne, kuma shine mai hukuntata.”
9 Lapho amakhosi asemhlabeni afeba lalo njalo abelana lalo inotho yalo ebona intuthu yokutsha kwalo azalikhalela alililele.
Sarakunan duniya da suka yi fasikanci, har suka baude tare da ita, za su yi kuka da kururuwa domin ta sa'adda suka ga hayakin kunarta.
10 Azesaba ngenxa yokuhlukuluzwa kwalo eme khatshana akhale esithi: Maye! Maye, Oh dolobho elikhulu, Oh Bhabhiloni, dolobho lamandla! Ngehola linye nje incithakalo yakho ifikile!
Za su tsaya can nesa suna tsoron azabarta, suna cewa, “Kaito, kaiton babban birni, Babila, birni mai iko! Domin cikin sa'a guda hukuncinta ya zo.”
11 Abathengisi basemhlabeni bazalikhalela balililele ngoba kungasekho othenga impahla yabo,
Manyan 'yan kasuwan duniya za su yi kuka da bakin ciki dominta, da shike ba wanda ke sayan kayanta kuma -
12 imithwalo yegolide leyesiliva leyamatshe aligugu leyobuhlalu; eyelineni elihle leliyibubende, ilembu lesilika lelembu elibomvu gebhu; inhlobo zonke zezigodo zesithironi lezinhlobo zonke zezinto ezenziwe ngempondo zendlovu lezigodo ezidulayo lethusi lensimbi kanye lelitshe elimhlophe;
kayan zinariya, azurfa, da duwatsun alfarma, da lu'u-lu'u, da lilin mai laushi, da hajja mai ruwan jar garura, da siliki, da jar alharini da itacen kamshi iri iri, da kayan da aka sassaka da itace mai tsada, da na tagulla, da na bakin karfe, da na dutse mai sheki,
13 imithwalo yesinamoni leyeziyoliso, eyempepha leyemure kanye leyamakha, eyewayini lamafutha e-oliva, eyefulawa ecolekileyo kanye lengqoloyi; inkomo lezimvu; amabhiza lezinqola lezigqili kanye lemiphefumulo yabantu.
da kirfa, da kayan yaji, da turaren wuta, da mur da lubban, da ruwan innabi, da mai, da garin alkama, da alkama, da shanu, da tumaki, da dawakai, da kekunan doki, da bayi, da rayukan 'yan adam.
14 Bazakuthi, “Izithelo owawuzilangathela zisukile kuwe. Yonke inotho yakho lenkazimulo sekunyamalele, kakuyikutholakala futhi.”
Amfanin da kika kwallafa rai da duk karfinki sun fice daga gareki. Duk annashuwarki da darajarki sun bace, ba za a kara samunsu ba kuma.
15 Abathengisi ababethengisa lezizinto bezuza inotho yabo kuyo bazakuma khatshana, besesaba ngokuhlukuluzwa kwalo. Bazalila babubule
Manyan 'yan kasuwa na wadannan kaya da suka azurta ta wurinta, za su tsaya can nesa da ita, sabili da tsoron azabarta, kuka da kururuwar bakin ciki.
16 njalo bakhale kakhulu besithi: “Maye! Maye, Oh dolobho elikhulu, eligqoke ilineni elihle, okuyibubende lokubomvu, elikhazimulayo ngegolide langamatshe aligugu kanye lobuhlalu!
Za su ce, “Kaito, kaito ga babban birni da take sanye da lilin mai laushi da tufafi masu jar garura da kuma jan alharini, da ta ci ado da kayan zinariya, da duwatsu masu daraja da lu'u-lu'u!
17 Ngehola linye nje inotho enengi kangaka isichithiwe!” Izinduna zonke zemikhumbi labo bonke abahamba ngayo labatshayeli labo bonke abazuza ukuphila kwabo olwandle bazakuma khatshana.
A cikin sa'a guda duk dukiyan nan ta lallace. Kowanne matukin jirgin ruwa, da fasinjoji, da masu tuki da duk wadanda suke samun biyan bukatun rayuwarsu daga ruwa, suka tsaya can nesa.
18 Lapho bebona izikhatha zokutsha kwalo bazachaza bathi, “Kambe kwake kwaba ledolobho elinjengaleli idolobho elikhulu na?”
Suka yi kuka sa'anda suka ga hayakin kunarta. Suka ce, “Wanne birni ne ya yi kama da babban birnin?”
19 Bazathela uthuli emakhanda abo balile babubule bekhala besithi: “Maye! Maye, Oh dolobho elikhulu, lapho bonke ababelemikhumbi olwandle abanothiswa khona yinotho yalo! Ngehola linye nje selichithiwe!
Suka watsa kura a kawunansu, suka yi kuka da karfi, da kururuwa da bakin ciki, “Kaito, kaiton babban birnin nan inda duk masu jiragen ruwa suka azurta daga dukiyarta. Domin a sa'a guda an hallakar da ita.”
20 Thokoza ngalo, Oh Zulu! Thokozani bangcwele labapostoli kanye labaphrofethi! UNkulunkulu uselahlulele ngendlela elaliphatha ngayo.”
“Ku yi murna a kanta, sama, ku masu ba da gaskiya, manzanni, da annabawa, domin Allah ya kawo hukuncinku a kanta!”
21 Ingilosi elamandla yasidobha ilitshe elingangembokodo enkulu yaliphosela olwandle, yathi: “Idolobho elikhulu laseBhabhiloni lizaphoselwa phansi, ngodlakela olunje, lingaphindi libonakale futhi.
Wani kakkarfan mala'ika ya dauki wani dutse mai kama da dutsen nika, ya jefa shi cikin teku yana cewa, “Ta wannan hanya, Babila, babban birnin, za a jefar da ita kasa da karfi, ba za a kara ganinsa ba.
22 Umculo wabatshayi bamachacho labahlabeleli labatshayi bemihlanga lamacilongo, kawusoze uzwakale kuwe futhi. Akukho sisebenzi lesawuphi umsebenzi esizatholakala kuwe futhi. Umsindo wembokodo kawusoze uzwakale kuwe futhi.
Muryar masu kidar molaye, mawaka, masu busa sarewa, da na masu busa algaita, ba za a kara ji a cikinta ba. Babu wani mai kowanne irin sana'a da za a samu a cikinta. Ba za a kara jin karar nika a cikinta ba.
23 Ukukhanya kwesibane akusoze kukhanye kuwe futhi. Ilizwi lomyeni lelomlobokazi kalisoze lizwakale kuwe futhi. Abathengisi bakho babeyizikhulu zomhlaba. Izizwe zonke zadukiswa yibuthakathi bakho.
Hasken fitila ba za ya kara haskakawa a cikin ki ba. Ba za a kara jin muryoyin ango da na amarya a cikinki ba, domin attajiranki sune 'ya'yan masu mulki a duniya, kuma ta wurin sihirinki kika yaudari al'ummai.
24 Kuwe kwafunyanwa igazi labaphrofethi lelabangcwele, kanye lelabo bonke ababulawayo emhlabeni.”
A cikinta aka sami jinin annabawa da na masu ba da gaskiya, da jinin duk wadanda aka kashe a duniya.”