< Amahubo 82 >

1 Ihubo lika-Asafi UNkulunkulu usesihlalweni emhlanganweni omkhulu; nguye owahlulelayo phakathi kwabo “nkulunkulu”:
Zabura ta Asaf. Allah yana shugabanta cikin babban taro; yakan zartar da hukunci a cikin “alloli”.
2 “Koze kube nini livikela ababi na libonakala lithanda izigangi?
“Har yaushe za ku kāre marasa adalci ku kuma goyi bayan mugaye? (Sela)
3 Lamlelani ababuthakathaka lezintandane; melani amalungelo abayanga labahlukuluzwayo.
Ku tsare mutuncin marasa ƙarfi da marayu; ku kāre hakkin matalauta da waɗanda ake danniya.
4 Lamlelani ababuthakathaka labaswelayo; bephuleni esandleni sababi.
Ku ceci marasa ƙarfi da masu bukata; ku kuɓutar da su daga hannun mugaye.
5 Onkulunkulu kabazi lutho, kabazwisisi lutho. Bayantula emnyameni; zonke izisekelo zomhlaba zixukuxiwe.
“Ba su san kome ba, ba su fahimci kome ba. Suna yawo cikin duhu; an girgiza dukan tussan duniya.
6 Ngathi, ‘Lingo “nkulunkulu”; lonke lingamadodana akhe oPhezukonke.’
“Na ce, ‘Ku “alloli” ne; dukanku’ya’yan Mafi Ɗaukaka’ ne.
7 Kodwa lizakufa lingabantu nje; lizakuwa njengamanye amakhosi wonke.”
Amma za ku mutu kamar mutum kurum; za ku fāɗi kamar duk wani mai mulki.”
8 Phakama, Oh Nkulunkulu, yahlulela umhlaba, ngoba zonke izizwe ziyilifa lakho.
Ka tashi, ya Allah, ka shari’anta duniya, gama dukan al’ummai gādonka ne.

< Amahubo 82 >