< Amahubo 77 >

1 Kumqondisi wokuhlabela. KuJeduthuni, Elika-Asafi. Ihubo. Ngakhala kuNkulunkulu ngicela uncedo; ngakhala kuNkulunkulu ukuthi angizwe.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Don Yedutun. Na Asaf. Zabura ce. Na yi kuka ga Allah don taimako; na yi kuka ga Allah don yă ji ni.
2 Ngathi ngikhathazekile ngamdinga uThixo; ebusuku ngazelula izandla azazezadinwa lomphefumulo wami wala ukududuzeka.
Sa’ad da nake cikin damuwa, na nemi Ubangiji; da dare na miƙa hannuwa ba gajiya raina kuma ya ƙi yă ta’azantu.
3 Ngakukhumbula, Oh Nkulunkulu, ngabubula; ngacabanga, umoya wami wancipha.
Na tuna da kai, ya Allah, na kuma yi nishi; na yi nishi, ƙarfina kuwa duk ya raunana. (Sela)
4 Wala ukuthi amehlo ami avaleke; ngangikhathazekile ngisehluleka ukukhuluma.
ka hana idanuna rufewa; na damu ƙwarai har ba na iya magana.
5 Ngakhumbula ngezinsuku ezedlulayo, insuku zakudala;
Na yi tunani kwanakin da suka wuce, shekarun da suka wuce da daɗewa;
6 ngakhumbula izingoma zami ebusuku. Inhliziyo yami yacabanga lomoya wami wadinga:
na tuna da waƙoƙina da dare. Zuciyata ta yi nishi, ƙarfina kuwa ya nemi yă sani.
7 “INkosi izakhalala kokuphela na? Ayisayikuphinde itshengise uthando lwayo njalo na?
“Ubangiji zai ƙi ne har abada? Ba zai taɓa nuna alherinsa kuma ba?
8 Kanti uthando lwayo olungapheliyo selunyamalele kokuphela na? Kanti isithembiso sayo sesiphelile kokuphela na?
Ƙaunarsa marar ƙarewa ta ɓace ke nan har abada? Alkawarinsa ya kāsa ke nan a dukan lokaci?
9 Kanti uNkulunkulu usekhohliwe ukuba lesihawu na? Usethe ngokuzonda wagodla uzwelo lwakhe na?”
Allah ya manta yă yi jinƙai? Cikin fushinsa ya janye tausayinsa ne?” (Sela)
10 Ngasengikhumbula ngathi, “Yilokhu okunginqundayo, ukuthi isandla sokunene soPhezukonke kasisekho phezu kwami.
Sai na yi tunani, “Zan yi roƙo saboda wannan, shekarun da Mafi Ɗaukaka ya miƙa hannunsa na dama.”
11 Ngizayikhumbula imisebenzi kaThixo; yebo, ngizayikhumbula imimangaliso yakho yekadeni.
Zan tuna da ayyukan Ubangiji; I, zan tuna mu’ujizanka na tun dā.
12 Ngizacabanga ngayo yonke imisebenzi yakho nginakane ngazozonke izenzo zakho ezinkulu.”
Zan yi tunani a kan dukan ayyukanka in lura da dukan manyan abubuwan da ka aikata.
13 Izindlela zakho, Oh Nkulunkulu, zingcwele; nguphi unkulunkulu omkhulu njengoNkulunkulu wethu na?
Hanyoyinka, ya Allah, masu tsarki ne. Wanda allah ne yake da girma kamar Allahnmu?
14 Nguwe Nkulunkulu owenza izimanga; uyawatshengisa amandla akho ebantwini.
Kai ne Allahn da yakan aikata mu’ujizai; ka nuna ikonka a cikin mutane.
15 Ngengalo yakho elamandla wabakhulula abantu bakho, izizukulwane zikaJakhobe loJosefa.
Da hannunka mai ƙarfi ka fanshi mutanenka, zuriyar Yaƙub da Yusuf. (Sela)
16 Amanzi akubona wena, Oh Nkulunkulu, amanzi akubona atshotshobala; inziki zagonyuluka.
Ruwaye sun gan ka, ya Allah, ruwaye sun gan ka suka firgita; zurfafan gaske sun girgiza.
17 Amayezi awathulula amanzi, isibhakabhaka sandindiza ngokuduma; imitshoko yakho yaphazima yaya le lale.
Gizagizai sun sauko da ruwa, sararin sama suka buga tsawa; kibiyoyinka suka yi ta kai komo da walƙiya.
18 Umdumo wakho wezwakala uphakathi kwesivunguzane, umbane wakho wawukhanyisa umhlaba; umhlaba wavevezela wanyikinyeka.
Aka ji tsawanka a cikin guguwa, walƙiyarka ta haskaka duniya; duniya ta yi rawar jiki ta girgiza.
19 Indlela yakho yadabula olwandle, umkhondo wakho phakathi kwamanzi, kodwa izinyathelo zakho zazingabonakali.
Hanyarka ta bi ta cikin teku, hanyarka ta bi cikin manyan ruwaye, duk da haka ba a ga sawunka ba.
20 Wabahola abantu bakho njengomhlambi wezimvu ngesandla sikaMosi lo-Aroni.
Ka bi da mutanenka kamar garke ta hannun Musa da Haruna.

< Amahubo 77 >