< Amahubo 73 >

1 Ihubo lika-Asafi. Ngempela uNkulunkulu ulungile ku-Israyeli, kulabo abahlanzekileyo enhliziyweni.
Zabura ta Asaf. Tabbatacce Allah mai alheri ne ga Isra’ila, ga waɗanda suke masu tsabta a zuciya.
2 Kodwa mina, inyawo zami zaphose zatshelela; ngaphose ngakhuthisa ukunyathela.
Amma game da ni, ƙafafuna suna gab da yin santsi; tafin ƙafana ya yi kusan zamewa.
3 Ngasuka ngahawukela abaklolodayo ngibona ukuphumelela kwezigangi.
Gama na yi kishin masu girman kai sa’ad da na ga cin gaban da masu mugunta suke yi.
4 Kabalazo inhlungu; imizimba yabo iphilile iqinile.
Ba sa yin wata fama; jikunansu lafiya suke da kuma ƙarfi.
5 Kabalayo imithwalo enzima ejayelekileyo ebantwini; kabahlukuluzwa loba yini njengabanye abantu.
Ba sa shan wata wahalar da sauran mutane ke sha; ba su da damuwa irin na’yan adam.
6 Ngakho-ke ukuziqhenya kuyisigqizo sabo entanyeni; bazigqokisa ngokwenza isihluku.
Saboda girman kai ya zama musu abin wuya; tā da hankali ya zama musu riga.
7 Ezinhliziyweni zabo ezingelazwelo kuphuma ububi; iminakano emibi yezingqondo zabo ayilamikhawulo.
Daga mugayen zukatansu laifi kan fito mugaye ƙulle-ƙullen da suke cikin zukatansu ba su da iyaka.
8 Bayakloloda, bakhulume ngomona; bayaqholoza basongele ukuncindezela.
Suna ba’a, suna faɗin mugayen abubuwa; cikin girman kan suna barazana yin danniya.
9 Imilomo yabo ithi izulu selingelabo, lezilimi zabo zihle ziwuthathe umhlaba.
Bakunansu na cewa sama na su ne, kuma harsunansu sun mallaki duniya.
10 Yikho abantu bakibo bebakholwa, bawanathe amanzi kakhulukazi.
Saboda haka mutanensu sun juya gare su suna kuma shan ruwa a yalwace.
11 Bathi, “UNkulunkulu angakwazi kanjani? OPhezukonke ulalo ulwazi na?”
Suna cewa, “Yaya Allah zai sani? Mafi Ɗaukaka yana da sani ne?”
12 Yikho lokhu abayikho khona ababi bavele kabananzi, iyanda eyabo inotho.
Ga yadda mugaye suke, kullum ba su da damuwa, arzikinsu yana ta ƙaruwa.
13 Ngempela bekuyize ukugcina inhliziyo yami ihlanzekile; kube yize ukugeza izandla zami ngokungelacala.
Tabbatacce a banza na bar zuciyata da tsabta; a banza na wanke hannuwa don nuna rashin laifi.
14 Ilanga lonke ngitshona ngikhathazwa; ngiyajeziswa ekuseni zonke insuku.
Dukan yini na sha annoba; an hukunta ni kowace safiya.
15 Aluba ngangithe, “Ngizakhuluma ngitsho njalo,” ngabe ngangibakhohlisa abantwabakho.
Da na ce, “Zan faɗa haka,” da na bashe’ya’yanka.
16 Ngathi ngizama ukukuzwisisa konke lokhu ngezwa kungisinda,
Sa’ad da na yi ƙoƙari in gane wannan, sai ya zama danniya a gare ni
17 ngaze ngangena endlini engcwele kaNkulunkulu; lapho-ke ngasengizwisisa isiphetho sabo.
sai da na shiga wuri mai tsarki na Allah; sa’an nan na gane abin da ƙarshensu zai zama.
18 Ngempela uyababeka endaweni etshelelayo; ubalahlela phansi ekubhujisweni.
Tabbatacce ka sa su a ƙasa mai santsi; ka jefar da su ga hallaka.
19 Yeka, ukubhujiswa kwabo lula nje, bakhuculwe nje yikwesaba!
Duba yadda suka hallaka farat ɗaya, razana ta share su gaba ɗaya!
20 Njengephupho nxa umuntu ephaphama kuzakuba njalo lapho usuvuka, Thixo, uzabeyisa njengemifanekiso yengqondo kuphela.
Kamar yadda mafarki yake sa’ad da mutum ya farka, haka yake sa’ad da ka farka, ya Ubangiji, za ka rena su kamar almarai.
21 Lapho inhliziyo yami yayifuthelene lomoya wami uthukuthele,
Sa’ad da zuciyata ta ɓaci hankalina kuma ya tashi,
22 ngangiyisithutha esingaziyo; ngangiyinyamazana yeganga kuwe.
na zama marar azanci da jahili; na zama kamar dabba a gabanka.
23 Ikanti ngihlezi ngilawe; uyangibamba ngesandla sami sokunene.
Duk da haka kullum ina tare da kai; ka riƙe ni a hannun damana.
24 Uyangikhokhela ngokweluleka kwakho kuthi ngemva kwalokho uzangithatha ungise ebukhosini.
Ka bishe ni da shawararka, bayan haka kuma za ka kai ni cikin ɗaukaka.
25 Ngilobani na ezulwini ngaphandle kwakho? Lomhlaba kawulakho engikufisayo ngaphandle kwakho.
Wa nake da shi a sama in ba kai ba? Ba na kuma sha’awar kome a duniya in ban da kai.
26 Inyama yami lenhliziyo yami kungehluleka kodwa uNkulunkulu ungamandla enhliziyo yami, uyisabelo sami laphakade.
Jikina da zuciyata za su iya raunana, amma Allah ne ƙarfin zuciyata da kuma rabona har abada.
27 Labo abakhatshana lawe bazabhubha; uyababhidliza bonke abangathembekanga kuwe.
Waɗanda suke nesa da kai za su hallaka; kakan hallaka dukan waɗanda suke maka rashin aminci.
28 Kodwa mina kimi kuhle ukuba seduze loNkulunkulu. Sengenze uThixo Wobukhosi isiphephelo sami; ngizafakaza ngazozonke izenzo zakho.
Amma game da ni, yana da kyau in kasance kusa da Allah. Na mai da Ubangiji Mai Iko Duka mafakata; zan yi shelar dukan ayyukanka.

< Amahubo 73 >