< Amahubo 70 >

1 Kumqondisi wokuhlabela. ElikaDavida. Isikhalazo. Phangisa, Oh Nkulunkulu, ungisindise; Oh Thixo, woza masinyane uzongisiza.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Roƙo. Ka hanzarta, ya Allah, ka cece ni; Ya Ubangiji, zo da sauri ka taimake ni.
2 Sengathi labo abafuna impilo yami bangayangiswa basanganiswe; sengathi bonke abafisa ukuwa kwami bangabuyiselwa emuva beyangekile.
Bari masu neman raina su sha kunya su kuma rikice; bari dukan masu sha’awar gani lalacewata su juye baya da kunya.
3 Sengathi labo abathi kimi, “Ehe! Ehe!” bangafulathela ngenxa yehlazo labo.
Bari masu ce mini, “Allah yă ƙara!” Su juye baya saboda kunyansu.
4 Kodwa akuthi bonke abakudingayo bathokoze bajabule kuwe; akuthi labo abathanda insindiso yakho bahlale besithi, “uThixo kadunyiswe!”
Amma bari dukan masu nemanka su yi farin ciki su kuma yi murna a cikinka; bari waɗanda suke ƙaunar cetonka kullum su ce, “Bari Allah yă sami ɗaukaka!”
5 Ikanti ngingumyanga ngiyaswela; woza masinyane kimi, Oh Nkulunkulu. Ulusizo lwami lomkhululi wami; Oh Thixo, ungaphuzi.
Duk da haka ni matalauci ne da kuma mai bukata; ka zo da sauri gare ni, ya Allah. Kai ne mai taimakona da mai cetona; Ya Ubangiji, kada ka yi jinkiri.

< Amahubo 70 >