< Amahubo 53 >

1 Kumqondisi wokuhlabela. Ngendlela yemahalathi. Ihubo likaDavida. Isiwula sithi enhliziyweni yaso, “AkulaNkulunkulu.” Baxhwalile, lezindlela zabo zibolile; kakho loyedwa owenza okuhle.
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga mahalat. Wani maskil na Dawuda. Wawa ne kawai yakan ce a zuciyarsa, “Ba Allah.” Sun lalace, kuma hanyoyinsu ba su da kyau; babu wani mai aikata abu mai kyau.
2 UNkulunkulu ukhangela phansi esezulwini emadodaneni abantu ingabe bakhona yini abazwisisayo, abamdingayo uNkulunkulu.
Allah yana duba daga sama a kan’ya’yan mutane yă ga ko akwai wani wanda ya gane, wani wanda yake neman Allah.
3 Abantu bonke baphambukile, bonke sebexhwalile; kakho loyedwa owenza okuhle, kakho lamunye.
Kowa ya kauce, gaba ɗaya sun lalace; babu guda da yake aikata abu mai kyau, babu ko ɗaya.
4 Kanti lezizixhwali kaziyikufa zafunda yini? Zona ezidla abantu bami ingathi zidla isinkwa, ezingamkhonziyo uNkulunkulu.
Masu aikata mugunta ba sa taɓa koyo? Suna cin mutanena kamar yadda ake cin burodi, ba sa kuma kira ga Allah.
5 Kodwa yibo abagubhazeliswa luvalo khona kungelalutho olwesabekayo. UNkulunkulu wawahlakaza amathambo alabo abalihlaselayo; lina labayangisa ngoba uNkulunkulu wabeyisa.
Ga shi fa, sun firgita don tsoro, ko da yake babu dalilin tsoro, gama Allah zai watsar da ƙasusuwan masu ƙinsa, za su sha kunya, gama Allah ya ƙi su.
6 Sengathi insindiso ka-Israyeli ingaqhamuka eZiyoni! Nxa uNkulunkulu esebuyisela impumelelo yabantu bakhe, kathokoze uJakhobe lo-Israyeli ajabule!
Kash, da ceton Isra’ila zai fito daga Sihiyona mana! Sa’ad da Allah ya sāke arzuta mutanensa, bari Yaƙub yă yi farin ciki Isra’ila kuma yă yi murna!

< Amahubo 53 >