< Amahubo 140 >

1 Kumqondisi wokuhlabela. Ihubo LikaDavida. Ngilamulela, Oh Thixo, ebantwini ababi; ngivikela ebantwini bodlakela,
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ka cece ni, ya Ubangiji, daga mugaye; ka tsare ni daga mutane masu rikici,
2 abakha amacebo amabi ezinhliziyweni zabo bahlokomise impi ukusa kwamalanga.
masu shirya maƙarƙashiya a zukatansu suna kuma kawo yaƙi kullum.
3 Benza izindimi zabo zicije njengezenyoka; ubuhlungu benhlangwana busezindebeni zabo.
Suna sa harsunansu su yi kaifi kamar na maciji; dafin gamsheƙa yana a leɓunansu. (Sela)
4 Ngivikela, Oh Thixo, ezandleni zababi; ngiphephisa ebantwini bodlakela abaceba ukungigwenxa.
Ka kiyaye ni, ya Ubangiji, daga hannuwan mugaye; ka tsare ni daga mutane masu rikici waɗanda suke shirin kwashe ni a ƙafafu.
5 Abantu abazigqajayo bangifihlele isifu; sebewanwebile amambule abo bangithiya lapha lalapha endleleni yami.
Masu girman kai sun sa mini tarko; sun shimfiɗa igiyoyin ragarsu sun kuma shirya mini tarko a hanyata. (Sela)
6 Oh Thixo, ngithi kuwe, “UnguNkulunkulu wami.” Zwana, ukukhala kwami ngicela umusa.
Ya Ubangiji, na ce maka, “Kai ne Allahna.” Ka ji kukata ta neman jinƙai, ya Ubangiji.
7 Oh Thixo wobukhosi, mhlengi wami olamandla, ovikela ikhanda lami ngelanga lempi
Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mai fansana mai ƙarfi, wanda yake garkuwoyin kaina a ranar yaƙi.
8 ungavumeli ababi izifiso zabo Oh Thixo; ungayekeli amacebo abo ukuthi aphumelele, funa bazigqaje.
Kada ka biya wa mugaye bukatunsu, ya Ubangiji; kada ka bar shirinsu su yi nasara, in ba haka ba za su yi fariya. (Sela)
9 Akuthi ingqondo zalabo abangihanqileyo zandelwe luhlupho oludalwe yizindebe zabo.
Bari kawunan waɗanda suka kewaye ni su rufu da masifun da leɓunansu suka jawo.
10 Akuthi amalahle avuthayo abakhithikele; sengathi bangaphoselwa emlilweni, emigodini ebhixa udaka, bangavuki futhi.
Bari garwashin wuta yă zubo a kansu; bari a jefar da su cikin wuta, cikin rami mai zurfi, kada su sāke tashi.
11 Akuthi abahlebayo bangatholi indawo elizweni; akuthi umnyama ubahlale izithende abantu bochuku.
Kada masu ɓata suna su taɓa kahu a ƙasar; bari masifa ta farauci mutane masu rikici.
12 Ngiyazi ukuthi uThixo ubenzela okulungileyo abayanga, ubamele abaswelayo.
Na san cewa Ubangiji ya shirya wa matalauta adalci yana kuma yi wa mabukata adalci.
13 Ngempela abalungileyo bazalidumisa ibizo lakho labaqotho bazahlala phambi kwakho.
Tabbatacce masu adalci za su yabi sunanka masu aikata gaskiya kuma za su zauna a gabanka.

< Amahubo 140 >