< Amahubo 120 >

1 Ingoma yemiqanso. Ngiyambiza uThixo ngisosizini, laye angiphendule.
Waƙar haurawa. Na yi kira ga Ubangiji cikin damuwata, ya kuwa amsa mini.
2 Ngisindisa, Oh Thixo, ezindebeni zamanga lezindimini zenkohliso.
Ka cece ni, ya Ubangiji, daga leɓuna masu ƙarya da kuma daga harsuna masu yaudara.
3 Uzakwenzani kuwe, aphinde enzeni njalo, wena limi lwenkohliso?
Me zai yi maka, me kuma ya fi, ya kai harshe mai yaudara?
4 Uzakujezisa ngomtshoko obukhali owebutho, ngamalahle avuthayo esihlahla.
Zai hukunta ku da kibiyoyi masu tsini na jarumi, tare da garwashin wuta na itacen tsintsiya.
5 Maye mina ngokuhlala kwami eMesheki, ngokuthi ngihlala emathenteni aseKhedari!
Kaitona da nake zama a Meshek, da nake zama a ciki tentunan Kedar!
6 Sengihlale isikhathi eside kakhulu phakathi kwalabo abazonda ukuthula.
Da daɗewa na zauna a cikin waɗanda suke ƙin salama.
7 Ngingumuntu wokuthula; kodwa ngithi ngingakhuluma, sebefuna impi.
Ni mutum ne mai salama; amma sa’ad da na yi magana, su sai su yi ta yaƙi.

< Amahubo 120 >