< Amahubo 104 >

1 Dumisa uThixo, Oh mphefumulo wami. Oh Thixo Nkulunkulu wami, umkhulu kakhulu; ugqoke inkazimulo lobukhosi.
Yabi Ubangiji, ya raina. Ya Ubangiji Allahna, kana da girma ƙwarai; kana saye da daraja da ɗaukaka.
2 Uyazigoqela ngokukhanya kungathi njengesivunulo; amazulu uyawelula njengethente
Ubangiji ya naɗe kansa da haske kamar riga ya shimfiɗa sammai kamar tenti
3 anqumise intungo zezindlu zangaphezulu zilale phezu kwamanzi. Wenza amayezi inqola yakhe yamabhiza, undiza ngezimpiko zomoya.
ya kafa ginshiƙan ɗakin samansa a kan ruwaye. Ya maido da gizagizai suka zama keken yaƙinsa yana hawa a kan fikafikan iska.
4 Wenza izikhatha zomoya zibe yizithunywa zakhe, amalangabi omlilo izinceku zakhe.
Ya mai da iska suka zama’yan saƙonsa harsunan wuta kuma bayinsa.
5 Wawugxilisa umhlaba ezisekelweni zawo; ungeke wagudlulwa.
Ya kafa duniya a kan tussanta; ba za a iya matsar da ita ba.
6 Wawembesa ngolwandle njengesivunulo; amanzi ema ngaphezu kwezintaba.
Ka rufe ta da zurfi kamar da riga ruwaye sun tsaya a bisa duwatsu.
7 Kodwa wathi ngokukhwaza amanzi abaleka, ngomsindo wokuduma kwakho asibathela;
Amma a tsawatawarka ruwaye suka gudu da jin ƙarar tsawanka suka ruga da gudu;
8 ageleza phezu kwezintaba, ehlela ezigodini endaweni owamisele kuyo.
suka gudu a bisa duwatsu, suka gangara zuwa cikin kwaruruka, zuwa wurin da ka shirya musu.
9 Wamisa umkhawulo angeke aweqe; kasayikubuya awugubuzele njalo umhlaba lanini.
Ka kafa iyakar da ba a iya tsallakawa; ba za su ƙara rufe duniya ba.
10 Wenza imithombo impompozele amanzi ezindongeni; ageleza phakathi kwezintaba,
Ya sa maɓulɓulai suka zuba ruwa cikin kwaruruka; yana gudu tsakanin duwatsu.
11 zipha amanzi kuzozonke izinyamazana zeganga; labobabhemi beganga bacitsha lapho ukoma.
Suna ba da ruwa ga dukan namun jeji; jakunan jeji suna kashe ƙishirwansu.
12 Izinyoni zomoya zakhela eduze kwamanzi; ziyatshiloza phakathi kwezingatsha.
Tsuntsaye sarari suna sheƙunansu kusa da ruwan; suna rera cikin rassa.
13 Uyazithelezela izintaba esezindlini zakhe eziphezulu; umhlaba uyawusuthisa ngezithelo zomsebenzi wakhe.
Yana wa duwatsu banruwa daga ɗakinsa na sama; ƙasa tana ƙoshiya da amfanin aikinsa.
14 Umilisela inkomo utshani, ahlanyelele abantu bona bahlakule kuzuzakale ukudla emhlabathini:
Yana sa ciyawa tă yi girma saboda shanu, tsire-tsire domin mutum ya nome, suna fid da abinci daga ƙasa,
15 iwayini elijabulisa inhliziyo yomuntu, amagcobo enza ubuso bakhe bukhazimule, lesinkwa esilulamisa inhliziyo yakhe.
ruwan inabi yakan sa zuciyar mutum tă yi murna, mai kuwa yakan sa fuska tă yi haske, abinci kuma da yake riƙe zuciyarsa.
16 Izihlahla zikaThixo ziyathelelwa okwaneleyo, imisedari yeLebhanoni ayihlanyelayo.
Ana yi wa itatuwan Ubangiji banruwa sosai, al’ul na Lebanon da ya shuka.
17 Izinyoni zakhela kuyo izidleke zazo; ingabuzane lakha indlu yalo ezihlahleni zephayini.
A can tsuntsaye suke sheƙunnansu; shamuwa tana da gidanta a itatuwan fir.
18 Izintaba eziphakemeyo ngezamagogo, amawa ayisiphephelo sezimbila.
Manyan duwatsu na awakin jeji ne; tsagaggun duwatsun mafaka ne ga rema.
19 Inyanga yehlukanisa izibanga zomnyaka, lelanga liyazi ukuthi litshona nini.
Wata ne ke ƙididdigar lokuta, rana kuma ta san sa’ad da za tă fāɗi.
20 Uletha umnyama, kube sebusuku, lapho zonke izinyamazana zeganga zizingele.
Ka yi duhu, sai ya zama dare, sai dukan namun jeji a kurmi suka fito a maƙe.
21 Izilwane ziyabhonga zifuna inyama yazo zidinga ukudla kwazo kuNkulunkulu.
Zakoki sun yi ruri sa’ad da suke farauta suna kuma neman abincinsu daga Allah.
22 Ilanga liyaphuma, zibe sezicatsha; ziyabuyela ezikhundleni zazo zilale.
Rana ta fito, sai suka koma shiru; suka koma suka kwanta a kogwanninsu.
23 Umuntu abe esephuma aye emsebenzini wakhe, ayotshikatshika kuze kube ntambama.
Mutum yakan tafi aikinsa, zuwa wurin aikinsa har yamma.
24 Minengi kanganani imisebenzi yakho, Oh Thixo! Zonke wazenza ngenhlakanipho; umhlaba ugcwele izidalwa zakho.
Ina misalin yawan aikinka, ya Ubangiji! Cikin hikima ka yi su duka; duniya ta cika da halittunka.
25 Nantuyana ulwandle, uthwaca olungakaya, olunyakazela ngezidalwa ezingelakubalwa izinto eziphilayo ezinkulu lezincinyane.
Akwai teku, babba da kuma fāɗi, cike da halittun da suka wuce ƙirga, abubuwa masu rai babba da ƙarami.
26 Kulapho imikhumbi endenda khona isiyale lale, loleviyathani, isilo owasenza ukuthi sidlale khona.
A can jiragen ruwa suna kai komo, kuma dodon ruwan da ka yi, yă yi wasa a can.
27 Zonke lezi zikhangele kuwe ukuthi uziphe ukudla ngesikhathi esifaneleyo.
Waɗannan duka suna dogara gare ka don ka ba su abincinsu a daidai lokaci.
28 Uthi ungazipha bese zikubuthela ndawonye; uthi ungavula isandla sakho, zisuthiswe ngezinto ezinhle.
Sa’ad da ba su da shi, sai su tattara shi; sa’ad da ka buɗe hannunka, sukan ƙoshi da abubuwa masu kyau.
29 Uthi ungafihla ubuso bakho zitshaywe luvalo; uthi ungathatha umphefumulo wazo, zife zibuyele othulini.
Sa’ad da ka ɓoye fuskarka, sai su razana; sa’ad da ka ɗauke numfashinsu, sai su mutu su kuma koma ga ƙura.
30 Uthi ungathumela uMoya wakho zidalwe, uwenze ube muhle umhlaba.
Sa’ad da ka aika da Ruhunka, sai su halittu, su kuma sabunta fuskar duniya.
31 Sengathi inkazimulo kaThixo ingema lanini; sengathi uThixo angathokoza ngemisebenzi yakhe
Bari ɗaukakar Ubangiji ta dawwama har abada; bari Ubangiji yă yi farin ciki cikin aikinsa,
32 yena okhangela umhlaba uthuthumele, othinta izintaba zithunqe intuthu.
shi wanda ya dubi duniya, sai ta razana, wanda ya taɓa duwatsu, sai suka yi hayaƙi.
33 Ngizahlabelela kuThixo impilo yami yonke; ngizahlabelela indumiso kuNkulunkulu wami lanini nxa ngisaphila.
Zan rera ga Ubangiji dukan raina; zan rera yabo ga Allahna muddin ina raye.
34 Sengathi iminakano yami ingamthokozisa, ngoba ngiyathokoza kuThixo.
Bari tunanina yă gamshe shi, yayinda nake farin ciki a cikin Ubangiji.
35 Kodwa sengathi izoni zinganyamalala emhlabeni lezigangi zingabe zisaba khona. Dumisa uThixo, Oh Mphefumulo wami. Dumisa uThixo, Oh Mphefumulo wami.
Amma bari masu zunubi su ɓace daga duniya mugaye kuma kada a ƙara ganinsu. Yabi Ubangiji, ya raina. Yabi Ubangiji.

< Amahubo 104 >