< Izaga 9 >

1 Ukuhlakanipha sekuzakhele indlu yakho, imisiwe ngezinsika eziyisikhombisa.
Hikima ta gina gidanta; ta yi ginshiƙansa bakwai.
2 Isiphekiwe inyama yakho kwalungiswa lewayini; konke sekudekiwe etafuleni.
Ta shirya abincinta gauraye da ruwan inabinta; ta kuma shirya teburinta.
3 Usewathumile amantombazana, uyanxusa emi ezindaweni eziphakemeyo zedolobho.
Ta aiki bayinta mata, tana kuma kira daga wurare masu tsayi na birnin.
4 “Akuthi bonke abayizithutha beze lapha!” Esitsho kulabo abangaqedisisiyo.
“Bari dukan waɗanda suke marasa azanci su zo nan ciki!” Tana faɗa wa marasa hankali.
5 “Wozani lidle ukudla kwami linathe iwayini esengililungisile.
“Ku zo, ku ci abincina da ruwan inabin da na gauraye.
6 Lahlani izindlela zenu zobuthutha lizaphila; hambani ngendlela yokuzwisisa.”
Ku bar hanyoyinku marasa hankali za ku kuwa rayu; yi tafiya a hanyar fahimi.
7 Lowo oweluleka oklolodayo ubiza inhlamba; okhuza umuntu oxhwalileyo ucina ethethiswa.
“Duk wanda ya yi wa mai ba’a gyara yana gayyatar zagi duk wanda ya tsawata wa mugu yakan gamu da cin mutunci.
8 Ungakhuzi isiqholo ngoba sizakuzonda; khuza ohlakaniphileyo uzakuthanda.
Kada ka tsawata wa masu ba’a gama za su ƙi ka; ka tsawata wa mai hikima zai kuwa ƙaunace ka.
9 Yeluleka umuntu ohlakaniphileyo uzakwandisa ukuhlakanipha kwakhe; fundisa umuntu olungileyo, uzakwengeza ulwazi lwakhe.
Ka koya wa mai hikima zai kuwa ƙara hikima; ka koya wa mai adalci zai kuwa ƙara koyonsa.
10 Ukumesaba uThixo kuyikuqala kwenhlakanipho, njalo ulwazi ngaLowo oNgcwele luyikuqedisisa.
“Tsoron Ubangiji shi ne mafarin hikima, sanin Mai Tsarki kuwa fahimi ne.
11 Ngoba ngami zizakuba zinengi insuku zakho, kwandiswe iminyaka yokuphila kwakho.
Gama ta wurina kwanakinka za su yi yawa, za a kuwa ƙara wa ranka shekaru.
12 Nxa uhlakaniphile, ukuhlakanipha kwakho kuzakusiza; aluba uyisiqholo, uzahlupheka wedwa.
In kana da hikima, hikimarka za tă ba ka lada; in kai mai ba’a ne, kai kaɗai za ka sha wahala.”
13 Umfazi othiwa nguBuwula ulomsindo; kagobeki njalo kazi lutho.
Wawancin mace a bayyane yake; ba ta da ɗa’a kuma ba ta da sani.
14 Uthanda ukuhlala emnyango wendlu yakhe, esihlalweni endaweni esesiqongweni sedolobho,
Takan zauna a ƙofar gidanta, a wurin zama a wurin mafi tsayi na birni,
15 abe ehuga labo abedlulayo, abahamba beqonde lapho abaya khona.
tana kira ga masu wucewa, waɗanda suke tafiya kai tsaye a hanyarsu.
16 “Abeze lapha bonke abayizithutha!” Esitsho kulabo abangacabangiyo.
“Bari dukan waɗanda suke marasa azanci su zo cikin nan!” Tana ce wa marasa hankali.
17 “Ulutho lokuntshontshwa lumnandi; ukudla okudlelwa ensitha kuyahlabusa!”
“Ruwan da aka sata ya fi daɗi; abincin da aka ci a ɓoye ya fi daɗi!”
18 Kodwa kabazi ukuthi kuyafiwa, kuleyondawo, ukuthi izethekeli zalowomfazi sezaphelela ekujuleni kwengcwaba. (Sheol h7585)
Amma ba su san cewa matattu suna a can ba, cewa baƙinta suna a can cikin zurfin kabari ba. (Sheol h7585)

< Izaga 9 >