< Izaga 24 >

1 Ungabahawukeli abantu abaxhwalileyo, ungafisi ubungane labo;
Kada ka yi ƙyashin mugaye, kada ka yi sha’awar ƙungiyarsu;
2 ngoba ezingqondweni zabo bahlose udlakela, lezindebe zabo zikhuluma ngokuvusa umsindo.
gama leɓunansu suna maganar tā-da-na-zaune-tsaye ne.
3 Indlu yakhiwa ngokuhlakanipha, imiswe ngokuzwisisa;
Ta wurin hikima ce ake gina gida, kuma ta wurin fahimi ake kafa ta;
4 amakamelo ayo agcwaliswe ngolwazi, agcwaliswe ngemiceciso yakude eligugu.
ta wurin sani ɗakunanta sukan cika da kyawawan kayayyaki masu daraja.
5 Umuntu ohlakaniphileyo ulamandla amakhulu, njalo umuntu ololwazi uyandisa amandla;
Mutum mai hikima yana da iko sosai, kuma mutum mai sani yakan ƙaru da ƙarfi;
6 ukuthi unqobe empini kufunakala izeluleko, lokunqoba kudinga abeluleki abanengi.
don yin yaƙi kana bukatar bishewa, kuma don ka yi nasara kana bukatar mashawarta masu yawa.
7 Ukuhlakanipha kuphakeme kakhulu koyisiwula; enkundleni kalalutho angalukhuluma.
Hikima ta yi wa wawa nisa ƙwarai a cikin taro a ƙofar gari ba shi da ta cewa.
8 Lowo oceba ububi uzakwaziwa njengomacebomabi.
Duk mai ƙulla mugunta za a ɗauka shi mai kuta hargitsi ne.
9 Amacebo obuwula ayisono, njalo abantu bayasizonda isideleli.
Makircin wawa zunubi ne, mutane kuma sukan yi ƙyamar mai ba’a.
10 Nxa uthikaza ngezikhathi zenhlupheko, mancinyane kanganani amandla akho!
In ba ka da ƙarfi a lokacin wahala, ka tabbatar kai marar ƙarfi ne sosai!
11 Bahlangule labo abaholelwa ekufeni; banqande labo abadayizela besiya ekubulaweni.
Ka kuɓutar da waɗanda ake ja zuwa inda za a kashe su; ka riƙe waɗanda suke tangaɗi zuwa wajen yanka.
12 Nxa usithi, “Angithi besingazi lutho ngalokhu,” kambe lowo ohlola inhliziyo kakuboni lokho na? Kakwazi lokho yini onguye olinda ukuphila kwakho na? Akayikuvuza ubani lobani ngakwenzileyo na?
In kuka ce, “Ai, ba mu san wani abu a kai wannan ba,” shi da yake awon ba shi da zuciyar ganewa ne? Shi da yake tsare ranka bai sani ba ne? Ba zai sāka wa kowane mutum bisa ga abin da ya aikata ba?
13 Dlana uluju ndodana yami, ngoba lulungile; uluju olujuluka ekhekhebeni lumnandi luyanambitheka.
Ka sha zuma, ɗana, ka sha zuma gama tana da kyau; zuma daga kaki yana da zaƙi a harshenka.
14 Yazi njalo ukuthi ukuhlakanipha kumnandi emphefumulweni wakho, aluba ukuzuza ikusasa lakho lilethemba elihle, njalo ithemba lakho aliyikudaniswa.
Ka kuma san cewa hikima tana da zaƙi ga rai; in ka same ta, akwai sa zuciya ta nan gaba dominka, kuma sa zuciyarka ba za tă zama a banza ba.
15 Ungacathameli indlu yomuntu olungileyo njengesigebenga, ungawuhlaseli umuzi wakhe;
Kada ka kwanta kana fako kamar ɗan iska don ƙwace gidan adali, kada ka ƙwace masa wurin zama;
16 ngoba loba angaze awe kasikhombisa umuntu olungileyo uyavuka futhi, kodwa ababi babhazalaliswa yizinhlupheko.
gama ko da adali ya fāɗi sau bakwai, yakan tashi kuma, amma bala’i kan kwantar da mugaye.
17 Ungathatshiswa yikuwa kwesitha sakho; nxa sikhubeka ungavumeli inhliziyo yakho ithokoze,
Kada ka yi dariya sa’ad da abokin gāba ya fāɗi; sa’ad da ya yi tuntuɓe, kada ka yi farin ciki,
18 ngoba uThixo uzakubona lokho asole abesepholisa ulaka lwakhe kuso isitha.
in ba haka ba in Ubangiji ya gani ba zai amince ba ya kuma juye fushinsa daga gare shi.
19 Ungazikhathazi ngenxa yabantu ababi loba ubahawukele abaxhwalileyo,
Kada ka ji tsoro saboda masu mugunta ko ka yi ƙyashin mugaye,
20 ngoba umuntu omubi akalalo ithemba lakusasa, njalo isibane sezixhwali sizacinywa.
gama mugu ba shi da zuciya ta nan gaba, kuma fitilar mugaye za tă mutu.
21 Yesaba uThixo lombusi, ndodana yami, ungangenelani labahlamuki,
Ka ji tsoron Ubangiji da kuma sarki, ɗana, kuma kada ka haɗa kai da masu tayarwa,
22 ngoba laba bobabili bazakwehlisa ulaka lubabhubhise, ngoba phela ngubani kambe okwaziyo ukubhubhisa abangakwehlisa?
gama za a tura waɗannan biyu zuwa hallaka nan da nan, kuma wa ya sani irin bala’in da za su iya kawowa?
23 La ngamanye amazwi ezihlakaniphi: Ukwahlulela ngobandlululo kakulunganga:
Waɗannan ma maganganun masu hikima ne, Nunan sonkai a shari’a ba shi da kyau.
24 Loba ngubani othi kolecala, “Umsulwa,” abantu bonke bazamqalekisa lezizwe zonke zizamhlamukela.
Duk wanda ya ce wa mai laifi, “Ba ka da laifi”, mutane za su la’ance shi al’umma kuma za tă ce ba a san shi ba.
25 Kodwa kuzabalungela labo abamlahlayo olecala, lezibusiso ezinengi zizabehlela.
Amma zai zama da lafiya ga duk waɗanda suka hukunta masu laifi, kuma babban albarka zai zo a kansu.
26 Impendulo eqotho injengokwangiwa ezindebeni.
Amsa da take ta gaskiya tana kamar sumba a leɓuna.
27 Qeda umsebenzi wakho waphandle ulungise lamasimu akho; kuthi-ke usuqedile wakhe indlu yakho.
Ka gama aikinka ka kuma shirya gonakinka; bayan haka, ka gina gidanka.
28 Ungafakazi ngokubethela umakhelwane kungelamlandu, kumbe usebenzise izindebe zakho ukhohlisa.
Kada ka ba da shaida a kan maƙwabcinka ba tare da isashen dalili ba, ko ka yi amfani da leɓunanka ka yi ruɗu.
29 Ungabokuthi, “Ngizakwenza kuye njengoba enze kimi; ngizahlawulisa ngalokho angenze khona.”
Kada ka ce, “Zan yi masa kamar yadda ya yi mini; zan rama abin da wannan mutum ya yi mini.”
30 Ngedlula ensimini yevilavoxo, ngedlula esivinini somuntu ongelangqondo;
Na wuce cikin gonar rago, na wuce cikin gonar inabin mutumin da ba shi da azanci;
31 ameva ayesekhula indawo yonke, indawo yonke isithe phethu ukhula, lomduli wamatshe usudilikile.
ƙayayyuwa sun yi girma ko’ina, ciyayi sun rufe ƙasar, katangar duwatsu duk ta rushe.
32 Ngakunanzelela konke engangikubona ngafunda isifundo kulokho engakubonayo:
Na yi tunani a zuciyata na kuwa koyi darasi daga abin da na gani.
33 Ukulala okuncane, ukuwozela okuncane, ukugoqa izandla kancane uphumula,
Ɗan barci, ɗan gyangyaɗi, ɗan naɗin hannuwa don a huta,
34 ubuyanga buzafika kuwe njengesela lokuswela njengesigebenga.
sai talauci ya shigo maka kamar’yan fashi rashi kuma ya zo maka kamar mai hari.

< Izaga 24 >