< UMakho 12 >

1 Wasekhuluma kubo ngemizekeliso wathi, “Indoda yahlanyela isivini. Yakha umduli yasihonqolozela, yemba igodi lesihluzo yasisakha umphotshongo wesilindo. Yasiqhatshisa isivini kubalimi abathile yona yasuka yathatha uhambo.
Sa’an nan ya fara yi musu magana da misalai ya ce, “Wani mutum ya shuka gonar inabi. Ya kewaye ta da katanga, ya haƙa rami domin matsin inabin, ya kuma gina ɗakin gadi. Sai ya ba wa waɗansu manoma hayar gonar inabin, sa’an nan ya yi tafiya.
2 Ngesikhathi sokuvuna yathuma isisebenzi kubaqhatshi besivini ukuthi siyothatha ingxenye yezithelo zesivuno.
Da lokacin girbi ya yi, sai ya aiki wani bawa wajen’yan hayan, don yă karɓo masa’ya’yan inabin daga wurinsu.
3 Kodwa basidumela basitshaya basixotsha singaphathanga lutho.
Amma suka kama shi, suka yi masa dūka, suka kore shi hannun wofi.
4 Yathuma esinye isisebenzi kubo; leyondoda bayitshaya ekhanda bayiphatha kubi.
Sai ya sāke aikan wani bawa wurinsu, amma suka bugi wannan mutum a kai, suka wulaƙanta shi.
5 Yaphinde yathuma esinye njalo isisebenzi, leso bahle basigongoda basibulala. Yathuma ezinye ezinengi; ezinye zazo bazitshaya, ezinye bazibulala.
Har yanzu ya sāke aikan wani. Wannan kuwa suka kashe. Ya aika waɗansu da yawa; suka bubbuge waɗansu, sauran kuwa suka kashe.
6 Kwasekusele oyedwa wokuthuma, indodana, ayeyithanda. Wayithuma ekucineni kwabo bonke esithi, ‘Bazayihlonipha indodana yami.’
“Sauran mutum ɗaya da ya rage ya aika, ɗa, da yake ƙauna. Daga ƙarshe sai ya aike shi, yana cewa, ‘Za su girmama ɗana.’
7 Kodwa abaqhatshi besivini batshelana bathi, ‘Lo yindlalifa. Wozani, simbulale, ilifa libe ngelethu.’
“Amma’yan hayan suka ce wa juna, ‘Aha! Wannan shi ne magājin. Ku zo mu kashe shi, gādon kuma yă zama namu.’
8 Ngakho bamthatha bambulala bamphosela ngaphandle kwesivini.
Sai suka kama shi suka kashe, suka jefa shi bayan gonar inabin.
9 Kambe kuyini azakwenza umnini wesivini na? Uzakuza afike ababulale labo baqhatshi besivini, isivini leso asinike abanye abalimi.
“To, me, mai gonar inabin zai yi ke nan? Zai zo yă karkashe dukan’yan hayan nan, ya kuma ba wa waɗansu gonar inabin.
10 Kalibalanga yini umbhalo lo othi: ‘Ilitshe elalahlwa ngabakhi seliyilona ilitshe lekhoneni;
Ba ku taɓa karanta wannan Nassi ba, “‘Dutsen da magina suka ƙi, shi ne kuwa ya zama dutsen kusurwan gini.
11 iNkosi ikwenzile lokhu, kuyamangalisa emehlweni ethu’?”
Ubangiji ya yi wannan, ya kuma yi kyau a idanunmu’?”
12 Basebedinga iqinga lokumbopha ngoba babesazi ukuthi wayekhulume umzekeliso lowo eqonde bona. Kodwa besaba ixuku labantu; basebemtshiya bahamba.
Sai manyan Firistoci da malaman dokoki da shugabanni suka nemi hanyar da za su kama shi, domin sun gane ya yi misalin a kansu ne. Amma suka ji tsoron taron, saboda haka suka bar shi suka yi tafiyarsu.
13 Muva basebethumela abanye babaFarisi lamaHerodiya kuJesu ukuthi bambambe ngamazwi akhe.
Daga baya, sai suka tura waɗansu Farisiyawa da mutanen Hiridus zuwa wurin Yesu, domin su sa masa tarko a cikin maganarsa.
14 Beza kuye bathi, “Mfundisi, siyakwazi ukuthi uyindoda eqotho. Kawuguqulwanga ngabantu ngoba kawulandeli ukuthi bangobani; kodwa ufundisa indlela kaNkulunkulu mayelana leqiniso. Kulungile yini ukuthela kuKhesari, kumbe hatshi?
Suka zo wurinsa suka ce, “Malam, mun san kai mutum ne mai mutunci. Ba ka bin ra’ayin mutane, don ba ka nuna bambanci. Amma kana koyar da hanyar Allah bisa ga gaskiya. Daidai ne a biya wa Kaisar haraji, ko babu?
15 Sithele yini kumbe hatshi?” Kodwa uJesu wayekubona ukuzenzisa kwabo, wathi, “Lizamelani ukungithiya na? Ake lingiphe idenari ngibone.”
Mu biya ko kada mu biya?” Amma Yesu ya san munafuncinsu, sai ya yi tambaya ya ce, “Don me kuke ƙoƙarin sa mini tarko? Ku kawo mini dinari in ga.”
16 Baluletha uhlamvu lolo, wasebabuza wathi, “Ngumfanekiso kabani lo? Lombhalo ngokabani?” Baphendula bathi, “NgokaKhesari.”
Suka kawo masa kuɗin, sai ya tambaye, su ya ce, “Hoton wane ne wannan? Kuma rubutun wane ne wannan?” Suka ce, “Na Kaisar.”
17 UJesu wasesithi kubo, “Phanini uKhesari okukaKhesari loNkulunkulu okungokukaNkulunkulu.” Bamangala kakhulu ngaye.
Sai Yesu ya ce musu, “Ku ba wa Kaisar abin da yake na Kaisar, ku ba wa Allah kuma abin da yake na Allah.” Suka yi mamakinsa ƙwarai.
18 Kwasekusithi abaSadusi abathi kakukho ukuvuka kwabafileyo, beza kuye belombuzo.
Sa’an nan Sadukiyawa da suke cewa, babu tashin matattu, suka zo masa da tambaya.
19 Bathi, “Mfundisi, uMosi wasibhalela ukuthi nxa umfowabo wendoda angafa atshiye umfazi, kodwa bengelabantwana, leyondoda kayimthathe umfelokazi izalele umfowabo abantwana.
Suka ce, “Malam, Musa ya rubuta mana cewa, in ɗan’uwan wani mutum ya mutu, ya bar mata babu’ya’ya, dole mutumin ya auri gwauruwar, yă kuma samo wa ɗan’uwansa’ya’ya.
20 Manje-ke, kwakulabafowabo abayisikhombisa. Owokuqala wathatha wasesifa engazalanga.
To, an yi waɗansu’yan’uwa guda bakwai. Na fari ya yi aure, ya mutu babu’ya’ya.
21 Owesibili wamthatha umfelokazi waphinda laye wafa engelamntwana. Kwabanjalo lakowesithathu.
Na biyun ya auri gwauruwar, sai shi ma ya mutu, babu’ya’ya. Haka kuma na ukun.
22 Iqiniso yikuthi kakho kubo bonke beyisikhombisa owaba labantwana. Ekucineni kwafa yena umfazi.
A gaskiya, ba ko ɗaya daga cikin bakwai ɗin da ya bar’ya’ya. Daga ƙarshe, macen ta mutu.
23 Ekuvukeni kwabafileyo uzakuba ngumkabani njengoba bonke boyisikhombisa babemthethe?”
To, a tashin matattu, matar wa za tă zama, don duk su bakwai nan sun aure ta?”
24 UJesu waphendula wathi, “Kalilahleki yini ngoba lingayazi imibhalo loba amandla kaNkulunkulu?
Yesu ya ce, “Ashe, ba a cikin kuskure kuke ba saboda rashin sanin Nassi, ko ikon Allah?
25 Nxa abafileyo sebevuka kabayikuthatha loba bende; bazakuba njengezingilosi ezulwini.
Sa’ad da matattu suka tashi, ba za su yi aure ba, ba kuwa za a ba da su ga aure ba. Za su zama kamar yadda mala’iku suke a cikin sama.
26 Mayelana lokuvuka kwabafileyo, kalibalanga yini encwadini kaMosi, emlandweni wesixuku esasibhebha umlilo ukuthi uNkulunkulu wathi kuye, ‘NginguNkulunkulu ka-Abhrahama, uNkulunkulu ka-Isaka loNkulunkulu kaJakhobe’?
Game da tashin matattu kuwa, ashe, ba ku karanta a cikin littafin Musa ba, game da labarin ɗan kurmin nan mai cin wuta da Musa ya gani a jeji, yadda Allah ya yi magana da shi ya ce, ‘Ni ne Allah na Ibrahim, Allah na Ishaku da kuma Allah na Yaƙub’?
27 KasuNkulunkulu wabafileyo, kodwa owabaphilayo. Lilahlekile kakhulu!”
Shi ba Allah na matattu ba ne, shi Allah na masu rai ne. Kun yi mummunan kuskure!”
28 Omunye wabafundisi bomthetho wafika wabezwa bephicana ngamazwi. Ngokubona ukuthi uJesu wayebaphe impendulo enhle, wabuza wathi, “Phakathi kwayo yonke imilayo yiwuphi oqakatheke okudlula yonke?”
Wani daga cikin malaman dokoki ya zo ya ji suna muhawwara. Da ya lura cewa Yesu ya amsa musu daidai, sai ya tambaye shi ya ce, “A cikin dukan dokoki, wacce ta fi girma duka?”
29 UJesu waphendula wathi, “Oqakatheke kakhulu yilo: ‘Zwana, wena Israyeli, iNkosi uNkulunkulu wethu, iNkosi yinye.
Yesu ya ce, “Wadda ta fi girma duka, ita ce wannan. ‘Ku saurara, ya Isra’ila, Ubangiji Allahnmu, Ubangiji ɗaya ne.
30 Thanda iNkosi uNkulunkulu wakho ngenhliziyo yakho yonke langomphefumulo wakho wonke langengqondo yakho yonke langamandla akho wonke.’
Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka, da dukan ranka, da dukan hankalinka, da kuma dukan ƙarfinka.’
31 Owesibili yilo: ‘Thanda umakhelwane wakho njengoba uzithanda.’Kawukho umlayo omkhulu kulale.”
Na biyun ita ce, ‘Ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka.’Ba wata doka da ta fi waɗannan.”
32 Indoda yaphendula yathi, “Utsho kuhle, mfundisi. Uqondile nxa usithi uNkulunkulu munye, kakho omunye ngaphandle kwakhe.
Mutumin ya ce, “Malam, ka faɗi daidai. Daidai ne da ka ce, Allah ɗaya ne, babu kuma wani sai shi.
33 Ukumthanda ngenhliziyo yakho yonke, ngokuzwisisa konke kwakho langamandla akho wonke, lokuthanda umakhelwane wakho njengoba uzithanda wena kuqakathekile kulayo yonke iminikelo yokutshiswa lemihlatshelo.”
Nuna ƙauna ga Allah da dukan zuciyarka, da dukan ganewarka, da dukan ƙarfinka, da kuma nuna ƙauna ga maƙwabcinka kamar kanka, ya fi dukan hadayun ƙonawa da sadakoki.”
34 UJesu wathi ebona ukuthi uphendule kuhle wathi kuye, “Kawukho khatshana kombuso kaNkulunkulu.” Kusukela kulesosikhathi kakusabanga khona owaba lesibindi sokumbuza eminye imibuzo.
Da Yesu ya ga ya amsa da hikima, sai ya ce masa, “Ba ka da nisa da mulkin Allah.” Daga lokacin, ba wanda ya yi karambani yin masa wata tambaya.
35 Kwathi uJesu efundisa emagumeni ethempeli wabuza wathi, “Kungani abafundisi bomthetho besithi uKhristu uyindodana kaDavida na?
Yayinda Yesu yake koyarwa a filin haikalin, sai ya yi tambaya ya ce, “Yaya malaman dokoki suke cewa Kiristi ɗan Dawuda ne?
36 UDavida yena ngokwakhe ekhuluma ngoMoya oNgcwele wathi: ‘INkosi yathi eNkosini yami: “Hlala ngakwesokunene sami ngize ngibeke izitha zakho ngaphansi kwenyawo zakho.”’
Dawuda da kansa ya yi magana ta wurin Ruhu Mai Tsarki ya ce, “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana sai na sa abokan gābanka a ƙarƙashin sawunka.”’
37 UDavida yena ngokwakhe umbiza athi ‘Nkosi.’ Pho-ke angaba yindodana yakhe kanjani?” Ixuku labantu elikhulu lamlalela ngokuthokoza.
Dawuda da kansa ya kira shi ‘Ubangiji.’ To, ta yaya zai zama ɗansa?” Taro mai yawa suka saurare shi da murna.
38 Wathi elokhu efundisa, uJesu wathi, “Libananzelele abafundisi bomthetho. Bathanda ukuhambahamba becece ngezembatho ezinde eziphephezelayo lokube bebingelelwa emisikeni,
Sa’ad da Yesu yake koyarwa ya ce, “Ku lura da malaman dokoki. Sukan so yin tafiya a manyan riguna, a kuma dinga gaishe su a wuraren kasuwanci.
39 futhi bathatha izihlalo eziphakemeyo emasinagogweni lezindawo zabahlonitshwa emadilini.
Sukan kuma nemi wuraren zama mafi daraja a majami’u, da kuma wuraren zaman manya a bukukkuwa.
40 Bahuquluza izindlu zabafelokazi njalo bazibonakalisa ngokwenza imikhuleko emide. Abantu abanjalo bazajeziswa kabuhlungu.”
Suna ƙwace gidajen gwauraye, kuma don nuna iyawa, sukan yi dogayen addu’o’i. Irin mutanen nan, za su sha hukunci mai tsanani sosai.”
41 UJesu wahlala phansi malungana lendawo yokunikela wakhangela inengi lifaka imali yalo esitsheni somnikelo ethempelini: Izikhulu ezinengi zazifaka imali ezwayo.
Yesu ya zauna ɗaura da inda ake bayarwa, ya kuma dubi yadda taron suke sa kuɗinsu a cikin ɗakunan ajiya haikali. Masu arziki da yawa suka zuba kuɗaɗe masu yawa.
42 Kodwa kweza umfelokazi ongumyanga wafaka okuzinhlamvana kwethusi okubili okulingana lengxenyana yendibilitshi.
Amma wata matalauciya gwauruwa, ta zo ta saka anini biyu, da suka yi daidai da rabin kobo.
43 Esebizele kuye abafundi bakhe uJesu wathi kubo, “Ngilitshela iqiniso ukuthi umfelokazi lo ongumyanga ufake okunengi esitsheni somnikelo kulabo bonke.
Yesu ya kira almajiransa wurinsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, abin da matalauciya gwauruwan nan ta zuba cikin ɗakunan ajiya nan ya fi na sauran dukan.
44 Bona bonke baphe ngokwenotho yabo, kodwa yena, ebuyangeni bakhe ufake konke abelakho ukuthi kumphilise.”
Dukansu sun bayar ne daga cikin arzikinsu; ita kuwa, daga cikin talaucinta, ta ba da kome, duk abin da take da shi na rayuwa.”

< UMakho 12 >