< UJobe 1 >

1 Elizweni lase-Uzi kwakuhlala indoda eyayithiwa nguJobe. Indoda le yayingelasici, iqotho; yayimesaba uNkulunkulu njalo ikuxwaya okubi.
A ƙasar Uz akwai wani mutum mai suna Ayuba. Mutum ne marar laifi kuma mai adalci; yana tsoron Allah, ba ruwansa da mugunta.
2 Yayilamadodana ayisikhombisa lamadodakazi amathathu,
Yana da’ya’ya maza bakwai da’yan mata uku,
3 ilezimvu eziyizinkulungwane eziyisikhombisa, amakamela azinkulungwane ezintathu, izipani zenkabi ezingamakhulu amahlanu labobabhemi abangamakhulu amahlanu, njalo ilezisebenzi ezinengi. Yayinothile kulabo bonke abantu beMpumalanga.
yana da tumaki dubu bakwai, raƙuma dubu uku, shanu ɗari biyar, da jakuna ɗari biyar, yana kuma da masu yi masa aiki da yawa. A ƙasar Gabas ba wani kamar sa.
4 Amadodana akhe ayesenza amazopha okwenza amadili okuthakazelela amalanga okuzalwa kwawo ezindlini zawo, anxuse odadewabo bobathathu ukuzakudla anathe labo.
’Ya’yansa maza sukan yi biki a gidajensu, wannan yă yi yă ba wancan, sai su kira’yan’uwansu mata ukun su ci, su sha tare.
5 Kwakusithi mhla idili liphela, uJobe wayewabiza azowahlambulula. Ekuseni kakhulu wayesenza umnikelo wokutshiswa wamunye ngamunye esithi, “Mhlawumbe abantwabami benzile isono bathuka uNkulunkulu ezinhliziyweni zabo.” Lo waba ngumkhuba wakhe uJobe.
Bayan lokacin bikin ya wuce, sai Ayuba yă aika su zo don yă tsarkake su. Tun da sassafe zai miƙa hadaya ta ƙonawa domin kowannensu, don yana tunani cewa, “Mai yiwuwa’ya’yana sun yi wa Allah zunubi, ko sun la’anta shi a cikin zuciyarsu.” Haka Ayuba ya saba yi.
6 Ngelinye ilanga izingilosi zeza ukuzezethula phambi kukaThixo, loSathane weza lazo.
Wata rana mala’iku suka kawo kansu gaban Ubangiji, Shaiɗan shi ma ya zo tare da su.
7 UThixo wathi kuSathane, “Uvela ngaphi?” USathane wamphendula uThixo wathi, “Ngivela ekuzulazuleni emhlabeni, ngihambahamba ngisiya le lale.”
Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Daga ina ka fito?” Shaiɗan ya amsa wa Ubangiji ya ce, “Daga yawo a duniya ina kai da kawowa a cikinta.”
8 UThixo wasesithi kuSathane, “Usuke wayinanzelela yini inceku yami uJobe? Kakho emhlabeni onjengaye; kalasici, uqondile, indoda emesabayo uNkulunkulu, exwaya okubi.”
Sai Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ko ka ga bawana Ayuba? A cikin duniya babu wani kamar sa; shi marar laifi ne, adali kuma, mutum ne mai tsoron Allah, ba ruwansa da mugunta.”
9 USathane waphendula wathi, “Kambe uJobe umesaba kungelasizatho na uNkulunkulu?
Sai Shaiɗan ya amsa ya ce, “Haka kawai Ayuba yake tsoron Allah?
10 Kawumbiyelanga ngothango yini yena lendlu yakhe, kanye lakho konke alakho? Uwubusisile umsebenzi wezandla zakhe kuze kuthi imihlambi yakhe yezimvu leyenkomo igcwale ilizwe lonke.
Ba ka kāre shi da iyalinsa gaba ɗaya da duk mallakarsa ba? Ka Albarkaci ayyukan hannunsa yadda dabbobinsa duk sun cika ko’ina.
11 Kodwa ake welule isandla sakho uchithe konke alakho, uzabona uzakuthuka ebusweni bakho.”
Ka ɗan miƙa hannunka ka raba shi da duk abin da yake da shi, ba shakka zai la’anta ka kana ji, kana gani.”
12 UThixo wathi kuSathane, “Kulungile, konke alakho kusezandleni zakho, kodwa yena ngokwakhe ungamthinti.” USathane wasesuka phambi kukaThixo.
Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “To, shi ke nan, duk abin da yake da shi yana hannunka, amma kada ka taɓa shi, shi kansa.” Sai Shaiɗan ya bar Ubangiji.
13 Ngelinye ilanga amadodana kaJobe lamadodakazi akhe ayezitika ngokudla, enatha iwayini endlini yomnewabo omdala,
Wata rana lokacin da’ya’yan Ayuba suke cikin biki a gidan babban ɗansa,
14 isithunywa safika kuJobe sathi, “Inkabi bezilima labobabhemi besidla eduze khonapho,
sai ɗan aika ya zo wurin Ayuba ya ce masa, “Shanu suna huɗa, jakuna kuma suna kiwo nan kusa,
15 kwafika amaSabhini ahlasela aqhuba konke ahamba. Izisebenzi azicakazile ngenkemba kwasala mina ngedwa engisindileyo ukuzakubikela!”
sai Sabenawa suka auka musu suka kwashe su suka tafi, suka karkashe masu yi maka aiki duka, ni kaɗai na tsira na zo in gaya maka!”
16 Sisakhuluma esinye isithunywa safika sathi, “Umlilo kaNkulunkulu wehle uvela ezulwini wazitshisa izimvu lezisebenzi, kusele mina ngedwa engisindileyo ukuzakubikela!”
Yana cikin magana sai ga wani ɗan aika ya zo ya ce, “Wutar Allah ta sauko daga sama ta ƙona dukan tumaki da masu lura da su, wato, bayinka, ni kaɗai na tsira na zo in gaya maka!”
17 Elokhu esakhuluma kwafika esinye isithunywa sathi, “AmaKhaladiya abe ngamaqembu amathathu ehlela emakameleni akho awaqhuba ahamba lawo. Izisebenzi azicakazile ngenkemba kwasila mina ngedwa ukuzakubikela!”
Yana cikin magana sai ga wani ɗan aika ya zo ya ce, “Ƙungiyoyin mahara uku na Kaldiyawa sun auka wa raƙumanka sun kwashe su duka, suka kuma karkashe masu yi maka aiki, ni kaɗai ne na tsira na zo in gaya maka!”
18 Elokhu esakhuluma kwafika njalo esinye isithunywa sathi, “Amadodana lamadodakazi akho abesidla edilini enatha iwayini endlini yomnewabo omdala,
Yana cikin magana, sai ga wani ɗan aika ya zo ya ce, “’Ya’yanka maza da mata suna biki, suna ci suna sha a gidan babban ɗanka,
19 kwathi masinyane vungu isavunguzane siqhamuka enkangala saphekula amagumbi womane endlu. Yathi mbo phezu kwabo bahle bafa, kwasila mina ngedwa ukuzakubikela!”
sai wata iska mai ƙarfi daga hamada ta auka ta rushe gidan, gidan kuwa ya fāɗi a kan’ya’yanka ya kashe su, ni kaɗai na tsira na zo in gaya maka!”
20 Ekuzwa lokho uJobe wasukuma wadabula isembatho sakhe, waphuca ikhanda lakhe. Wazilahla phansi wakhonza
Da jin haka sai Ayuba ya tashi ya yayyaga tufafin jikinsa, ya aske kansa. Ya fāɗi a ƙasa ya yi sujada
21 wathi: “Ngaphuma ngize esiswini sikamama, njalo ngizasuka ngize. UThixo wapha njalo usethethe; kalidunyiswe ibizo likaThixo.”
ya ce, “Tsirara na fito daga cikin mahaifiyata, tsirara kuma zan koma. Ubangiji ya bayar, Ubangiji kuma ya karɓa; yabo ya tabbata ga Ubangiji.”
22 Phakathi kwakho konke lokhu uJobe kazange enze isono ngokubeka umlandu wokuthi athi uNkulunkulu wonile.
Cikin wannan duka Ayuba bai yi wa Allah zunubi ta wurin ba shi laifi ba.

< UJobe 1 >