< UJobe 8 >

1 UBhilidadi umShuhi wasephendula wathi:
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 “Koze kube nini ukhuluma izinto ezinjalo? Amazwi akho angumoya ophenquzayo.
“Har yaushe za ka gama faɗa waɗannan abubuwa? Maganganunka ba su da amfani.
3 Kambe uNkulunkulu uyakuhlanekela ukulunga na? Kambe uSomandla uyakuhlanekela okuhle na?
Allah ba mai shari’ar gaskiya ba ne? Ko Maɗaukaki yakan yi abin da ba daidai ba?
4 Lapho abantwabakho besona kuye, wabapha isijeziso sokona kwabo.
Lokacin da’ya’yansa suka yi masa zunubi, yakan bar su su sha wahalar da zunubi yake kawowa.
5 Kanti nxa wena uzakhangela kuNkulunkulu uncenge kuSomandla,
Amma in za ka dubi Allah ka roƙi Maɗaukaki,
6 nxa umsulwa ulungile, lamanje nje uzaphakama akusize akubuyisele esimeni sakho.
in kai mai tsarki ne, kuma mai adalci, ko yanzu ma zai taimake ka, yă mayar maka iyalinka da farin cikinka.
7 Lapho owaqalisa khona kuzakhanya sekukuncinyane, ngoba ngezinsuku ezizayo uzabe usuphumelela kakhulu.
Ko da yake za ka fara da kaɗan, duk da haka za ka gama da samu mai yawa.
8 Buza izizukulwane ezingaphambili udinge ukuthi okhokho babo bafundani,
“Tambayi na gaba da kai ka ji abin da iyayenka suka koya
9 ngoba thina sizelwe izolo nje, kasazi lutho, lezinsuku zethu emhlabeni zilithunzi kuphela.
gama jiya kaɗai aka haife mu ba mu san kome ba, kuma kwanakinmu a duniya masu wucewa ne.
10 Kambe kaziyikukulaya zikutshele na? Kaziyikuletha amazwi okuzwisisa na?
Ba za su bishe ka su kuma gaya maka abin da za ka yi ba? Ba za su yi magana daga cikin hikimar da suke da ita ba?
11 Konje imihlanga ingakhula ibe mide ingekho exhaphozini na? Imizi ingaphila kungelamanzi na?
Ko kyauro zai iya yi girma a wurin da ba ruwa? Ko za tă taɓa iya yin girma ba tare da ruwa ba?
12 Nxa leyonqodi isakhula ingakaqunywa imane ibune masinyane kulotshani.
Yayinda take girma ba a yanka ta, takan mutu da sauri fiye da ciyawa.
13 Sinjalo isiphetho sabo bonke abakhohlwa uNkulunkulu; litshabalala kanjalo ithemba lalowo ongakholwayo.
Abin da yake faruwa ke nan da duk wanda yake mantawa da Allah; waɗanda ba su da Allah, ba su da bege.
14 Lokho akuthembayo kufohlozeka lula; lokho eyeme kukho yibulembu besayobe.
Abin da yake dogara a kai ba shi da ƙarfi; abin da yake dogara a kai yanar gizo ce.
15 Uyeyama kulobubulembu bakhe, kodwa bubhidlike; uyabambelela kubo, kodwa bukhithike.
Ya jingina ga yanar gizo, amma ba ta tare shi, sun kama ta, amma ba za tă taimake su tsayawa ba.
16 Unjengesihlahla esithelelwa kakhulu sikhula elangeni, esisabalalisa ingatsha zaso esivandeni;
Yana kama da shukar da aka ba ta ruwa sosai lokacin da akwai rana sosai, tana yaɗuwa da kyau;
17 sinxibanise impande zaso enqunjini yamatshe, sizama ukuzuza ukugxila kuhle ematsheni.
shukar tana bin yaɗuwa, jijiyoyinta suna nannaɗe duwatsu, suna neman wurin da za su kama sosai a cikin duwatsu.
18 Kodwa singasitshulwa kuleyondawo, leyondawo isisilandula ithi, ‘Angikaze ngikubone.’
Amma lokacin da aka tuge shukar daga wurin da take, wurin ba zai san da ita kuma ba, wurin zai ce, ‘Ban taɓa ganin ki ba.’
19 Ngeqiniso impilo yaso iyabuna, ezinye izihlahla zibe zilokhu zikhula emhlabathini lowo.
Ba shakka shukar ta mutu ke nan, kuma waɗansu za su tsiro a wurin.
20 Ngeqiniso uNkulunkulu kamlahli umuntu ongelasici futhi kaqinisi izandla zezigangi.
“Ba shakka, Allah ba ya ƙin marar laifi, ko kuma yă ƙarfafa masu aikata mugunta.
21 Usazogcwalisa umlomo wakho ngohleko lezindebe zakho ngokumemeza ngentokozo.
Sai dai yă cika bakinka da dariya, yă sa ka yi sowa ta murna.
22 Izitha zakho zizakwembathiswa ngehlazo, lamathente ababi azatshabalala.”
Maƙiyanka za su sha kunya, za a kawar da tentin mugaye.”

< UJobe 8 >