< UJobe 15 >

1 Wasephendula u-Elifazi umThemani wathi:
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
2 “Kambe indoda ehlakaniphileyo ingaphendula ngeze nje loba igcwalise isisu sayo ngomoya otshisayo wempumalanga na?
“Mutum mai hikima zai amsa da surutai marasa kan gado ko yă cika cikinsa da iskar gabas?
3 Ingadaza inkani ngamazwi angatsho lutho, ngezinkulumo ezingelasisindo na?
Ko zai yi gardama da maganganun wofi maganganu marasa amfani?
4 Wena uze weyise ukulunga njalo uphazame lokukhonza uNkulunkulu.
Amma ka ma rena Allah ka hana a yi addu’a gare shi.
5 Isono sakho sikhuthaza umlomo wakho; usuthethe ulimi lwamaqili.
Zunubanka ne suke gaya maka abin da za ka ce; kana magana kamar mai wayo.
6 Umlomo wakho yiwo okulahlayo, hatshi owami; izindebe zakho zifakaza ububi bakho.
Bakinka zai kai ka yă baro, ba nawa ba; maganar bakinka za tă juya a kanka.
7 Nguwe yini umuntu wokuqala ukuzalwa? Wabakhona kuqala kulezintaba na?
“Kai ne mutum na farko da aka fara haihuwa? Ko kai ne aka fara halitta kafin tuddai?
8 Uyake ulalele yini enkundleni kaNkulunkulu? Nguwe wedwa yini ololwazi?
Kana sauraron shawarar Allah? Ko kana gani kai kaɗai ne mai hikima?
9 Kuyini okwaziyo wena thina esingakwaziyo? Ulemibono bani wena thina esingelayo?
Me ka sani da ba mu sani ba? Wane fahimi kake da shi da ba mu da shi?
10 Asebezimpunga lamakhehla bavumelana lathi, amadoda amadala kuloyihlo.
Masu furfura da tsofaffi suna gefenmu mutanen da sun girme babanka.
11 Induduzo zikaNkulunkulu kazikwanelisi yini, amazwi akhulunywa kamnandi kuwe?
Ta’aziyyar Allah ba tă ishe ka ba. Maganarsa mai laushi ba tă ishe ka ba?
12 Kungani uvumela ukufuqwa yinhliziyo na, kungani amehlo akho eqwayiza,
Don me ka bar zuciyarka ta kwashe ka, kuma don me idanunka suke haske,
13 uze ubhodlise ulaka lwakho kuNkulunkulu ukhihlize amazwi anjalo ngomlomo wakho?
har kake fushi da Allah kake kuma faɗar waɗannan maganganu daga bakinka?
14 Umuntu uyini ukuthi abe ngohlanzekileyo na, lozelwe ngowesifazane ongaba ngcwele?
“Mene ne mutum, har da zai zama da tsarki, ko kuma mace ta haife shi, har yă iya zama mai adalci?
15 Nxa uNkulunkulu engazethembi izingilosi zakhe, njalo lamazulu engathembekanga kuye,
In Allah bai nuna amincewa ga tsarkakansa ba, in har sammai ba su da tsarki a idonsa,
16 pho umuntu ongcolileyo ke, oxhwalileyo, onatha ububi njengamanzi!
mutum fa, wanda yake da mugunta da lalacewa, wanda yake shan mugunta kamar ruwa!
17 Lalela kimi ngikuchazele; wothi ngikutshele esengakubonayo,
“Ka saurare ni, zan kuma yi maka bayani; bari in gaya maka abin da na gani,
18 lokho osekwafakazwa yizihlakaniphi, bengafihli lutho abaluthatha kubokhokho babo
abin da masu hikima suka ce, ba tare da sun ɓoye wani abu da suka samu daga wurin iyayensu ba
19 (abayibo kuphela abaphiwa ilizwe njalo akwaze kwedlula muntu wezizweni phakathi kwabo):
(waɗanda su ne masu ƙasar kafin baƙi su shigo ƙasar).
20 Ngezinsuku zakhe zonke umuntu omubi uhlutshwa yizinhlungu, kube yisihluku seminyaka yonke ayibekelweyo.
Dukan kwanakin ransa mugu yana shan wahala, wahala kaɗai zai yi ta sha.
21 Imisindo eyesabisayo iyagcwala ezindlebeni zakhe; nxa kusithi kuyalunga, izikliwi zimhlasele.
Ƙara mai bantsoro za tă cika kunnuwansa’yan fashi za su kai masa hari.
22 Ulahlekelwa lithemba lokuwuphepha umnyama; umiselwe inkemba.
Yana jin tsoron duhu domin za a kashe shi da takobi.
23 Uyantula nje abe yikudla kwamanqe; uyazi ukuthi usuku lobumnyama selusondele.
Yana ta yawo, abinci don ungulaye; ya san ranar duhu tana kusa.
24 Usizi lobuhlungu emoyeni bumlethela uvalo; inhlupho ziyamgabhela, njengenkosi isilungele ukuhlasela,
Ɓacin rai da baƙin ciki sun cika shi, kamar sarkin da yake shirin yaƙi,
25 ngoba efumbathele uNkulunkulu inqindi, ezimisela ukulwa loSomandla,
domin ya nuna wa Allah yatsa ya rena Allah Maɗaukaki,
26 aqholoze amhlasele ngesihlangu esiqinileyo, esilohlonzi.
ya tasar masa da faɗa da garkuwa mai kauri da kuma ƙarfi.
27 Lanxa ezimuke ubuso bungaka, umkhaba ulenga ngedanga,
“Ko da yake fuskarsa ta cika da kumatu kuma yana da tsoka ko’ina,
28 uzahlala emadolobheni angamanxiwa lezindlini ezingahlali muntu, izindlu eziwohlokayo zibe yinqumbi.
zai yi gādon garuruwan da suka lalace, da kuma gidajen da ba wanda yake zama a ciki, gidajen da sun zama tarkace.
29 Kasayikunotha futhi lenotho yakhe kayiyikuma, lezifuyo zakhe kazisayikugcwala ilizwe lonke.
Ba zai sāke zama mai arziki ba, dukiyarsa ba za tă dawwama ba, abin da ya mallaka kuma ba zai bazu a ƙasar ba.
30 Kayikuphepha emnyameni; ilangabi lizabunisa amahlumela akhe lomoya wokuphefumula komlomo kaNkulunkulu uzamthwalela kude.
Ba zai tsere wa duhu ba; wuta za tă ƙona rassansa, kuma numfashi daga bakin Allah zai hallaka shi.
31 Makangazikhohlisi ngokuthemba okuyize, ngoba akazukuzuza lutho ngakho.
Kada yă ruɗi kansa ta wurin dogara ga abin da ba shi da amfani domin ba zai samu wani abu ba daga ciki.
32 Singakapheli isikhathi sakhe uzajeziswa, lezingatsha zakhe kaziyikuhluma.
Kafin lokacinsa yă cika, za a gama biyansa duka, kuma rassansa ba za su ba da amfani ba.
33 Uzaba njengevini eliphundlwe izithelo zalo zingakavuthwa, njengesihlahla se-oliva sikhithiza impoko zaso.
Zai zama kamar itacen inabi wanda’ya’yansa suka kakkaɓe kafin su nuna, kamar itacen zaitun zai zubar da furensa.
34 Ngoba ixuku labangamesabiyo uNkulunkulu kalizukuba lezithelo, lomlilo uzawahangula amathente alabo abathanda isivalamlomo.
Gama marasa tsoron Allah za su zama marasa ba da’ya’ya, wuta kuma za tă ƙona tenti na masu son cin hanci.
35 Bazithwala uhlupho babelethe ububi; isibeletho sabo sibumba inkohliso.”
Suna yin cikin rikici su kuma haifi mugunta; cikinsu yana cike da ruɗami.”

< UJobe 15 >