< U-Isaya 5 >

1 Ngizahlabelela lowo engimthandayo ingoma ngesivini sakhe: Othandwa yimi wayelesivini eqaqeni oluvundileyo.
Zan rera waƙa wa ƙaunataccena waƙa game da gonar inabinsa. Ƙaunataccena yana da gonar inabi a gefen tudu mai dausayi.
2 Wasigebha, wasusa amatshe kuso, wahlanyela kuso amavini amahle. Wakha umphotshongo ophakemeyo phakathi kwaso njalo wagebha lesikhamelo sewayini kuso. Walindela izithelo ezinhle, kodwa amavini athela ezimbi kuphela.
Ya haƙa ƙasa ya kuma tsintsince duwatsun ya shuka mata inabi mafi kyau. Ya gina hasumiyar tsaro a cikinta ya kuma shirya wurin matsin ruwan inabi. Sa’an nan ya sa rai ga samun girbi mai kyau na inabin, amma sai ga shi inabin ya ba da munanan’ya’ya.
3 “Manje-ke lina abahlala eJerusalema lani madoda akoJuda, yahlulelani phakathi kwami lesivini sami.
“Yanzu fa ku mazauna cikin Urushalima da mutanen Yahuda, ku shari’anta tsakanina da gonar inabina.
4 Kuyini okudlula lapho okwakumele kwenziwe esivinini sami engingakwenzanga kuso na? Lapho ngangilindele izithelo ezinhle kungani sona sathela ezimbi kuphela na?
Me kuma ya rage da za a yi wa gonar inabina fiye da abin da na yi mata? Da na nemi inabi masu kyau, me ya sa ta ba da munana’ya’ya?
5 Khathesi-ke sengizalitshela engizakwenza esivinini sami: Ngizasusa uthango lwaso; sizadilizwa. Ngizabhidliza umduli waso, sizagxotshwa ngezinyawo.
Yanzu zan faɗa muku abin da zan yi da gonar inabina. Zan cire katangar da ta kewaye ta, za tă kuwa lalace; zan rushe bangonta, za a kuwa tattake ta.
6 Ngizasenza sibe liganga kungabikho ukuthenwa kumbe ukuhlakulwa; inkotha lameva kuzakhula kuso. Ngizalaya amayezi anganisi zulu kuso.”
Zan mai da ita kango, ba zan aske ta ba, ba kuwa zan nome ta ba, sarƙaƙƙiya da ƙayayyuwa kuwa za su yi girma a can Zan umarci gizagizai kada su yi ruwan sama a kanta.”
7 Isivini sikaThixo uSomandla yindlu ka-Israyeli; abantu bakoJuda bayinsimu eligugu kuye. Wayelindele okufaneleyo, kodwa wabona ukuchitheka kwegazi; endaweni yokulunga, wezwa ukukhala kosizi.
Gonar inabin Ubangiji Maɗaukaki ita ce gidan Isra’ila, mutanen Yahuda kuma su ne lambun farin cikinsa. Yana kuma nema ganin gaskiya, amma sai ga zub da jini; yana neman adalci, amma sai ga shi kukan azaba yake ji.
8 Maye kini elengeza izindlu ngezindlu lihlanganise insimu ensimini kuze kusweleke indawo eseleyo, njalo lihlala lodwa elizweni.
Kaitonku ku waɗanda kuke ƙara wa kanku gidaje kuke kuma haɗa gonaki da gonaki har babu sauran filin da ya rage ku kuma zauna ku kaɗai a ƙasar.
9 UThixo uSomandla usetshilo ngisizwa wathi: “Ngeqiniso izindlu ezinengi zizakuba ngamanxiwa; ezinkulu ezinhle zisale zingaselamuntu ohlala kuzo.
Ubangiji Maɗaukaki ya furta a kunnuwana, “Tabbatacce manyan gidajen za su zama kango, za a bar kyawawan gidajen nan ba kowa.
10 Izindima ezilitshumi zesivini zizathela ifatshi elilodwa lewayini, ihomeri lenhlanyelo lithele ihefa lamabele.”
Kadada goma na gonar inabi zai ba da garwan ruwan inabi ɗaya kaɗai, mudu guda na iri kuma zai ba da efa na hatsi guda kurum.”
11 Maye kulabo abavuka ngovivi ekuseni begijimela ukunatha utshwala; abaqhubekayo kuze kube phakathi kobusuku baze badakwe butshwala.
Kaiton waɗanda suke tashi da sassafe don su nufi wurin shaye-shaye, waɗanda suke raba dare har sai sun bugu da ruwan inabi.
12 Balamachacho lemihubhe emadilini abo, amagedla, imihlanga, lewayini, kodwa kabazinaki izenzo zikaThixo, akukho nhlonipho yomsebenzi wezandla zakhe.
Suna kaɗa garaya, da molaye a bukukkuwansu, ganguna da busa da ruwan inabi, amma ba su kula da ayyukan Ubangiji ba, ba sa biyayya ga aikin hannuwansa.
13 Ngakho-ke abantu bami bazakuya ekuthunjweni ngenxa yokungazwisisi; izikhulu zabo zizabulawa yindlala lenengi labo lizakoma ngomhawu wamanzi.
Saboda haka mutanena za su yi zaman bauta domin rashin fahimi; manyan mutanensu za su mutu da yunwa talakawansu kuma su mutu da ƙishirwa.
14 Ngakho indawo yabafileyo izakwelula imihlathi yayo, ikhamise umlomo wayo okungelamkhawulo; izikhulu zabo lenengi labo bawele phakathi labo bonke abaxokozelayo labazithokozisayo. (Sheol h7585)
Saboda haka kabari ya fadada marmarinsa ya kuma buɗe bakinsa babu iyaka; cikinsa manyan mutanensu da talakawansu za su gangara tare da dukan masu hayaniyarsu da masu murnansu. (Sheol h7585)
15 Abantu bazakwehliselwa phansi, abantu bazathobekiswa, amehlo abaziphakamisayo athotshiswe.
Ta haka za a ƙasƙantar da mutum kuma za a ƙasƙantar da’yan adam, za a ƙasƙanta da masu girman kai.
16 Kodwa uThixo uSomandla uzaphakanyiswa ngokwahlulela kwakhe okuhle; ubungcwele bukaNkulunkulu buzabonakala ngokulunga kwakhe.
Amma Ubangiji Maɗaukaki zai sami ɗaukaka ta wurin aikata gaskiya, kuma Allah mai tsarki zai nuna kansa ta wurin adalcinsa.
17 Lapho-ke izimvu zizakudla angathi kusemadlelweni azo, amazinyane adle emanxiweni ezinothi.
Sa’an nan tumaki za su yi kiwo kamar yadda suke yi a wurin kiwonsu; raguna za su yi kiwo cikin abubuwa masu kyau da suka lalace.
18 Maye kulabo abahudula isono ngentambo zenkohliso lobubi kungathi kungamagoda enqola,
Kaiton waɗanda suke jan zunubi da igiyar ruɗu, da kuma mugunta da igiyoyin keken yaƙin,
19 kulabo abathi, “UNkulunkulu kaphangise, kaphangisise umsebenzi wakhe ukuze siwubone. Kalisondele icebo loNgcwele ka-Israyeli kalize ukuze silazi.”
waɗanda suke cewa, “Bari Allah yă gaggauta, bari yă hanzarta aikinsa don mu gani. Bari yă iso, bari shirin Mai Tsarkin nan na Isra’ila yă zo, don mu sani.”
20 Maye kulabo abathi okubi kuhle bathi okuhle kubi, ababeka umnyama esikhundleni sokukhanya; ukukhanya esikhundleni somnyama; ababeka okubabayo esikhundleni sokumnandi, okumnandi esikhundleni sokubabayo.
Kaiton waɗanda suke ce da mugunta nagarta nagarta kuma mugunta, waɗanda suke mai da duhu haske haske kuma duhu, waɗanda suke mai da ɗaci zaƙi zaƙi kuma ɗaci.
21 Maye kulabo abahlakaniphileyo emehlweni abo njalo besile ekuboneni kwabo.
Kaiton waɗanda suke tsammani suna da hikima da kuma wayo a idonsu.
22 Maye kulabo abangamaqhawe ekunatheni iwayini njalo bezintshantshu ekuhlanganiseni okunathwayo,
Kaiton waɗanda suke jarumawa a shan ruwan inabi da gwanaye a haɗin abubuwan sha,
23 abakhulula abalamacala ngenxa yokufunjathiswa. Kodwa banqabele abamsulwa imfanelo yabo.
waɗanda suke ƙyale masu laifi don sun ba da cin hanci, amma su hana a yi gaskiya wa marasa laifi.
24 Ngakho-ke, njengalokhu umlilo utshisa inhlanga, utshani obomileyo buphelela phakathi kwamalangabi, ngokunjalo impande zabo zizabola. Lamaluba abo aphephuke njengothuli; ngoba bawalile umthetho kaThixo uSomandla balidelela ilizwi loNgcwele ka-Israyeli.
Saboda haka kamar yadda harshen wuta yakan lashe kara kuma kamar yadda busasshiyar ciyawa takan ƙone ƙurmus a cikin wuta, haka saiwarsu za su ruɓa iska kuma ta hura furanninsu kamar ƙura; gama sun ƙi dokar Ubangiji Maɗaukaki suka kuma ƙyale maganar Mai Tsarkin nan na Isra’ila.
25 Ngakho ulaka lukaThixo luzavutha ebantwini bakhe; isandla sakhe siphakeme njalo uyabatshaya. Izintaba ziyanyikinyeka, izidumbu zabafileyo zinjengezibi ezindleleni. Ikanti kukho konke lokhu ulaka lwakhe kaluphelanga, isandla sakhe silokhu siphakanyisiwe.
Saboda haka fushin Ubangiji ya yi ƙuna a kan mutanensa; ya ɗaga hannunsa ya kuma buge su. Duwatsu sun jijjigu, gawawwaki kuwa suka zama kamar juji a tituna. Saboda wannan duka, fushinsa bai huce ba, bai kuwa janye hannunsa ba.
26 Uphakamisela izizwe ezikude uphawu, ubatshayela ikhwelo abasemaphethelweni omhlaba. Nampa besiza ngokuphangisa langejubane!
Ya ɗaga tuta don al’ummai masu nisa, ya yi feɗuwa wa waɗanda suke a iyakar duniya. Ga shi sun iso, da sauri da kuma gaggawa!
27 Kakho omunye wabo odinwayo loba okhubekayo, kakho owozelayo kumbe olalayo, akukho bhanti elixegiswayo ekhalweni, akukho ntambo yenyathelo equmekileyo.
Babu ko ɗayansu da ya gaji ko ya yi tuntuɓe, babu ko ɗaya da ya yi gyangyaɗi ko barci; babu abin ɗamarar da ya kunce a gindi, ba igiyar takalmin da ta tsinke.
28 Imitshoko yabo ibukhali, wonke amadandili abo agotshisiwe; amasondo amabhiza abo afana lelitshe elilukhuni, amavili ezinqola zabo zokulwa anjengesivunguzane.
Kibiyoyinsu masu tsini ne, an ɗaura dukan bakkunansu; kofatan dawakansu sun yi kamar dutsen ƙanƙara, ƙafafun keken yaƙinsu kamar guguwa ne.
29 Ukubhonga kwabo kufana lokwesilwane, babhonga njengezilwane ezikhulayo, bayabhavuma lapho bebamba inyamazana edliwayo, babaleke layo kungekho ongabemuka.
Rurinsu ya yi kamar na zaki, suna ruri kamar’yan zakoki; suna yin gurnani yayinda suke kamun abin da suke farauta su ɗauke shi ba mai ƙwace shi.
30 Ngalolosuku bazabhavumela phezu kwayo njengokubhavuma kolwandle. Njalo nxa umuntu ekhangela ilizwe, uzabona umnyama losizi; lelanga lizakwenziwa libe mnyama ngamayezi.
A wannan rana za su yi ta ruri a kansa kamar rurin teku. Kuma in wani ya dubi ƙasar, zai ga duhu da damuwa; haske ma zai zama duhu ta wurin gizagizai.

< U-Isaya 5 >