< UHoseya 8 >

1 “Faka icilongo ezindebeni zakho! Ukhozi lungaphezu kwendlu kaThixo ngoba abantu basephule isivumelwano sami bahlamukela lomthetho wami.
“Ka sa kakaki a leɓunanka! Gaggafa tana a bisan gidan Ubangiji domin mutane sun tā da alkawarina suka kuma tayar wa dokata.
2 U-Israyeli uyakhalaza kimi esithi, ‘Oh Nkulunkulu wethu, siyakwamukela!’
Isra’ila ta yi mini kuka, ‘Ya Allahnmu, mun yarda da kai!’
3 Kodwa u-Israyeli ukwalile okuhle; isitha sizaxotshana laye.
Amma Isra’ila sun ƙi abin da yake mai kyau; abokin gāba zai fafare su.
4 Babeka amakhosi kungekho mvumo yami; bakhetha ababusi kungekho mvumo yami. Ngesiliva sabo langegolide, bazenzela izithombe zibe yikubhujiswa kwabo.
Suna naɗa sarakuna, ba da izinina ba; sun zaɓa shugabanni ba da yardanta ba. Da azurfa da zinariya sun ƙera gumaka wa kansu wanda zai kai zuwa ga hallakarsu.
5 Lahla isithombe sakho sethole, wena Samariya! Ulaka lwami luyavutha ngawe. Koze kube nini bengelamandla okuhlambuluka na?
Ku zubar da gunkin maraƙinku, ya Samariya! Fushina yana ƙuna a kansu. Sai yaushe za su rabu da gumaka?
6 Bavela ko-Israyeli! Ithole leli labunjwa yingcwethi; kalisuye Nkulunkulu. Lizachobozwa libe yizicucu, ithole lelo laseSamariya.
Su daga Isra’ila ne! Wannan maraƙi, mai aikin hannu ne ya yi shi; gunki ne ba Allah ba. Za a farfashe shi kucu-kucu, waccan maraƙin Samariya.
7 Bahlanyela umoya bavune isavunguzane. Ihlanga kalilasikhwebu; kaliyikuthela ifulawa. Aluba belingathela amabele, abezizweni kade bezawamimiliza.
“Gama sun shuka iska don haka za su girbe guguwa. Hatsin da yake tsaye ba shi da kai, ba zai yi tsaba ba. Ko da ya yi tsaba ma, baƙi ne za su ci.
8 U-Israyeli useginyiwe; khathesi phakathi kwezizwe unjengento engelasizo.
An haɗiye Isra’ila; yanzu tana cikin al’ummai kamar abin da ba shi da amfani.
9 Ngoba sebeye e-Asiriya njengobabhemi weganga entula yedwa. U-Efrayimi uzithengisile kuzithandwa.
Gama sun haura zuwa Assuriya kamar jakin jejin da yake yawo shi kaɗai. Efraim ya sayar da kansa ga maza.
10 Lanxa bezithengisile phakathi kwezizwe, ngizabaqoqela ndawonye. Bazaqalisa ukucikizeka bengaphansi kwencindezelo yenkosi elamandla.
Ko da yake sun sayar da kansu a cikin al’ummai, yanzu zan tattara su wuri ɗaya. Za su fara lalacewa a ƙarƙashi danniyar babban sarki.
11 Lanxa u-Efrayimi wakha ama-alithare amanengi eminikelo yezono, asebe ngama-alithare okwenza izono.
“Ko da yake Efraim ya gina bagadai masu yawa don hadayun zunubi, waɗannan sun zama bagade don yin zunubi.
12 Ngabalobela izinto ezinengi zomthetho wami kodwa bona bazithatha njengento engaziwayo.
Na rubuta musu abubuwa masu yawa na dokata, amma suka ɗauke su tamƙar wani baƙon abu ne.
13 Banikela imihlatshelo njengezipho kimi babuye badle inyama yakhona, kodwa uThixo kathokozi ngabo. Khathesi usezakhumbula ukuxhwala kwabo abajezisele izono zabo: Bazabuyela eGibhithe.
Suna miƙa hadayun da aka ba ni su kuma ci nama, amma Ubangiji ba ya jin daɗinsu. Yanzu zai tuna da muguntarsu yă kuma hukunta zunubansu. Za su koma Masar.
14 U-Israyeli usemkhohliwe uMenzi wakhe wakha izindlu zamakhosi; uJuda usevikele amadolobho amanengi ngezinqaba. Kodwa ngizathumela umlilo emadolobheni abo ozaqothula izinqaba zabo.”
Isra’ila ya manta da Mahaliccinsa ya kuma gina fadodi; Yahuda ya gina katanga a yawancin garuruwansa. Amma zan aiko da wuta a bisa biranensu da zai cinye kagaransu.”

< UHoseya 8 >