< UDanyeli 6 >
1 UDariyu wathanda ukubeka ababusi bezigaba abalikhulu lamatshumi amabili ukuba babuse kulolonke ilizwe,
Ya gamshi Dariyus ya naɗa muƙaddasai 120 su yi shugabanci a duk fāɗin masarautar,
2 wabeka omongameli abathathu phezu kwabo, omunye wabo enguDanyeli. Ababusi bezigaba babesethula kubo konke ukuze inkosi ingalahlekelwa lutho.
ya naɗa mutum uku a bisa waɗannan muƙaddasan, Daniyel yana ɗaya daga cikin mutum ukun nan. Sai aka sa muƙaddasan nan a ƙarƙashin waɗannan uku ɗin domin kada sarki ya yi hasarar kome.
3 UDanyeli waba yisilomo, wedlula abanye omongameli lababusi bezigaba ngokwenza kwakhe, inkosi yaze yafisa ukumbeka phezu kwelizwe lonke.
To, Daniyel dai ya yi ficce a cikin shugabannin nan uku har da muƙaddasan ma, saboda waɗansu halaye nagari da yake da su, wanda ya sa sarki ya yi shiri ya ɗora shi a kan dukan mulkinsa.
4 Ngenxa yalokho omongameli lababusi bezigaba badinga amabhada okumangalela uDanyeli ngendlela ayeqhuba ngayo kwezombuso, kodwa behluleka. Kabafumananga kungcola kuye ngoba wayethembekile futhi engasihaga lemali njalo engayekethisi lutho.
A kan haka, shugabannin nan uku da muƙaddasan nan suka yi ƙoƙari su sami wani laifi a kan Daniyel a yadda yake tafiyar da aikin shugabancinsa, amma ba su samu ba. Ba su same shi da wani laifin cin hanci ba, domin shi amintacce ne kuma babu wani aibi a kansa ko rashin kula.
5 Ekucineni amadoda la athi, “Kasisoze safa salizuza izaba lokwethesa indoda le uDanyeli icala ngaphandle kwalokho okuphathelene lomthetho kaNkulunkulu wakhe.”
A ƙarshe waɗannan mutane suka ce; “Ba za mu taɓa samun wani laifin da za mu kama Daniyel da shi ba, sai dai ko abin ya shafi dokar Allahnsa.”
6 Ngakho omongameli lababusi bezigaba baya enkosini belixuku bafika bathi: “Oh nkosi Dariyu, mana njalo!
Saboda haka shugabannin nan suka haɗu da muƙaddasan nan suka tafi wurin sarki a ƙungiyance suka ce, “Ya Sarki Dariyus, ranka yă daɗe!
7 Omongameli besikhosini, labalisa, lababusi bezigaba, labeluleki lababusi bemikhono yelizwe bonke sebevumelene ukuthi inkosi kayikhuphe isimemezelo iwugcizelele umlayo othi noma ngubani okhuleka kuwuphi uNkulunkulu noma umuntu phakathi kwalezi insuku ezingamatshumi amathathu, ngaphandle kokukhuleka kuwe wena, Oh nkosi, uzaphoselwa emgodini wezilwane.
Shugabannin masarauta, da masu mulki, da muƙaddasai, da mashawarta da gwamnoni duk sun amince cewa sarki yă kafa doka yă kuma yi umarni cewa a cikin kwana talatin nan gaba duk wanda ya yi addu’a ga wani allah ko mutum, in ba a gare ka ba, ya sarki, jefa shi cikin kogon zakoki.
8 Manje, Oh nkosi, sikhuphe lesosimemezelo sibhalwe phansi ukuze singaguqulwa njengoba kunjalo ngemithetho yamaMede lamaPhezhiya engaguqulwayo.”
Yanzu, ya sarki, sai ka yi umarni ka kuma yi shi a rubuce saboda kada a canja shi, bisa ga dokar Medes da Farisa, waɗanda ba a iya sokewa.”
9 Ngakho inkosi uDariyu yawubhala phansi lowomthetho.
Sai Sarki Dariyus ya ba da umarnin a rubuce.
10 Kwathi uDanyeli esezwile ukuthi umthetho wawusukhutshiwe, waya ekhaya endlini yakhe ephezulu esitezi eyayilamawindi avulwe akhangela eJerusalema. Kathathu ngelanga wayezilahla phansi ngamadolo akhuleke, ebonga uNkulunkulu wakhe, njengalokho ayevele ekwenza mandulo.
To, da Daniyel ya ji labarin cewa an fitar da doka, sai ya tafi gidansa a ɗakinsa na sama inda tagogin ɗakin suke duban wajen Urushalima. Sau uku yakan durƙusa yă yi addu’a yana yin godiya ga Allahnsa, kamar yadda ya saba yi.
11 Kwasekusithi amadoda la aqhubana elixuku afica uDanyeli ekhuleka ecela usizo kuNkulunkulu.
Sai waɗannan mutane suka tafi a ƙungiyance suka kuma iske Daniyel yana addu’a yana roƙon Allah yă taimake shi.
12 Asesiya enkosini ayakhuluma layo ngomthetho owaphuma esigodlweni, athi: “Kawukhuphanga isimemezelo yini sokuthi ngezinsuku ezilandelayo ezingamatshumi amathathu noma ngubani okhuleka komunye unkulunkulu noma umuntu ngaphandle kokukhuleka kuwe, Oh nkosi, uzaphoselwa emgodini wezilwane?” Inkosi yaphendula yathi, “Lowomthetho umi njengemithetho yamaMede lamaPhezhiya, engeke iguqulwe.”
Sai suka tafi wurin sarki suka yi masa magana game da dokar mulkinsa, suka ce, “Ashe, ba ka yi doka cewa a cikin kwana talatin nan gaba duk wanda aka tarar yana addu’a ga wani allah ko mutum in ba kai ba, ya sarki, za ka jefa shi a cikin ramin zakoki ba?” Sarki ya amsa ya ce, “Dokar tana nan daram bisa ga dokar Medes da Farisa, waɗanda ba a iya sokewa.”
13 Asesithi enkosini, “UDanyeli, ongomunye wabathunjwa bakoJuda, kakunanzi, wena nkosi, kanye lomthetho owawubhala phansi. Ulokhu ekhuleka kathathu ngelanga.”
Sai suka ce wa sarki, “Daniyel ɗin nan, wanda yake ɗaya daga cikin waɗanda aka kwaso daga Yahuda, bai kula da kai ba, ya sarki, balle fa dokar da ka yi. Har yanzu yana addu’a sau uku a rana.”
14 Kwathi inkosi isikuzwile lokho yakhathazeka kakhulu; yayizimisele ukukhulula uDanyeli, yenza yonke imizamo yokumsiza ilanga laze layatshona.
Da sarki ya ji haka, sai ya damu sosai, ya ƙudura yă ceci Daniyel, ya yi ta fama har fāɗuwar rana yadda zai yi yă kuɓutar da shi.
15 Amadoda lawo asehamba elixuku aya enkosini athi kuyo, “Khumbula, Oh nkosi, ukuthi ngomthetho wamaMede lamaPhezhiya kakulasimemezelo loba isimiso esikhutshwe yinkosi esingaguqulwa.”
Sai mutanen nan suka je wurin sarki a ƙungiyance suka ce masa, “Ka tuna, ya sarki; cewa bisa ga dokar Medes da Farisa, babu umarni ko dokar da sarki ya yi da za a iya sokewa.”
16 Ngakho inkosi yasikhupha umlayo, basebemletha uDanyeli bamphosela emphandwini wezilwane. Inkosi yathi kuDanyeli, “Sengathi uNkulunkulu wakho omkhonzayo njalonjalo angakuhlenga!”
Saboda haka sai sarki ya ba da umarni suka kuma kawo Daniyel suka jefa shi cikin ramin zakoki. Sarki ya ce wa Daniyel, “Bari Allahn nan wanda kake bauta masa kullum, yă cece ka!”
17 Kwalethwa ilitshe lafakwa emnyango womgodi, inkosi yasilinameka ngendandatho yayo yobukhosi langezindandatho zezikhulu zayo, ukuze umumo kaDanyeli ungaguqulwa.
Aka kawo dutsen aka rufe bakin ramin, sa’an nan sarki ya hatimce shi da zobensa da kuma zoban manyan mutanensa, don kada wani yă canja yanayin Daniyel.
18 Yikho inkosi yase ibuyela esigodlweni sayo yazila ukudla lokunatha ubusuku bonke. Yehluleka ukulala.
Sa’an nan sarki ya koma fadarsa ya kwana bai ci ba, kuma babu wata liyafar da aka kawo masa. Ya kuma kāsa barci.
19 Kwathi emadabukakusa inkosi yavuka yaya emgodini wezilwane.
Gari yana wayewa, sai sarki ya tashi ya hanzarta zuwa ramin zakoki.
20 Ithe isifikile emgodini, yamemeza uDanyeli ngelizwi losizi yathi, “Danyeli, nceku kaNkulunkulu ophilayo, uNkulunkulu wakho omkhonza njalonjalo ukuphephisile yini ezilwaneni?”
Da ya yi kusa da ramin zakokin, sai ya kira Daniyel da muryar mai cike da damuwa ya ce, “Daniyel bawan Allah mai rai, ko Allahn nan naka wanda kake bauta wa kullum, ya iya cetonka daga zakoki?”
21 UDanyeli waphendula wathi, “Oh nkosi, mana njalo!
Sai Daniyel ya amsa ya ce, “Ran sarki, yă daɗe!
22 UNkulunkulu wami uthume ingilosi yakhe yayivala imilomo yezilwane. Kazingilimazanga ngoba ngifunyanwe ngingelacala phambi kwakhe. Njalo kangikaze ngenze okubi kuwe, Oh nkosi.”
Allahna ya aiko da mala’ikansa, ya kuwa rufe bakunan zakoki. Ba su yi mini rauni ba, gama an same ni marar laifi ne a gabansa. Ban kuwa taɓa yin wani abu marar kyau a gabanka ba, ya sarki.”
23 Inkosi yathaba yafa yakhupha umlayo wokuba uDanyeli akhutshulwe emgodini lowo. UDanyeli esekhutshiwe emgodini, kakubonakalanga nxeba kuye, ngoba wathemba kuNkulunkulu wakhe.
Sai sarki ya cika da murna ƙwarai, ya kuma yi umarni a ciro Daniyel daga ramin zakoki. Kuma da aka fito da Daniyel daga ramin, ba a sami wani rauni a jikinsa ba, domin ya dogara ga Allahnsa.
24 Inkosi yalaya ukuthi balethwe labo ababemangalele uDanyeli ngamanga baphoselwa emgodini wezilwane kanye labafazi babo labantwababo. Bathi bengakathinti phansi emgodini izilwane zabaqaga zabafohloza wonke amathambo abo.
Sai sarki ya umarta, a kawo mutanen nan da suka yi wa Daniyel maƙarƙashiya, a tura su, da’ya’yansu, da matansu cikin ramin zakoki. Kafin ma su kai ƙurewar ramin, sai zakoki suka hallaka su suka yayyage su, suka yi kaca-kaca da su.
25 Inkosi uDariyu yasilobela bonke abantu, lezizwe zonke lenhlanga zendimi zonke kulolonke ilizwe yathi: “Sengathi impilo enhle inganda kini!
Sa’an nan Sarki Dariyus ya rubuta wa dukan mutane, da al’ummai da kuma mutanen dukan harsunan a duk fāɗin ƙasar. “Bari yă yi nasara sosai!
26 Ngimisa isimiso sokuthi kuzozonke izindawo zombuso wami, abantu kabesabe, bakhonze uNkulunkulu kaDanyeli.
“Na fitar da doka cewa a cikin dukan iyakar ƙasar mulkina, dole mutane su ji tsoro su kuma girmama Allah na Daniyel.
Yakan kuɓutar ya kuma ceci;
28 Ngakho uDanyeli waphumelela ngesikhathi sokubusa kukaDariyu lesokubusa kukaKhurosi umPhezhiya.
Daniyel kuwa ya bunkasa a lokacin mulkin Dariyus da kuma mulkin Sairus na Farisa.