< 1 USamuyeli 31 >

1 AmaFilistiya alwa lo-Israyeli; abako-Israyeli babaleka, njalo abanengi bafela eNtabeni yase Gilibhowa.
Filistiyawa suka yi yaƙi da Isra’ilawa, sai Isra’ilawa suka gudu a gaban Filistiyawa, aka kuma karkashe da yawa a dutsen Gilbowa.
2 AmaFilistiya axotshana kanzima loSawuli kanye lamadodana akhe, abulala amadodana akhe uJonathani, lo-Abhinadabi kanye loMalikhi-Shuwa.
Filistiyawa suka abka wa Shawulu da’ya’yansa maza, suka kashe’ya’yan Shawulu. Yonatan da Abinadab da Malki-Shuwa.
3 Impi yatshisa macele wonke kuSawuli, njalo kwathi abatshoki bemitshoko sebemxhumile, bamlimaza kubi.
Yaƙin ya yi zafi ƙwarai kewaye da Shawulu, har maharba suka ji masa ciwo sosai bayan sun sha ƙarfinsa.
4 USawuli wathi kumthwali wezikhali zakhe, “Hwatsha inkemba yakho ungigwaze, hlezi abantu laba abangasokanga bafike bangigwaze bangenze ihlazo.” Kodwa umphathi wezikhali zakhe wesaba, akaze akwenza lokho; ngakho uSawuli wathatha inkemba yakhe waziwisela phezu kwayo.
Sai Shawulu ya ce wa mai ɗauka masa makami, “Ka zare takobinka ka soke ni, kada waɗannan marasa kaciya su zo su ci mini mutunci, su kashe ni.” Amma mai ɗaukan makaman bai yarda ba don ya ji tsoro sosai. Sai Shawulu ya zāre takobinsa ya soki kansa.
5 Kwathi umphathi wezikhali ebona ukuthi uSawuli wayesefile, laye waziwisela phezu kwenkemba yakhe wafa kanye laye.
Da mai ɗaukar makamai ya ga Shawulu ya mutu, sai shi ma ya zāre takobinsa ya soki kansa ya mutu.
6 Ngakho uSawuli lamadodana akhe amathathu lomphathi wezikhali zakhe kanye labantu bakhe bonke bafa ndawonye ngalo lolosuku.
Shawulu da yaransa uku da mai ɗaukar makamansa da dukan mutanensa suka mutu a rana ɗaya.
7 Kwathi abako-Israyeli ababesekele isigodi lalabo ababengaphetsheya kweJodani bebona ukuthi ibutho lako-Israyeli lalibalekile lokuthi uSawuli kanye lamadodana akhe basebefile, batshiya imizi yabo babaleka. AmaFilistiya afika ahlala kuyo.
Sa’ad da Isra’ilawa na bakin kwari da waɗanda suke hayin Urdun suka ga sojojin Isra’ila suna gudu, Shawulu da yaransa uku kuma duk sun mutu, sai suka bar mallakansu suka sheƙa da gudu. Filistiyawa kuwa suka zo suka mamaye wuraren.
8 Ngelanga elalandelayo, amaFilistiya esefikile ukuba akhuthuze abafileyo, afica uSawuli lamadodana akhe amathathu befile eNtabeni yase Gilibhowa.
Kashegari, da Filistiyawa suka zo domin su washe kayan matattun, sai suka tarar Shawulu da’ya’yansa uku duk sun mutu, a dutsen Gilbowa.
9 Amquma ikhanda lakhe athatha lezikhali zakhe, basebethuma izithunywa kulolonke ilizwe lamaFilistiya ukuthi zimemezele lindaba ethempelini lezithombe zawo lasebantwini bakibo.
Suka sare kansa suka tuɓe makamansa, suka aika manzanni a dukan ƙasar Filistiyawa, su ba da labarin a haikalin allolinsu da cikin mutanensu.
10 Abeka izikhali zakhe ethempelini lama-Ashithorethi. Kwathi isidumbu sakhe asibethela emdulini weBhethi-Shani.
Suka ajiye makaman Shawulu a cikin haikalin gumakan Ashtarot. Suka kafa gawarsa a kan katanga Bet-Shan.
11 Kwathi abantu baseJabheshi Giliyadi sebezwile ngokwakwenziwe ngamaFilistiya kuSawuli,
Sa’ad da mutanen Yabesh Gileyad suka sami labarin abin da Filistiyawa suka yi wa Shawulu.
12 wonke amaqhawe abo alezibindi ahamba ubusuku bonke esiya eBhethi-Shani. Ethula isidumbu sikaSawuli lezamadodana akhe emdulini weBhethi-Shani aya eJabheshi, lapho azitshisela khona.
Sai dukan jarumawansu suka tashi cikin dare suka tafi Bet-Shan suka saukar da gawar Shawulu da na’ya’yansa daga kan katangan Bet-Shan suka tafi Yabesh inda suka ƙone su.
13 Athatha amathambo abo awembela ngaphansi kwesihlahla somthamarisiki eJabheshi, asezila insuku eziyisikhombisa.
Sai suka kwashi ƙasusuwansu suka binne a gindin itace tsamiya a Yabesh, suka kuma yi azumi kwana bakwai.

< 1 USamuyeli 31 >