< 1 USamuyeli 17 >
1 Ngalesosikhathi amaFilistiya aqoqa amabutho awo ukuba alwe impi, asebuthana eSokho koJuda. Enza izihonqo e-Efesi Damimi, phakathi kweSokho le-Azekha.
To, fa, Filistiyawa suka tattara mayaƙansu suka haɗu a Soko cikin Yahuda domin yaƙi. Suka yi sansani a Efes-Dammim, tsakanin Soko da Azeka.
2 USawuli labako-Israyeli bamisa izihonqo eSigodini sase-Ela, bahlela ukuba balwe impi lamaFilistiya.
Shawulu da Isra’ilawa suka taru suka yi sansani a Kwarin Ela suka ja dāgā don su yi yaƙi da Filistiyawa.
3 AmaFilistiya ayemi kolunye uqaqa abako-Israyeli labo bekolunye, kulesigodi phakathi kwabo.
Filistiyawa suka zauna a tudu guda, Isra’ilawa kuma suka zauna a ɗaya tudun. Kwari yana a tsakaninsu.
4 Iqhawe elalithiwa nguGoliyathi, owayevela eGathi, waphuma ezihonqweni zamaFilistiya. Ubude bakhe babuzingalo eziyisithupha lesandla.
Wani jarumin da ake kira Goliyat wanda ya fito daga Gat, ya fita daga sansanin Filistiyawa. Tsawonsa ya fi ƙafa tara.
5 Wayelengowane yethusi ekhanda lakhe, egqoke ibhatshi lokuvikela elethusi elaliyizinkulungwane ezinhlanu zamashekeli ubunzima balo,
Ya sa hular kwanon da aka yi da tagulla, da rigar ƙarfe mai sulke, nauyin rigar ya kai shekel dubu biyar.
6 emibaleni yakhe wayegqoke imigwamazi yethusi, emhlane egaxe umkhonto wethusi.
A ƙafafunsa kuwa ya sa ƙarafar tagulla, rataye a bayansa kuma māshi ne na tagulla.
7 Uluthi lomkhonto wakhe lwalunjengogodo lomaluki, ubunzima besihloko sawo sensimbi bungamashekeli angamakhulu ayisithupha. Umthwali wehawu lakhe wayehamba phambidlana kwakhe.
Ƙotar kibiyarsa kuwa kamar sandar saƙar igiya take, ƙarfen kibiyar kuma nauyinsa ya kai shekel ɗari shida. Mai riƙe masa garkuwa yana tafe a gabansa.
8 UGoliyathi wema wamemezela emaviyweni ako-Israyeli esithi, “Kungani liphumele ukuzakulwa impi na? KangisumFilistiya yini, njalo lina kalisizo zinceku zikaSawuli na? Khethani umuntu azeqondana lami.
Goliyat ya tsaya ya tā da murya wa hafsoshin Isra’ila ya ce, “Me ya sa kuka fito kuna layi don yaƙi? Ni ba Bafilistin ba ne? Ku kuma ba bayin Shawulu ba ne? Ku zaɓi waninku yă zo nan.
9 Nxa ezakulwa angibulale, sizakuba yizigqili zenu; kodwa ngingamehlula ngimbulale, lizakuba yizigqili zethu lisikhonze.”
In zai iya yin faɗa har yă kashe ni, to, za mu zama bayinku. Amma in na fi ƙarfinsa na kashe shi, to, sai ku zama bayinmu, ku kuma yi mana bauta.”
10 UmFilistiya wabuya wathi, “Lamhlanje ngiyaweyisa amaviyo ako-Israyeli! Ngiphani umuntu siqondane silwe.”
Sai Bafilistin ya ce, “A wannan rana, na kalubalanci sojojin Isra’ila, ku ba ni mutum ɗaya mu yi faɗa.”
11 Ekuzweni amazwi omFilistiya, uSawuli labo bonke abako-Israyeli besaba bathuthumela.
Da jin maganganun Bafilistin, sai Shawulu da dukan Isra’ila suka damu suka kuma ji tsoro.
12 UDavida wayeyindoda yomʼEfrathi owayethiwa nguJese, owayengowase Bhethilehema koJuda. UJese wayelamadodana ayisificaminwembili, njalo ngezinsuku zikaSawuli wayesemdala eseluphele kakhulu.
To, Dawuda dai ɗan wani mutumin Efratawa ne mai suna Yesse, shi mutumin Betlehem ne a cikin Yahudiya. Yesse yana da yara maza takwas, a zamanin Shawulu kuwa, Yesse ya riga ya tsufa.
13 Amadodana amathathu amadala kaJese ayelandele uSawuli empini: Izibulo kwakungu-Eliyabi; owesibili kungu-Abhinadabi; owesithathu kunguShama.
Manyan’ya’yansa maza uku, sun bi Shawulu wajen yaƙi. Ɗansa na fari shi ne Eliyab, na biyu shi ne Abinadab, na uku kuwa shi ne Shamma.
14 UDavida wayengomncane wabo. Abathathu abadala balandela uSawuli,
Dawuda shi ne ɗan autansu. Manyan’yan mazan nan uku suka bi Shawulu.
15 kodwa uDavida wasuka kuSawuli wabuyela ukuba ayekwelusa izimvu zikayise eBhethilehema.
Amma Dawuda yakan tafi sansanin Shawulu lokaci-lokaci yă kuma koma Betlehem don yă yi kiwon tumakin mahaifinsa.
16 Okwensuku ezingamatshumi amane umFilistiya wayesiya phambili nsuku zonke ekuseni lakusihlwa ajame.
Kwana arba’in cif, Bafilistin nan ya yi ta fitowa kowane safe da kuma kowace yamma.
17 UJese wasesithi kuDavida indodana yakhe, “Thathela abanewenu ihefa lomumbu okhanzingiweyo kanye lezinkwa lezi ezilitshumi uzise masinyane ezihonqweni zabo.
Yesse ya ce wa ɗansa Dawuda, “Ka ɗauki wannan gasasshen hatsi da waɗannan curin burodi goma, ka kai wa’yan’uwanka a sansani da sauri.
18 Hamba lalezizinkwa zetshizi ezilitshumi kumlawuli weviyo labo. Bona ukuthi abanewenu banjani, ubuye lesiqiniselo esivela kubo.
Ka haɗa da waɗannan cuku guda goma, ka kai wa komandan rundunarsu. Ka ga lafiyar’yan’uwanka, ka kawo mini labari daga wurinsu.
19 BaloSawuli kanye labantu bonke bako-Israyeli eSigodini sase-Ela, besilwa lamaFilistiya.”
Suna tare da Shawulu da kuma dukan mutanen Isra’ila a Kwarin Ela, suna can suna yaƙi da Filistiyawa.”
20 Ekuseni kakhulu uDavida watshiya umhlambi wezimvu ulomelusi, wathwala umthwalo wasuka wahamba, njengokulaya kukaJese. Wafika ezihonqweni ibutho liphuma ukuba liye ezindaweni zalo zempi, limemeza isaga sempi.
Kashegari da sassafe, Dawuda ya tashi ya bar tumakinsa wa wani yă lura da su, sai ya ɗauki kayansa, ya kama hanya kamar yadda Yesse ya umarce shi. Ya isa sansanin daidai sa’ad da rundunar tana fitowa zuwa bakin dāgā, suna kirarin yaƙi.
21 U-Israyeli lamaFilistiya babedweba imikhandlu yabo bekhangelene.
Isra’ila da Filistiyawa suka ja dāgā suna fuskantar junansu.
22 UDavida watshiya izinto zakhe kumgcini wezimpahla, wagijimela emaviyweni empi wayabingelela abanewabo.
Dawuda ya bar kayansa a wajen wani mai lura da kaya, sai ya ruga zuwa bakin dāgā yă gai da’yan’uwansa.
23 Esabakhulumisa, uGoliyathi, iqhawe lamaFilistiya elaseGathi, waphuma kuviyo lakhe, wamemezela ukweyisa kwakhe kwenjayelo, loDavida wakuzwa.
Da yana magana da su sai Goliyat, jarumin nan Bafilistin daga Gat ya fito daga rundunar Filistiyawa, ya tā da murya kamar yadda ya saba. Dawuda kuwa ya ji shi.
24 Kwathi abako-Israyeli bebona umuntu lowo, bonke bambalekela ngokwesaba okukhulu.
Da Isra’ilawa suka ga mutumin, sai dukansu suka gudu saboda tsananin tsoro.
25 Abako-Israyeli babekade besithi, “Liyambona yini umuntu lo ukuthi uqhubeka njani elokhu ephuma? Uyaphuma ukuba eyise u-Israyeli. Inkosi izamnika inotho enengi umuntu ozambulala. Izamnika lendodakazi yayo ukuba ayithathe, ikhulule labendlu kayise emithelweni ko-Israyeli.”
Isra’ilawa suka yi ta cewa, “Kun ga yadda wannan mutum yana ta fitowa? Yana fitowa ne don yă kalubalanci Isra’ila. Sarki zai sāka wa mutumin da ya kashe wannan da dukiya mai yawa. Zai kuma ba shi’yarsa yă aura, yă cire suna mahaifinsa daga biyan kuɗin haraji cikin Isra’ila.”
26 UDavida wabuza indoda eyayimi phansi kwakhe wathi, “Kuyini okuzakwenzelwa umuntu obulala umFilistiya lo asuse lehlazo leli ku-Israyeli na? Ungubani umFilistiya lo ongasokanga oweyisa amabutho kaNkulunkulu ophilayo na?”
Dawuda ya tambayi mutanen da suke tsaye kusa da shi ya ce, “Me za a yi wa wanda ya kashe Bafilistin nan, ya kuma cire wannan kunya daga Isra’ila? Wane ne wannan bafilistin marar kaciya da yake kalubalantar rundunar yaƙi na Allah mai rai?”
27 Bakutsho futhi kuye ababekade bemtshela khona bathi, “Nanku okuzakwenzelwa umuntu ombulalayo.”
Sai suka sāke gaya masa abin da suka faɗa cewa, “Ga abin da zai faru da wanda ya kashe shi.”
28 Kwathi lapho u-Eliyabi, umnewabo omdala kaDavida, emuzwa ekhuluma lalawomadoda, wamthukuthelela kakhulu wambuza wathi, “Uzefunani lapha na? Njalo izimvu leziyana ezilutshwane uzitshiye lobani enkangala na? Ngiyakwazi ukuthi uzikhukhumeza njani kanye lokuthi inhliziyo yakho imbi kanjani, ulande ukuzabona impi nje kuphela.”
Da wansa Eliyab, ya ji yana magana da mutanen, sai ransa ya ɓace ƙwarai saboda fushi, sai ya ce wa Dawuda, “Me ka zo yi a nan? Wa kuma ka bar wa’yan tumakin a jeji? Na san ka da taurinkai, da kuma mugun hali. Ka zo nan ne don ka yi kallon yaƙi kawai.”
29 UDavida wathi, “Manje sengenzeni kanti? Angivunyelwa yini ukukhuluma?”
Dawuda ya ce, “To, yanzu me na yi? Ba zan ma yi magana ba?”
30 Emva kwalokho waphendukela komunye, watsho lutho lunye, umuntu lowo wamphendula njengakuqala.
Sai ya juya wajen wani kuma ya sāke kawo zancen, mutanen kuwa suka amsa masa kamar dā.
31 Okwakutshiwo nguDavida kwazwakala njalo kwabikwa kuSawuli, uSawuli wathi kabizwe.
Aka ji abin da Dawuda ya ce, aka kuwa gaya wa Shawulu, Shawulu kuma ya aika a kawo shi.
32 UDavida wathi kuSawuli, “Akungabi lomuntu ophelelwa lithemba ngenxa yomFilistiya lo; inceku yakho izakuyakulwa laye.”
Da Shawulu ya tambayi Dawuda, sai Dawuda ya ce masa, “Kada kowa yă damu saboda wannan Bafilistin. Bawanka zai je yă yi faɗa da shi.”
33 USawuli waphendula wathi, “Kawanelisi ukuyamelana lomFilistiya lo ulwe laye; wena ungumfana nje, yena kade waba ngumuntu wokulwa kusukela ebutsheni bakhe.”
Shawulu ya ce, “Ba za ka iya yin faɗa da wannan Bafilistin ba, ya daɗe yana yaƙi, ya yi yaƙi tun yana saurayi. Ga shi kuwa kai ɗan yaro ne kawai.”
34 Kodwa uDavida wathi kuSawuli, “Inceku yakho yayiselusa izimvu zikayise. Kwathi kufike isilwane kumbe ibhele lajwamula imvu emhlambini,
Amma Dawuda ya ce wa Shawulu, “Bawanka yana kiwon tumakin mahaifinsa. Sa’ad da zaki ko beyar ta zo ta kama tunkiya, ta tafi da ita.
35 ngalilandela, ngalitshaya ngahlenga imvu emlonyeni walo. Lathi liyangihlasela ngalidumela ngoboya balo, ngalitshaya ngalibulala.
Nakan bi ta a baya in buga ta in kuma ƙwato tunkiyar daga bakinta. In kuma ta taso mini, nakan cafke ta a gashinta in buga ta in kashe.
36 Inceku yakho seyabulala kokubili isilwane lebhele; umFilistiya lo ongasokanga uzakuba njengokunye kwakho, ngoba weyise amabutho kaNkulunkulu ophilayo.
Bawanka ya kashe zaki da beyar, wannan Bafilistin marar kaciya zai zama kamar ɗaya daga cikinsu, domin ya rena rundunar Allah mai rai.
37 Uthixo owangikhululayo enzitsheni zesilwane lasenzitsheni zebhele uzangikhulula esandleni somFilistiya lo.” USawuli wathi kuDavida, “Hamba, uThixo kabe lawe.”
Ubangiji wanda ya cece ni daga kumbar zaki da kuma kumbar beyar, zai cece ni daga hannun wannan Bafilistin.” Shawulu ya ce wa Dawuda, “Je ka, Ubangiji yă kasance tare da kai.”
38 Emva kwalokho uSawuli wagqokisa uDavida ibhatshi lakhe. Wamgqokisa lesivikelo sensimbi kanye lengowane yethusi ekhanda lakhe.
Sai Shawulu ya kawo kayan yaƙinsa ya sa wa Dawuda. Ya sa masa hular kwanon da aka yi da tagulla a kansa, ya kuma sa masa rigar ƙarfensa.
39 UDavida wabophela inkemba yakhe phezu kwesembatho setshunika wazama ukuhambahamba, ngoba wayengazejwayelanga. Wathi kuSawuli, “Angingeke ngihambe ngigqoke lokhu, ngoba angikwejwayelanga.” Ngakho wakukhupha.
Dawuda ya ɗaura māshin Shawulu a sulken, ya yi ƙoƙari yă zaga, sai ya ji ba zai iya ba saboda bai saba ba. Ya cewa Shawulu, “Ba zan iya tafiya da waɗannan ba, domin ban saba ba.” Don haka ya tuɓe su.
40 Emva kwalokho wathatha umqwayi wakhe, wakhetha amatshe abutshelezi amahlanu esifuleni. Wawabeka esikhwameni somxhaka wakhe wokwelusa, njalo ephethe isavutha wamlanda umFilistiya.
Sai ya ɗauki sandansa, ya zaɓi duwatsu guda biyar masu sulɓi daga cikin rafi, ya sa su a’yar jakarsa ta makiyaya; ya kuma ɗauki majajjawarsa, ya tafi, yă fuskanci Bafilistin.
41 Ngasikhathi sinye, umFilistiya, umthwali wehawu lakhe ephambi kwakhe, wayelokhu esondela eduze kukaDavida.
Ana ciki haka, sai Bafilistin nan shi ma ya fita yana gusowa zuwa wurin Dawuda. Mai riƙe masa garkuwar yaƙi kuwa yana tafe a gabansa.
42 Wamkhangela uDavida wabona ukuthi wayengumfana nje, ebomvana emuhle, wameyisa.
Bafilistin ya dubi Dawuda daga sama har ƙasa, ya gan dai ɗan yaro ne kawai, kyakkyawa kuma mai ƙoshin lafiya, sai ya rena shi.
43 Wasesithi kuDavida, “Kanti ngiyinja yini, usiza kimi uphethe izinti?” UmFilistiya waqalekisa uDavida ngabonkulunkulu bakibo.
Ya ce masa, “Kana tsammani ni kare ne da za ka zo mini da sanda?” Sai ya la’anci Dawuda da sunayen allolin Filistiyawa.
44 Wathi, “Woza lapha, ngizanika izinyoni zasemoyeni lezinyamazana zeganga inyama yakho!”
Ya ce, “Zo nan, ni kuwa zan ba da naman jikinka ga tsuntsayen sama da namun jeji su ci.”
45 UDavida wathi kumFilistiya, “Wena uzemelana lami ngenkemba lomkhonto kanye lomdikadika, kodwa mina ngizemelana lawe ngebizo likaThixo uSomandla, uNkulunkulu wamabutho ka-Israyeli wena omeyisayo.
Dawuda ya ce wa Bafilistin, “Kana zuwa ka yaƙe ni da māshi da takobi da kere, amma ni ina zuwa in yaƙe ka a cikin sunan Ubangiji Maɗaukaki, Allah na rundunar Isra’ila, wanda ka rena.
46 Lamhla uThixo uzakunikela kimi, ngizakulahla phansi ngiqume ikhanda lakho. Lamhlanje izinyoni zasemoyeni lezinyamazana zasemhlabeni ngizazinika izidumbu zebutho lamaFilistiya, njalo umhlaba wonke uzakwazi ukuthi kuloNkulunkulu ko-Israyeli.
Yau nan, Ubangiji zai bashe ka a hannuna, zan kuwa kashe ka, in datse kanka. Yau, zan ba da gawawwakin rundunar Filistiyawa ga tsuntsayen sama da namun jeji, da haka duniya za tă sani lalle akwai Allah a cikin Isra’ila.
47 Bonke labo ababuthene lapha bazakwazi ukuthi uThixo kahlengi ngenkemba loba ngomkhonto, ngoba impi ngekaThixo, njalo lonke uzalinikela ezandleni zethu.”
Duk waɗanda suka taru a nan za su san cewa ba da māshi ko takobi ne Ubangiji yake ceto ba, gama yaƙin nan na Ubangiji ne, shi kuwa zai bashe ku duka a hannuwanmu.”
48 Kwathi umFilistiya esondela eduze ukuba amhlasele, uDavida ngokuphangisa wagijimela phambili endaweni yokulwela ukuba amhlangabeze.
Yayinda Bafilistin yana matsowa kusa domin yă fāɗa wa Dawuda, sai Dawuda ya ruga a guje zuwa bakin dāgā don yă same shi.
49 UDavida wangenisa isandla sakhe emxhakeni wakhe wathatha ilitshe, waliphosa ngesavutha latshaya umFilistiya ebunzini. Ilitshe latshona ebunzini lakhe, wawela phansi ngobuso.
Ya sa hannu a jakarsa ya ɗauki dutse, ya sa cikin majajjawa ya wurga, dutsen kuwa ya bugi Bafilistin a goshi, dutsen ya shiga cikin goshinsa, sai Bafilistin ya fāɗi rubda ciki.
50 UDavida wamnqoba kanjalo umFilistiya ngesavutha langelitshe; engelankemba esandleni sakhe wamlahla phansi umFilistiya wambulala.
Da majajjawa da dutse kawai Dawuda ya ci nasara a kan Bafilistin. Ya buge shi, ya kashe shi ba tare da takobi a hannunsa ba.
51 UDavida wagijima wema phezu kwakhe. Wabamba inkemba yomFilistiya wayihwatsha esikhwameni sayo. Esembulele, waquma ikhanda lakhe ngenkemba. Kwathi amaFilistiya ebona ukuthi iqhawe lawo laselifile, aphenduka abaleka.
Dawuda ya ruga ya tsaya a bisan Bafilistin, ya zare takobin Bafilistin daga kubensa, ya datse masa kai da shi. Da Filistiyawa suka ga jaruminsu ya mutu, sai suka juya suka gudu.
52 Lapho-ke abantu bako-Israyeli labakoJuda balangathela besiya phambili bememeza, baxotshana lamaFilistiya baze bayafika entubeni lasemasangweni ase-Ekroni. Abafileyo bakibo babegcwele emgwaqweni waseShaharayimu kusiya eGathi lase-Ekroni.
Mutanen Isra’ila da na Yahuda suka rugo gaba da babbar murya, suka fafari Filistiyawa har zuwa mashigin Gat da kuma ƙofofin Ekron. Gawawwakin Filistiyawa suka bazu a hanyar Sha’arayim zuwa Gat da kuma Ekron.
53 Kwathi abako-Israyeli sebephendukile ekuxotsheni amaFilistiya, baphanga izihonqo zawo.
Da Isra’ilawa suka komo daga bin Filistiyawa sai suka washe sansanin Filistiyawa.
54 UDavida wathatha ikhanda lomFilistiya, walisa eJerusalema, wabeka izikhali zomFilistiya ethenteni lakhe.
Dawuda ya ɗauki kan Bafilistin zuwa Urushalima. Sai Dawuda ya ajiye kayan yaƙin Bafilistin a tentinsa.
55 Kwathi uSawuli ekhangele uDavida esiyahlangana lomFilistiya, wathi ku-Abhineri, umlawuli webutho, “Abhineri, ijaha leliyana liyindodana kabani na?” U-Abhineri waphendula wathi, “Ngeqiniso elinjengoba uphila, nkosi, angazi.”
Yayinda Shawulu yake kallon Dawuda sa’ad da za shi yă yaƙi Bafilistin, sai ya tambayi Abner, komandan rundunarsa ya ce, “Abner, ɗan wane ne wannan saurayi?” Abner ya ce ran sarki yă daɗe, “Ban sani ba.”
56 Inkosi yasisithi, “Buza ukuthi ijaha leli liyindodana kabani.”
Sarki ya ce, “Ka tambaya mini ko yaron wane ne wannan saurayi.”
57 Kwathi khonokho nje uDavida esevela ekubulaleni umFilistiya, u-Abhineri wamthatha wamusa kuSawuli, uDavida elokhu ephethe ikhanda lomFilistiya.
Dawuda yana dawowa daga karkashe Filistiyawa ke nan, sai Abner ya kai shi gaban Shawulu, riƙe da kan Bafilistin.
58 USawuli wambuza wathi, “Uyindodana kabani, jaha?” UDavida wathi, “Ngiyindodana yenceku yakho uJese waseBhethilehema.”
Sai Shawulu ya ce, “Kai ɗan wane ne, saurayi?” Dawuda ya ce, “Ni ɗan bawanka Yesse ne, na Betlehem.”