< 1 Amakhosi 15 >

1 Ngomnyaka wetshumi lasificaminwembili wokubusa kukaJerobhowamu indodana kaNebhathi, u-Abhija waba yinkosi yakoJuda,
A shekara ta goma sha takwas ta mulkin Yerobowam ɗan Nebat, Abiyam ya zama sarkin Yahuda,
2 njalo wabusa eJerusalema okweminyaka emithathu. Ibizo likanina lalinguMahakha indodakazi ka-Abhisalomu.
ya kuma yi mulki a Urushalima shekara uku. Sunan mahaifiyarsa Ma’aka ne,’yar Abisalom.
3 Wenza zonke izono ezazisenziwa nguyise, inhliziyo yakhe yayingekho ekukhonzeni uThixo uNkulunkulu wakhe, inganjengenhliziyo kaDavida ukhokho wakhe.
Shi ma ya aikata dukan irin zunubai da tsohonsa ya yi. Zuciyarsa ba tă bi Ubangiji Allahnsa, kamar yadda zuciyar Dawuda kakansa ta yi ba.
4 Kungenani, ngenxa kaDavida uThixo uNkulunkulu wamnika isibane eJerusalema ngokuveza indodana eyayizathatha isihlalo sakhe langokuqinisa iJerusalema.
Duk da haka, saboda Dawuda Ubangiji Allahnsa ya ba shi fitila a Urushalima ta wurin ta da wani da ya gāje shi, ta wurinsa kuma Urushalima ta yi ƙarfi.
5 UDavida wayekwenzile konke okufaneleyo emehlweni kaThixo njalo kehlulekanga ukugcina imilayo kaThixo kuzozonke insuku zokuphila kwakhe ngaphandle kwendaba ka-Uriya umHithi.
Gama Dawuda ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji, bai kuma fasa kiyaye wani daga umarnan Ubangiji ba dukan kwanakinsa, sai dai a batun Uriya mutumin Hitti.
6 Kwaba lempi phakathi kukaRehobhowami loJerobhowamu ngasosonke isikhathi sokuphila kuka-Abhija.
Aka yi yaƙi tsakanin Rehobowam da Yerobowam a duk kwanakin Abiya.
7 Okunye okumayelana lombuso ka-Abhija, lakho konke akwenzayo, akulotshwanga yini egwalweni lwembali yamakhosi akoJuda? Kwaba lempi phakathi kuka-Abhija loJerobhowamu.
Game da sauran ayyukan mulkin Abiyam kuwa, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Yahuda. Aka yi yaƙi tsakanin Abiyam da Yerobowam.
8 U-Abhija waphumula laboyise wangcwatshwa emzini kaDavida. U-Asa indodana yakhe wathatha ubukhosi bukayise.
Sai Abiyam ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a Birnin Dawuda. Asa kuwa ya gāje shi a matsayin sarki.
9 Ngomnyaka wamatshumi amabili okubusa kukaJerobhowamu inkosi yako-Israyeli, u-Asa waba yinkosi yakoJuda,
A shekara ta ashirin ta Yerobowam sarkin Isra’ila, Asa ya zama sarkin Yahuda,
10 wabusa eJerusalema okweminyaka engamatshumi amane lowodwa. Ibizo likagogo wakhe lalinguMahakha indodakazi ka-Abhisalomu.
ya yi mulki a Urushalima shekara arba’in da ɗaya. Sunan mahaifiya mahaifiyarsa, Ma’aka ne’yar Abisalom.
11 U-Asa wenza okubukekayo phambi kukaThixo, njengalokhu okwakwenziwe nguDavida uyise.
Asa ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji, kamar yadda kakansa Dawuda ya yi.
12 Waxotsha abesilisa ababefeba ngokwenzana abafazi, wadiliza zonke izithombe ezazakhiwe ngoyise.
Ya kori dukan maza karuwai na masujadai daga ƙasar, ya kuma yi waje da dukan gumakan da mahaifinsa ya yi.
13 Waze waxotsha kanye logogo wakhe uMahakha wamsusa esihlalweni sokuba yindlovukazi yomndlunkulu, ngoba wayebumbe isithombe esilihlazo sika-Ashera. U-Asa wasidilizela phansi lesisithombe wayasitshisela eSigodini saseKhidironi.
Ya tuɓe mahaifiya mahaifiyarsa Ma’aka daga matsayinta na mahaifiyar sarauniya, gama ta gina ƙazantaccen ginshiƙin Ashera. Asa ya yanke ginshiƙin, ya kuma ƙone shi a Kwarin Kidron.
14 Noma engadilizanga izindawo eziphakemeyo zokukhonzela, inhliziyo ka-Asa yayinamathele kuThixo impilo yakhe yonke.
Ko da yake bai cire masujadai da suke kan tuddai ba, zuciyar Asa ta kasance da aminci ɗungum ga Ubangiji dukan kwanakinsa.
15 Waletha ethempelini likaThixo isiliva legolide lonke uyise kanye laye ababekunikele lezinye impahla.
Ya kawo azurfa da zinariya da kayayyakin da shi da mahaifinsa suka keɓe a haikalin Ubangiji.
16 Kwaba lempi phakathi kuka-Asa loBhasha inkosi yako-Israyeli ekubuseni kwabo bonke.
Aka yi yaƙi tsakanin Asa da Ba’asha sarkin Isra’ila dukan kwanakin mulkinsu.
17 UBhasha inkosi yako-Israyeli waqophana loJuda wasesakha umuzi weRama ukuvimbela loba ngubani owayezama ukuphuma loba ukungena elizweni lika-Asa inkosi yakoJuda.
Ba’asha sarkin Isra’ila ya haura, ya yi yaƙi da Yahuda, ya kuma gina Rama don yă hana wani daga fita ko shiga yankin Asa, sarkin Yahuda.
18 U-Asa wasethatha isiliva sonke legolide elalisele eziphaleni zokuligugu ethempelini likaThixo lokwakusesigodlweni sakhe. Wakubeka ezandleni zezikhulu zakhe wazithumela kuBheni-Hadadi indodana kaThabhrimoni, oyindodana kaHeziyoni, inkosi yase-Aramu, owayebusa eDamaseko.
Sai Asa ya ɗauki dukan azurfa da kuma zinariyar da suka rage a ma’ajin haikalin Ubangiji da kuma nasa fadan, ya ba da su ga wani shugabansa, ya kuma aika da su zuwa ga Ben-Hadad ɗan Tabrimmon, ɗan Heziyon, sarkin Aram, wanda yake mulki a Damaskus.
19 “Akubekhona ubudlelwano phakathi kwami lawe,” watsho, eqhubeka wathi, “njengoba kwakunjalo phakathi kukayihlo lobaba. Khangela ngikuthumela izipho zesiliva legolide. Wena quma ubudlelwano bakho loBhasha inkosi yako-Israyeli yikho ezaphuma elizweni lami.”
Ya ce, “Bari yarjejjeniya ta kasance tsakanina da kai, kamar yadda ta kasance tsakanin mahaifina da mahaifinka. Duba, ina aika maka kyautai na azurfa da na zinariya. Yanzu fa sai ka janye yarjejjeniyarka da Ba’asha sarkin Isra’ila, don yă janye daga gare ni.”
20 UBheni-Hadadi wavumelana lenkosi u-Asa wasethumela abalawuli bamabutho akhe ukuyahlasela amadolobho ako-Israyeli. Wanqoba ele-Ijoni, eleDani, ele-Abheli-Bhethi-Mahakha lalo lonke elaseKhinerethi kanye leNafithali.
Ben-Hadad ya yarda da maganar Sarki Asa, ya kuma aika shugabannin sojojin mayaƙansa ya yi yaƙi da garuruwan Isra’ila. Ya kame Iyon, Dan, Abel-Bet-Ma’aka da dukan Kinneret, haɗe da Naftali.
21 UBhasha wathi ekuzwa lokhu, wema ukwakha iRama wasehlehlela eThiza.
Da Ba’asha ya ji haka, sai ya daina ginin Rama, ya janye zuwa Tirza.
22 Inkosi u-Asa yaquma ukuthi kungasali muntu kulolonke elakoJuda. Basebethutha eRama bethwala amatshe lamapulanka ayekade esetshenziswa nguBhasha kuleyondawo. Ngalokho inkosi u-Asa yakha iGebha kwelakoBhenjamini, leMizipha.
Sai Sarki Asa ya ba da umarni ga dukan Yahuda, kuma babu wanda aka ware, kowa yă taimaka a kwashe duwatsu da katakan da Ba’asha yake amfani da su daga Rama. Da duwatsu da katakan ne Sarki Asa ya gina Geba a Benyamin da kuma Mizfa.
23 Konke okumayelana lombuso ka-Asa, lalokho anqoba kikho, lamadolobho wonke ayewakhile, akulotshwanga na egwalweni lwembali yamakhosi akoJuda? Kodwa-ke, ekuluphaleni kwakhe, waba lomkhuhlane ezinyaweni zakhe.
Game da sauran ayyukan mulkin Asa, dukan nasarorinsa, dukan abin da ya yi, da kuma biranen da ya gina, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Yahuda. A tsufansa, sai ƙafafunsa suka kamu da cuta.
24 Ngakho u-Asa waya ekuphumuleni wangcwatshwa laboyise emzini kayise uDavida. Kwathi indodana yakhe uJehoshafathi wathatha isihlalo sakhe sobukhosi.
Sai Asa ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi tare da su a birnin kakansa Dawuda. Sai Yehoshafat ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
25 UNadabi indodana kaJerobhowamu waba yinkosi yabako-Israyeli ngomnyaka wesibili ka-Asa inkosi yakoJuda, njalo wabusa abako-Israyeli okweminyaka emibili.
Nadab ɗan Yerobowam ya zama sarkin Isra’ila a shekara ta biyu ta Asa sarkin Yahuda, ya kuma yi mulki a bisa Isra’ila shekara biyu.
26 Wona wenza okubi emehlweni kaThixo, wahamba ngendlela kayise lasezonweni zakhe, lezo ezazibangele ukuthi u-Israyeli angene kuzo adale isono.
Ya yi mugunta a gaban Ubangiji, yana tafiya a hanyoyin mahaifinsa da kuma cikin zunubinsa, wanda ya sa Isra’ila suka yi.
27 UBhasha indodana ka-Ahija owendlu ka-Isakhari waceba ukumbulala. Wambulala eGibhethoni elinye lamadolobho amaFilistiya, ngesikhathi uNadabi labo bonke abako-Israyeli belihanqile.
Ba’asha ɗan Ahiya na gidan Issakar ya yi maƙarƙashiya gāba da shi, ya buge shi a Gibbeton, a wani garin Filistiyawa, yayinda Nadab da dukan Isra’ila suke wa garin kwanto.
28 UBhasha wabulala uNadabi ngomnyaka wesithathu wombuso ka-Asa inkosi yakoJuda wasehlala esihlalweni sakhe sobukhosi.
Ba’asha ya kashe Nadab a shekara ta uku ta Asa sarkin Yahuda, ya kuma gāje shi a matsayin sarki.
29 Waqalisa ukubusa wahle wabulala bonke abendlu kaJerobhowamu. Kazange atshiyele uJerobhowamu loyedwa kodwa wabhubhisa bonke elandela ilizwi likaThixo eleza lenceku yakhe u-Ahija waseShilo
Nan da nan da ya fara mulki, sai ya kashe dukan iyalin Yerobowam. Bai bar wa Yerobowam wani da rai ba, amma ya hallaka su duka, bisa ga maganar Ubangiji da ya ba wa bawansa Ahiya, mutumin Shilo.
30 ngenxa yezono zikaJerobhowamu ayezenzile njalo enguye owabangela ukuthi u-Israyeli one, ngoba wathukuthelisa uThixo, uNkulunkulu ka-Israyeli.
Wannan abu ya faru saboda zunuban da Yerobowam ya yi, ya kuma sa Isra’ila ya yi, kuma saboda ya tsokane Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya yi fushi.
31 Ezinye izehlakalo ekubuseni kukaNadabi, lakho konke akwenzayo, akulotshwanga na egwalweni lwembali yamakhosi ako-Israyeli?
Game da sauran ayyukan mulkin Nadab da kuma dukan abin da ya yi, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
32 Kwaba lempi phakathi kuka-Asa loBhasha inkosi yako-Israyeli ngesikhathi sonke sokubusa kwabo.
Aka yi yaƙi tsakanin Asa da Ba’asha sarkin Isra’ila dukan kwanakin mulkinsu.
33 Ngomnyaka wesithathu ka-Asa inkosi yakoJuda, uBhasha indodana ka-Ahija waba yinkosi yalo lonke elako-Israyeli laseThiza, njalo wabusa iminyaka engamatshumi amabili lane.
A shekara ta uku ta Asa sarkin Yahuda, Ba’asha ɗan Ahiya ya zama sarkin dukan Isra’ila a Tirza, ya kuma yi sarauta shekara ashirin da huɗu.
34 Wona phambi kukaThixo, wahamba ngendlela kaJerobhowamu lezono zakhe, lezo abangela u-Israyeli ukuthi azenze.
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, yana tafiya a hanyoyin Yerobowam da kuma cikin zunubinsa, wanda ya sa Isra’ila suka yi.

< 1 Amakhosi 15 >