< Roomte 7 >

1 Nga joonte loong, ngah ih baat rumha jengkhaap ah sen ih esamjat jaatjaat ete, tumeah sen ih Hootthe tiit ah ejat ehan. Hootthe ih mina ah ethingtong pootdoh luulu pan ah.
Ba ku sani ba,’yan’uwa, ina magana ne fa da mutanen da suka san doka, cewa dokar tana da iko a kan mutum muddin yana a raye ne kawai.
2 Jengthaak ih, minuh nookcho ah, heh sawah ething mathan ih tong ah erah pootdoh ba song ah; enoothong heh sawah ah ti ano ba, minuh ah hootthe jun ih heh sawah damdi songta dowa ah sakchaak ih hoon ah.
Misali, bisa ga doka mace mai aure tana daure ga mijinta muddin mijin yana da rai, amma in mijinta ya mutu, an sake ta ke nan daga dokar aure.
3 Lah angka bah, heh sawah ething tokdoh wahoh damdoh mok chosong abah, erah nuh asuh Hootthe jun ih roomjup matkapte et li ah; enoothong heh sawah ah ti abah, heh ah sakchaak ih hoon ah eno wahoh damdoh we chosong abah roomjup mat ah takah jeeka.
Saboda haka fa, in ta auri wani yayinda mijinta yana raye, za a ce da ita mazinaciya. Amma in mijinta ya mutu, an sake ta ke nan daga wannan doka, ita kuwa ba mazinaciya ba ce, ko da yake ta auri wani.
4 Nga joonte loong, sen doh uh emamah angla, maatok doh Hootthe ah je ah, sen loong nep uh etek ejih ang an, tumeah sen ah Kristo hepuh hesak ni esiit; eno amadi sen ah tek nawa ngaakthingte wah heh raangtaan ih hoon lan, Rangte mootkaat adoh seng loong chap suh ah.
Saboda haka’yan’uwana, ku ma kun mutu ga dokar ta wurin jikin Kiristi, domin ku zama na wani, gare shi wanda aka tashe shi daga matattu, don mu ba da amfani ga Allah.
5 Tumeah seng hansi tenthun jun ih tongsongti adi, seng sak nawa rangdah tenthun loong ah Hootthe ih boot jatthuk ha, eno seng moti loong ah thoontang etek nah thoon ah.
Gama sa’ad da halin mutuntaka yake mulkinmu, sha’awace-sha’awacen zunubi waɗanda dokar ta zuga sun yi ta aiki a jikunanmu, don mu ba da amfani wa mutuwa.
6 Enoothong amadi bah, seng ah Hootthe nawa epui eti, tumeah seng phaatak ni sak tahe ah etek nawa ih jenti. Seng loong ehak Hootthe raangthiinta jun ih takah moke, erah nang ih bah ena Chiiala lam ih moh ih.
Amma yanzu, ta wurin mutuwa ga abin da dā ya daure mu, an sake mu daga dokar saboda mu yi hidima a sabuwar hanyar Ruhu, ba a tsohuwar hanyar rubutaccen ƙa’ida ba.
7 Erah ang abah ah, rangdah ah Hootthe ni ejen li tam et ih? Tami liike! Erah nang ih bah rangdah ah tumjih ah ih Hootthe ih thong jatthuk halang. Hootthe ih, “Mih hukkhaak suh nak lungwaang uh,” ih lamok baatta bah, erah likhiik tenthun ah lajat thang ih moktong thengtang.
Me za mu ce ke nan? Dokar zunubi ce? Sam, ko kaɗan! Tabbatacce ai, da ban san mene ne zunubi ba in ba ta wurin doka ba. Gama da ban san mene ne ƙyashi yake ba tabbatacce in ba don doka ta ce, “Kada ka yi ƙyashi ba.”
8 Erah jengdang thoih ba rangdah rah ih jat ano nga ten ni jaatrep nyamnyook tenthun ah hukdong thukla. Hootthe ah lah angta bah, rangdah abah tekmang.
Amma zunubi, da ya sami dama ta wurin umarnin nan, ya haifar a cikina kowane halin ƙyashi iri-iri. Gama in babu doka, zunubi matacce ne.
9 Ngah teeteewah uh ehak di Hootthe muh ih tongtang; enoothong jengdang ah dong haano, rangdah ah dongthingta,
Dā kam ina da rai sa’ad da ban san doka ba; amma da umarni ya zo, sai zunubi ya zaburo da rai na kuma mutu.
10 eno ngah ah tekmang ih dongjat tang. Eno marah jengdang ih ngah suh roidong kotjih angta rah ih, etek ah jatthuk tahang.
Na gane cewa wannan umarnin da aka nufa ya kawo rai, a gaskiya ya jawo mutuwa ce.
11 Rangdah rah ih lampo ah choh ano, nyia jengdang jun ih mokwaan hangno tek haat tahang.
Gama zunubi, da ya sami dama ta wurin umarni, sai ya ruɗe ni, kuma ta wurin umarnin kuwa ya kashe ni.
12 Erah ang abah, Hootthe nyi jengdang ah esa, kateng, nyia ese nep.
Saboda haka fa, dokar tana da tsarki, umarnin kuma yana da tsarki, su duka suna da adalci da kuma kyau.
13 Enoothong marah ese rah ih tekthuk halang ih liijih tama? Emah tah angka! Erah reete ah Rangdah angta; jengdang ah maak ano rangdah ih tekthuk tahang, tumthoi ah liidi rangdah ah rangdah jaatjaat ih noisok suh ah. Erah raang ih rangdah ah echoojih ehan han ih hoonla ih jengdang nawa ih noisok hali.
Abin nan da yana mai kyau, zai kawo mini mutuwa? Ko kaɗan! Amma domin zunubi ya bayyana kansa a matsayin zunubi, sai ya haifar da mutuwa a cikina ta wurin abin da yake mai kyau, domin ta wurin umarnin nan zunubi ya fito da matuƙar muninsa.
14 Seng ih jat ehi Hootthe ah moong achaang; enoothong ngah hansi mina, rangdah suh heh dah ang raangtaan ih sang tahang rah.
Mun san cewa doka aba ce ta ruhu; amma ni ba na ruhu ba ne, an sayar da ni a matsayin bawa ga zunubi.
15 Ngah ih nga tumjaat reeraanglang rah tasamjat kang; erah thoidi ngah marah reejih angta rah lareethang ih; marah ngah ih chiik hang erah ah reelang.
Ban gane abin da nake yi ba. Don abin da nakan so yi, ba shi nakan yi ba, sai dai abin da nake ƙi, shi nake yi.
16 Ngah lareejih ah reekang no Hootthe ah epun ju angka ih thang hang.
In kuma na yi abin da ba na son yi, na yarda da cewa dokar aba ce mai kyau.
17 Erah thoidi marah ngah ethih reelang erah ngah tareekang; nga sak ni tongte rangdah rah ih reethuk halang.
Kamar dai yadda yake, ba ni kaina nake yinsa ba, sai dai zunubin da yake zaune a cikina ne.
18 Ngah ih jat ehang— nga hansi dang ajang adi ese ah taroong tong ra. Nga ese reethung taat angang bah uh, erah ah ngah tajen reekang.
Gama na san cewa babu wani abin kirkin da yake zaune a cikina, wato, a mutuntakata. Gama sha’awar yin abu mai kyau kam ina da ita, sai dai ikon yin ne fa babu.
19 Eseejih re suh ngah taat nooktang ah tareekang; erah nang ih bah marah ethih re suh lataat nooktang ah reelang.
Gama abin da nake yi ba shi ne abu mai kyau da nake so in yi ba; a’a, mugun da ba na so in yi, shi ne nake ci gaba da yi.
20 Ngah marah lareejih ah mok re ang bah; erah langla nga teewah tareekang nga sak ni tongla rangdah rah ih reethuk halang.
To, in na yi abin da ba na so in yi, ba ni ba ne nake yinsa, sai dai zunubin nan da yake zaune a cikina.
21 Eno arah hootthe ah nga roidong di moh ruh ela: mabah ngah ih ese reeraang ah taatthun koleh ethih ah reejih ih hoonla.
Saboda haka na gane wannan ƙa’ida ce take aiki a cikina. Sa’ad da nake so in yi abu mai kyau, sai in ga cewa mugun nan ne nake yi.
22 Nga chiiala ah Rangte Hootthe asuh rapne ih roonla.
Gama a ciki-cikina ina farin cikin da dokar Allah;
23 Enoothong ngaapuh ngaasak ni Hootthe jaat hoh moh arah japtup hang marah ngaathung ngaatak ni thunhang adi daan muila ra ah. Erah ih ngaapuh ngaasak ah rangdah hootthe phaatak adi tangsak halang.
amma ina ganin wata doka tana aiki a gaɓoɓin jikina, tana yaƙi da dokar hankalina, tana kuma sa in zama ɗaurarren dokar zunubin da take aiki a gaɓoɓin jikina.
24 Ngah ah tumthan thungjoong theng ah! Arah puh asak ah ih tek lam nah siit hang adoh o ih jen panghang?
Kaitona! Wane ne zai cece ni daga wannan jiki mai mutuwa?
25 Rangte suh lakookmi liihang, Teesu Jisu Kristo jun ih arah reekot thoi ah! Erah thoidi, ngah di amangla: nga teewah ih Rangte hootthe ah ngaathung ngaatak jun ih jen moh ang, rangdah hootthe abah nga hansi puh asak nawa ih moh ah.
Godiya ga Allah ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu! Saboda haka fa, ni kaina a cikin hankalina, ni bawa ne ga dokar Allah, amma a mutuntaka, ni bawa ne ga dokar zunubi.

< Roomte 7 >