< Roomte 5 >

1 Eno amadi bah seng ah Rangte jiinko ni seng tuungmaang jun ih epun angli, Teesu Jisu Kristo mendi seng Rangte damdi semroongroong ih tongli.
Saboda haka, da yake an same mu marasa laifi ta wurin bangaskiya, muna da salama tare da Allah ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi,
2 Amadi marah seng ih Rangte minchan jat jahali ah langla Jisu Kristo minchan nyia heh suh tuungmaang ih no baajen tongsongli. Erah thoih seng ah Rangte chaan aphaan asuh laalom ih no tenroon angli!
ta wurinsa ne muka sami shiga wannan alherin da muke tsaye yanzu, ta wurin bangaskiya. Muna kuma farin ciki a begen ɗaukakar Allah.
3 Cham anaang di nep seng tenroon angli, tumeah chamnaang nawa ih ba ejen naan etjih chaan ah dongla,
Ba haka kawai ba, amma muna kuma da farin ciki cikin shan wuyanmu, gama mun san cewa shan wuyan nan takan haifi jimiri;
4 enaan et hi rah ih Rangte ah dongjat thuk hali, eno heh dongjat hi rah ih seng suh laalom ah dongsiit kohali.
jimiri kuma yakan kawo hali mai kyau; hali mai kyau kuma yakan sa bege.
5 Erah laalom rah ih seng tahaamtaam thukri, tumeah Rangte ih heh minchan ah seng ten ni Esa Chiiala jun ih thunthuk hali, erah ah seng suh Rangte heh thaangmuh lakkot.
Bege kuwa ba ya ba mu kunya, domin Allah ya zuba ƙaunarsa a zukatanmu ta wurin Ruhu Mai Tsarkin da ya ba mu.
6 Seng larooklata angtokdi Kristo ah Rangte ih danje thoi ih rangdah mina loong raangtaan ih ti ra taha.
Kun ga, a daidai lokaci, yayinda muke marasa ƙarfi, Kiristi ya mutu saboda waɗanda ba su san Allah ba.
7 Kateng mina raang ih tek suh o bah uh echaan cho ah. Nyia ese mina raang ih uh etek ah echoojih angla.
Da ƙyar wani yă mutu saboda mai adalci, ko da yake saboda mutumin kirki wani zai iya ƙarfin hali yă mutu.
8 Enoothong Rangte ih seng tumthan et minchan hali rah noisok et hali—erah langla seng loong rangdah mong ni tong tokdi Jisu Kristo ih heh roidong ah seng loong raang ih koja taha!
Amma Allah ya nuna mana ƙaunarsa a wannan. Tun muna masu zunubi tukuna, Kiristi ya mutu dominmu.
9 Heh sih jan tungthoidi seng ah Rangte ngathong ni epun ang thuk hali; eno seng loong ah Rangte tenkhat nawa ehanko ah puipangte ang hali!
Da yake yanzu mun sami zama marasa laifi ta wurin jininsa, ashe kuwa za a cece mu daga fushin Allah ta wurinsa!
10 Seng loong ah Rangte piiara angti, enoothong heh Sah tiita jun ih seng ah heh joonte ih hoon hali. Amadi seng ah Rangte joonte angli bah, Kristo roidong ih seng ah hantek et puipangte ang hali!
Gama in kuwa, sa’ad da muke abokan gāban Allah, aka sulhunta mu da shi ta wurin mutuwar Ɗansa, ashe, da yake an sulhunta mu, za mu sami ceto ta wurin ransa!
11 Enoothong erah luulu tah angka; Rangte ih Teesu Jisu Kristo jun ih seng ah heh joonte ih hoon thuk heeno amadi tumthan tenroon angli.
Ba ma haka yake kawai ba, har muna farin ciki da Allah ta wurin Ubangijinmu Yesu Kiristi, wanda ta wurinsa yanzu muka sami sulhu.
12 Mongrep ni rangdah ah wasiit tungthoidi thok taha, eno heh rangdah thoi tek ah nep thok taha. Erah thoidi laalek, mina ah rangdah thoidi etekjih ih hoonla tumeah mirep ah rangdah ni totoh.
Saboda haka, kamar yadda zunubi ya shigo duniya ta wurin mutum ɗaya, mutuwa kuma ta wurin zunubi, ta haka kuwa mutuwa ta shafi dukan mutane, domin dukan mutane sun yi zunubi.
13 Hootthe maang koka jaakhoni rangdah ah mongrep ni eje angta; enoothong marah di Hootthe tajeeta erah di rangdah uh tarookweta.
Gama kafin a ba da doka, zunubi yana nan a duniya. Amma ba a lissafin zunubi inda babu doka.
14 Eno Adam tok dowa ih Moses tuk ih, Adam thetreeta likhiik mina loong ah lataat thetre rumta bah uh neng ah etek ih pan ruh ih rumta. Adam ah mih wasiit lakngah nah eraak ete wah ah likhiik angta.
Duk da haka, mutuwa ta yi mulki tun Adamu har yă zuwa Musa, ta yi mulki har ma a kan waɗanda ba su yi zunubi ta wurin taka umarni kamar yadda Adamu ya yi ba. A wata hanya dai Adamu shi ne kwatancin wani mutumin nan mai zuwa.
15 Enoothong erah wanyi ah eliili tah angka, tumeah Rangte thaangmuh lakkot ah Adam rangdah likhiik tah angka. Elang eah warep mina ah wasiit rangdah tungthoidi tekla. Ang abah uh Rangte minchan ah erah tokkhodi elongthoon, erah thoidi Jisu Kristo wasiit luulu minchan jun ih heh thaangmuh lakkot ah warep mina suh chokoha.
Amma kyautan nan dabam take da laifin nan. Gama in mutane da yawa sun mutu saboda laifin mutum ɗayan nan, to, ai, alherin Allah da kuma kyautan nan mai zuwa ta wurin alherin mutum ɗayan nan, Yesu Kiristi, ya shafi mutane da yawa!
16 Erah damdi Rangte thaangmuh lakkot nyia mina wasiit rangdah ah maama dook angla. Rangdah esiit lini, “Moong ataang” loong ah edande rikri jih hoonta; enoothong rangdah hantek ih hoon lidi “Lamoongtaang” thaangmuh lakkot ah thok taha!
Kyautar Allah kuwa ba kamar sakamakon da ya bi zunubin mutum gudan nan ba ne, Hukuncin ya bi zunubin mutum gudan nan, ya kuma kawo hallaka, amma kyautar ta bi laifofin masu yawa ta kuma sa Allah ya gan mu a matsayin marasa laifi.
17 Elang eah amiimiidi mih wasiit rangdah tungthoidi mina jih ah etek ih panta. Enoothong Jisu Kristo wasiit luulu moh ra taha rah ah tumthan elongthoon tiit ah! Rangte minchan ehan ih chote loongtang nyia heh ngathong ni thaangmuh ih epun ang thukla loong ah Kristo ih neng roidong doh pan et rum ah.
Gama in, ta wurin laifin mutum ɗaya, mutuwa ta yi mulki ta wurin mutum ɗayan nan, ashe, waɗanda suka sami kyautar alherin Allah a yalwace da kuma kyautar adalci za su yi mulki a wannan rayuwa ta wurin mutum ɗayan nan, Yesu Kiristi.
18 Erah raang ih, wasiit rangdah thoidi loongtang mina ah dut haatta, erah likhiikkhiik kateng wasiit reeraang nawa ih uh warep mina roidong ah jen pang et ah eno roidong ah koh ah.
Saboda haka, kamar yadda sakamakon laifin mutum guda ya jawo hallaka ga dukan mutane, haka ma sakamakon aikin adalci guda ya sa Allah ya same mu marasa laifi, wannan kuwa kawo rai ga dukan mutane.
19 Wasiit thetre thoidi mih rep ah rangdah ih hoonta, emamah mina wasiit Rangte jengchaatchaat ih thoidoh uh mirep kateng ih hoon ah.
Gama kamar yadda ta wurin rashin biyayyar mutum guda, mutane masu yawa suka zama masu zunubi, haka kuma ta wurin biyayyar mutum guda, mutane da yawa za su zama masu adalci.
20 Hootthe ah ethih reeraang jaatjaang suh dong thukta; enoothong marah di rangdah jaatjaang ah, erah doh Rangte minchan ah ehanthoon ih jaatla.
An ba da dokar don mu ga yadda laifi yake da girma. Amma da zunubi ya ƙaru, sai alheri ya ƙaru sosai,
21 Eno erah raangtaan ih, Rangdah ih pan thoidi tek ah chola bah, Rangte minchan reh uh kateng ang thoidoh epan et ah, eno seng Teesu Jisu Kristo jun ih lathoonka roidong adoh thoksiit he. (aiōnios g166)
domin, kamar yadda zunubi ya yi mulki cikin mutuwa, haka ma alheri yă yi mulki ta wurin adalci yă kuwa kawo rai madawwami ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu. (aiōnios g166)

< Roomte 5 >