< Mathiu 16 >
1 Mararah Phirasi nyia Sadusi loong Jisu jiinni wangte loong ah Jisu jeng ah mat et deenjoot suh phate rumta, erah thoidi neng suh epaatjaajih mootkaat noisok baat rumta, heh ah Rangte mina elang tam talangka erah dongjat suh ah.
Sai Farisawa da Sadukiyawa suka zo su gwada shi suka roke shi ya nuna masu alama daga sama.
2 Enoothong Jisu ih ngaakbaatta, “Rangsa lup adi rangtang ah saangdat kano, sen ih liihan, ‘Rang bah rangse ang ajoh, tumeah rangtang ah esaang ela eah.
Amma ya amsa ya ce masu, “Lokacin da yamma ta yi, sai ku ce, 'Za a yi yanayi mai kyau, domin sama ta yi ja,'
3 Eno rangkhano di we liihan, ‘Rangphaatte joh, tumeah rang ah saangtek damdi nakdatla.’ Sen ih rangko ih sok anno rangmi rangphaat emi danjat ehan, enoothong ahaangwa saapoot tiit sin ah sen ih tami punbaat kan!
Kuma da safe ku ce, 'Zai zama yanayi mara kyau a yau, domin sama ta yi ja ta kuma gama gari, kun san yadda za ku bayyana kammanin sararin sama, amma ba ku iya bayyana alamun lokaci ba.
4 Ahaangwa mina loong ah tumthan ethih nyia rangmuh ang rumla! Sen ih epaatjaajih noisok kabaat hali? Emah tah angka! Jona ih noisok tahan epaatjaajih ah ba choh an sen ah.” Eno neng jiin nawa dokkhoom kata.
Mugun zamani, maciya amana suna neman alama, amma babu wata alama da za a nuna sai ta Yunusa.” Daga nan sai Yesu ya tafi.
5 Heliphante loong ah juungsitum jooko ih daan karum adi, neng ih baanlo hui ah beehaat rumta.
Almajiran suka zo daga wancan gefe, amma sun manta su dauki gurasa,
6 Jisu ih baat rumta, “Phirasi nyia Saddusi loong to nawa pui suh; sen tenthun naririh ih banthun anjoh.”
Yesu ya ce masu, “Ku kula ku kuma mai da hankali da yisti na Farisawa da Sadukiyawa.”
7 Eno neng jaachi ni waan rumta, “Seng ih phaksat lahui koke no baat hali.”
Sai almajiran suka fara magana da junansu suka ce, “Ko saboda bamu kawo gurasa bane.”
8 Jisu ih neng waantiit ah jat ano cheng rumta, “Sen phaksat lahui thoidi tume thaam roongwaan lan? Sen tuungmaang ah ehin mamah ang lan!
Yesu yana sane da wannan sai ya ce, “Ku masu karancin bangaskiya, don me ku ke magana a tsakaninku cewa ko don bamu kawo gurasa bane?
9 Amadi uh sen ih taba samjat kan? Ngah ih haajaat banga miloong suh baanlo banga jen phe korumtang ah, tanih jen samthun kan? Erah di hedak sen ih hong mathan meesak tan?
Ba ku gane ko tuna da gurasa guda biyar da aka ciyar da mutum dubu biyar, kuma kwando nawa kuka tara ba?
10 Nyia baanlo lo sinet dowa haajaat baji mina suh mamet kotang? Erah di sen ih hong mathan meesak tan?
Ko gurasa bakwai ga mutum dubu hudu, da kuma kwanduna nawa kuka dauka ba?
11 Ngah ih sen suh baanlo tiit labaat et rum taha rah mamah lasamjat ettan? Pharasi nyia Sadusi loong to nawa epui suh sen teeteewah naririh thong ih ban sok an!”
Yaya kuka kasa fahimta cewa ba game da gurasa nake yi maku magana ba? Ku yi hankali ku kuma lura da yistin Farisawa da Sadukiyawa.”
12 Eno ba heliphante loong ah ih kok samjat rumta heh ih baanlo ni mooktheng to asuh taboh liika, Phirasi nyia Saddusi loong tiitkhaap nyootsoot rumha dowa ah pui tiit boh baat ha eah.
Sa'annan suka fahimta cewa ba yana gaya masu su yi hankali da yistin da ke cikin gurasa ba ne, amma sai dai su yi lura da koyarwar Farisawa da Sadukiyawa.
13 Jisu Kaiseria Philippi hadaang reeko ih kata, erah di heliphante loong asuh chengta, “Miloong ih Mina Sah asuh o kah ih liirum ah?”
A lokacin da Yesu ya zo yankin Kaisariya Filibbi, ya tambayi almajiransa, cewa, “Wa mutane ke cewa Dan Mutum yake?
14 “Mararah ih Juungtemte Joon et liiha, “neng ih ngaakbaat rumta. “Rukho ih Elija et li ha, rukho ih Jerimia nyia khowah et li ha.”
Suka ce, “Wadansu suna cewa Yahaya mai baftisma; wadansu Iliya, saura suna cewa Irmiya, ko daya daga cikin annabawa.”
15 “Sen ih aleh tumjih li hali?” heh ih cheng rumta.
Ya ce masu, “Amma ku wa kuke ce da ni?”
16 Simoon Pitar ih ngaakbaatta, “An ah ething Rangte Sah, Kristo.”
Sai Saminu Bitrus ya amsa ya ce, “Kai ne Almasihu, Dan Allah mai rai.”
17 “Joona sah Simoon, an raangtaan ah ese!” Jisu ih ngaakbaatta. “Arah amiisak jengkhaap an sak ni mina tajeng raara, Rangmong nawa sengwah ih jeng thuk halu.
Yesu ya amsa ya ce masa, “Mai albarka ne kai, Saminu dan Yunusa, don ba nama da jini ba ne ya bayyana maka wannan, amma Ubana wanda ke cikin sama.
18 Eno ngah ih baat hala Pitar: an ah jong, eno erah jong khoh adoh ngah ih nga chaas ah hoon ang, eno erah etek ih uh tajenka. (Hadēs )
Ina kuma gaya maka cewa kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikilisiya ta. Kofofin hades ba za su yi nasara da ita ba. (Hadēs )
19 Ngah ih an suh Rangmong hasong saabi ah koha; an ih mongrep nah marah haam uh rangmong nah uh ehaam et ah, nyia mongrep nah an ih marah tamiit ko erah rangmong nah uh tamiitka ang ah.”
Zan ba ka mabudan mulkin sama. Duk abin da ka kulla a duniya zai zama abin da an kulla a cikin sama, kuma duk abinda ka warware a duniya a warware yake cikin sama,”
20 Erah lidi Jisu ih heliphante loong suh heh ah Kristo ih o suh labaat theng ih baat rumta.
Sai Yesu ya umarci almajiransa kada su gaya wa kowa cewa shi ne Almasihu.
21 Erah sa dowa ih Jisu ih heh tiit ah heliphante loong suh jaatrep dokbaat korumta, “Ngah Jerusalem nah ekaatjih jaatjaat, erah nah ngah ngoong awang nyia romwah phokhoh, nyia Hootthe nyootte loong lak nah rapne ih chamnaang thukte ang halang. “Ngah etek haat et rumhang, enoothong sa jom lidoh we ngaakthing eang.”
Daga lokacin nan Yesu ya fara gaya wa almajiransa cewa dole ne ya tafi Urushalima, ya sha wahala mai yawa a hannun dattawa, da manyan firistoci da malaman attaura, a kashe shi, a tashe shi zuwa rai a rana ta uku.
22 Pitar ih hiiksiit ano kanjaata. “Teesu, Rangte ih pang et ho!” Heh ih liita, “Erah likhiik an sak nah naktoom taangmaang ha!”
Sai Bitrus ya kai shi a gefe ya tsauta masa, cewa, “Wannan ya yi nesa da kai, Ubangiji; wannan ba zai taba faruwa da kai ba.”
23 Jisu ih leksok ano Pitar suh liita, “Soitaan, nga re nawa soon eh uh! An ah nga lam tangte, an tenthun ah Rangte jiin nawa tah angka, mina dang ajang tenthun nawa.”
Amma Yesu ya juya ya ce wa Bitrus, “Ka koma bayana, Shaidan! Kai sanadin tuntube ne gare ni, domin ba ka damuwa da abubuwan da suke na Allah, amma sai abubuwan mutane.”
24 Eno Jisu ih heliphante loong asuh baatta, “Sen o ang anbah uh nga lih nah roongkhoom thunhan bah, sen ih senteewah ah beehaat jaatjaat etjih, eno sen bangphak ah hui, eno ngah lilih ih roongkhoom jih.
Sa'annan Yesu ya ce wa almajiransa, “Duk wanda yake so ya bi ni, lallai ne ya ki kansa, ya dauki gicciyensa, ya bi ni.
25 Tumeah sen ih sen teeteewah roidong puipang thun anbah, emat haat et an; enoothong nga tungthoidoh sen roidong ah mat haat anbah, sen ih echojam et an.
Domin duk wanda yake so ya ceci ransa zai rasa shi. Duk wanda ya rasa ransa domina zai same shi.
26 Mongrep dowa jaatrep ah choh ano sen roidong ah mat haat anbah tumjih dong choh an? Tumjih tachokan! Sen roidong we ngaak chosuh tumjih uh tajen dong kokan.
Domin wace riba mutum zai samu in ya sami dukan duniya ya rasa ransa? Me mutum zai iya bayarwa a maimakon ransa?
27 Tumeah Mina Sah ah heh Wah rangka damdoh rangsah loong ah siit ano, ngaak ra saapoot ah chang ela, erah doh ba mina loong tumjih re rumta thaang ah kojaha.
Domin Dan Mutum zai zo ne cikin daukakar Ubansa tare da mala'ikunsa. Sa'annan ne zaya biya kowane mutum bisa ga ayyukansa.
28 Ngah ih ami tiit baat rumhala amadi arah dung dowa rukho ah maang tek ang an, Mina Sah ah luungwang ih hoon ano raaha ah maang japtuptup ah.”
Gaskiya ina gaya maku, akwai wadansun ku da ke tsaye a nan, da ba za su dandana mutuwa ba sai sun ga Dan Mutum na zuwa cikin mulkinsa.”