< Maak 2 >
1 Rekam ritdi Jisu Keparnam ni, ngaakwangta, eno heh nok ni eje ih tiibaat mui rumta.
Da ya dawo Kafarnahum bayan yan kwanaki kadan, aka ji cewa yana gida.
2 Erah thoidi miloong ah nokmong ni lathoh lathang ih lomkhoom rumta, kaasakthong ni nep hantek ang rumta. Jisu ih neng suh ruurang ese tiit nyootsoot rum adi
Da yawa suka taru a can, ba wuri har kofa, sai Yesu ya yi masu magana.
3 wabaji ih hiimuung wasiit Jisu reeni thokpi wanrumta.
Sai wadansu mutane su ka zo wurinsa dauke da wuni mutum shanyayye, mutane hudu na dauke da shi.
4 Enoothong mih hantek ang thoidi, Jisu jiinni erah mih ah tajen noppi rumta. Erah thoidi Jisu khothung pun nokkhoh adi loohoom rum ano dam khoh adi hiimuung ah jupthiin rum ano datthiin rumta.
Lokacin da ba su iya zuwa kusa da shi ba domin yawan jama'a, sai su ka daye jinkar dakin daidai da inda ya ke. Bayan da suka huda ramin suka saukar da gado wanda shanyayyen ke kwance a kai.
5 Jisu ih neng tuungmaang ah tup ano hiimuung ah suh baatta, “Nga sah, an rangdah loong ah biin anaan et halu.”
Da ganin bangaskiyarsu, Yesu ya ce wa shanyayyen mutumin, “Da, an gafarta maka zunuban ka”.
6 Heh reeni tongta Hootthe nyootte loong ah ih erah chaat rum ano neng thungthung ni thun rumta,
Amma wadansu marubuta da ke zaune a nan, suka yi tunani aransu.
7 “Heh emah mamah ih naan jengla? Arah ba Rangte kaanju tiit! Rangte heh luulu ih ba rangdah loong ah biin anaan jen hoon ah!”
Yaya wannan mutum zai yi magana haka? Ya yi sabo! wa ke iya gafarta zunubi “sai Allah kadai?”
8 Erah damdam Jisu ih neng tenthun ah jat rum ano li rumta, “Emah sen ih mamet thunhan?
Nan da nan Yesu ya sani a ruhunsa, abinda suke tunani a tsakaninsu. Ya ce masu, “Me ya sa kuke tunanin wannan a zuciyarku?
9 Hiimuung asuh, ‘an rangdah loong ah biin anaan et taho ih baat ah laangpopoh nih ang ah,’ adoleh, ‘an dam ah toonpi uno wang uh ih baat ah elaang nih ang ah?’
Me yafi sauki a cewa shanyayyen mutumin, 'An gafarta maka zunuban ka' ko kwa a ce masa, 'tashi, ka dauki shinfidarka, ka yi tafiyarka'?
10 Erah ang abah, ngah ih jatthuk rumha Mina Sah jiinni arah hatoh adi rangdah loong jen biin anaanjih chaan jeela eah.” Eno Jisu ih hiimuung asuh baatta,
Amma domin ku san cewa Dan mutum na da ikon gafarta zunubi a duniya, ya ce wa shanyayyen,
11 “Ngah ih baat hala, toonchap uh, dam ah toonpi uno nok nah wang uh!”
''Na ce maka, tashi, dauki tabarmanka, ka tafi gidan ka.”
12 Neng loongtang miksok di, erah wah ah toonchapta, eno heh dam ah toonpi ano seek ih toonsoonta. Neng loong ah rapne ih paatja rum ano Rangte rang ah phoong rum ano jeng rumta, “Arah likhiik babah uh tathaak tupke!”
Sai nan da nan ya tashi ya dauki tabarmarsa, ya fita gidan a gabansu, dukansu su ka yi mamaki, su ka girmama Allah, ''suka ce ba mu taba ganin abu irin wannan ba.”
13 Jisu Galili juungsitum kaangko adi we ngaak kata. Miloong ah heh jiinni lomkhoon rumta, eno Jisu ih erah loong asuh phang nyootsoot rumta.
Ya sake fita gefen tafki, dukan taron jama'a suka zo wurinsa, sai ya koya masu.
14 Erah di lengkhoom adi, sokse seete Leewi Alphias sah, apit ni tong arah japtupta. Eno Jisu ih heh suh baatta, “Nga lilih eho.” Eno Leewi ah toonchap ano heh lilih eta.
Sa'adda ya na wucewa, ya ga Levi dan Halfa yana zaune a wurin karbar haraji, sai ya ce masa, “Ka biyo ni.” Ya tashi, ya bi shi.
15 Rekamdi Jisu ih Leewi nok ni phaksat sata. Sokse seete loong nyia rangdah mina hantek Jisu lilih ih rumta, eno neng dung dowa rukho loong ah ih heliphante loong damdi teebun ni cham roong sah rumta.
Sa'adda Yesu ya shiga gidan Levi yana cin abinci, masu karbar haraji da masu zunubi da yawa su ka zo wurinsa da almajiransa, jama'a masu yawan gaske suka ka bi shi.
16 Pharisi dung dowa mararah Hootthe nyootte loong ah ih Jisu ah sokse seete nyia rangdah mina loong damdi phaksah arah japtup rum ano, neng ih heliphante loong asuh cheng rumta, “Erah likhiik mina loong damdi mamet phaksah ha?”
Da Marubuta wadanda su ke Farisawa, sun ga cewa Yesu na cin abinci da masu zunubi da masu karbar haraji, sai su ka ce wa almajiransa, “Me ya sa ya ke ci da masu karbar haraji da mutane masu zunubi?”
17 Jisu ih japchaat ano ngaak liirumta, “Mina sak eseete ih phonwah tajamka, khoisatte ih ba jamha. Ngah kateng mina poon tara tahang, rangdah mina loong raang ih ra tahang.”
Da Yesu ya ji wannan ya ce masu, “Mutane wadanda ke da lafiya a jiki ba su bukatar likita; sai dai ko marasa lafiya ke bukatarsa. Ban zo domin in kira mutane masu a dalci ba, amma mutane masu zunubi.”
18 Saasiit Juungtemte Joon liphante loong nyia Pharisi loong ah samurangsoom tong rumta. Mararah mina Jisu jiinni wang rumha no chengrumta, “Juungtemte Joon liphante loong nyia Pharisi loong ah samurangsoom tong ela, enoothong an liphante loong ah tatong rumka nih?”
Almajiran Yahaya da Farisawa suna azumi, sai wadansu mutane suka zo suka ce, “Don me almajiran Yahaya da almajiran Farisawa na azumi amma na ka almajiran ba su yi?”
19 Jisu ih ngaakbaat rumta, “Kuhoon sa doh wen loong ah samuh toom ngaakwang rum ah nih thunhan? Emah tah angka! Jaalakapte ah neng damdoh ang adoh, neng babah uh emah tareeka.
Sai Yesu yace masu, “Abokan ango, za su yi azumi sa'adda ango yake tare da su? muddin suna tare da ango ba za su yi azumi ba.
20 Enoothong neng re nawa jaalah kapte ah toonsiit rangwuung ah thok eha, eno ba neng samurangsoom tong rum ah.
Amma kwanaki za su zo da za a dauki angon daga gare su, a wadancan kwanakin ne, za su yi azumi.
21 “O eh uh samsong ehak ah nyulep ena ih talep phingka, emah mok et phing abah nyuna chep rah ih nyuh hak ah boot raap hoom ano poolong ih thoon boot hoon ah.
Babu wanda zai dinka sabuwar riga ya hada ta da tsohuwar riga, sai rigar ta yage, kuma ta yi mummunar yagewa.
22 Adoleh kham na ah siikhoop tiikook ehak adoh tasakka, emah mok ang abah tiikook ah ephok eah, eno kham nyia tiikook enyi nyi thih ah. Erah nang ih kham na ah tiikook ena nah sak theng.”
Babu wanda zai sa sabon ruwan inabi a cikin tsohuwar salka, ai sai salkar ta fashe kuma ruwan inabin ya zube. duka biyu ruwan inabin da salkar arasa su. A maimakon haka, sai ka sanya sabon ruwan inabi cikin sabuwar salka.”
23 Jehudi naangtongsa di Jisu nyia heliphante loong ah chamtong ni daankhoom rum adi, heliphante loong ih raanteh ah phang thi phak rumta.
A ranar asabar Yesu ya tafi cikin gonakin hatsi, sai almajiransa su ka fara zagar hatsi,
24 Erah thoidi Pharisi loong ah ih Jisu suh liita, “Sok uh, an liphante loong ah ih naangtongsa di erah re rumla rah seng Hootthe di tapunka!”
Sai Farisawa su ka ce masa, “Duba, don me suke yin abin da bai dace a yi ranar Asabar ba?”
25 Jisu ih ngaakbaatta, “Dewid ah ram ih ti ano phaksat suh ramta tok adi tumjih etta? Heh nyia heh joonte loong neng ram ih ti rumta,
Yace masu, Ba ku karanta ba abinda Dauda ya yi sa'adda yake jin yunwa, shi da mutanen da ke tare da shi?
26 eno heh Rangte nok ni wang ano Rangte suh kota baanlo ah phaksah wangta. Erah di Abiathar ah romwah phokhoh angta. Seng Hootthe jun ih bah baanlo ah romwah loong ih ba jen phaksah ah—enoothong Dewid ih phaksah ano heh mina loong suh nep kota.”
Yadda ya shiga gidan Ubangiji, sa'adda Abiyata ya ke babban firist, ya ci gurasa da ke ta firist wadda bai dace wani ya ci ba sai Firistoci. Har kuma ya ba wadanda ke tare da shi.”
27 Jisu ih thoonbaat rumta, “Jehudi naangtongsa ah mina ese raangtaan dongsiitta; mina ah Jehudi naangtongsa raangtaan ih tah angka.
Yesu yace, “Asabar an yi ta don mutum ne, ba a yi mutum don Asabar ba.
28 Erah thoidi Mina Sah ah naangtongsa asuh Teesu angla.”
Saboda haka, Dan Mutum Ubangiji ne, har da na Asabar.”