< Esaamootkaat 7 >

1 Romwah phokhothoon ah ih Stephen suh chengta, “Amiisak nih angkah?”
Sai babban firist ya tambaye shi ya ce, “Waɗannan zargen gaskiya ne?”
2 Stephen ih ngaak baatta, “Ngaaphoh ngaawah loong nga jeng ah boichaat an! Sengte sengwah Abraham Haraan hah ni maang song kah kaadi, Mesopotomia hah ni
Game da wannan ya amsa ya ce, “’Yan’uwa da ubanni, ku saurare ni! Allah mai ɗaukaka ya bayyana ga kakanmu Ibrahim yayinda yake a ƙasar Mesofotamiya tukuna, kafin ya yi zama a Haran.
3 Rangte dongkhoom kah ano baatta, ‘An hadaang nyia an jaatang ah thiinhaat uno ngah ih marah hah doh kaat baat ha erah doh kah uh.’
Allah ya ce, ‘Ka bar ƙasarka da kuma mutanenka, ka tafi ƙasar da zan nuna maka.’
4 Erah raangtaan Abraham ih heh hadaang ah thiinhaat ano Haraan hah ni song kata. Heh wah tek lidi, Rangte ih sen amadi song lan hah adi kaat thuk taha.
“Saboda haka ya bar ƙasar Kaldiyawa ya kuma yi zama a Haran. Bayan mutuwar mahaifinsa, Allah ya aika da shi wannan ƙasar da yanzu kuke zama.
5 Rangte ih Abraham suh arah an hah ngeh ih baatkot muh, amasah chepsiit taan uh kotmuh, enoothong Rangte ih Abraham suh kot eha ngeh ih ba kakhamta adoleh ansuh ansah lakbui ang ah ngeh ih thoomhoon kakhat ah ba hoon eta, erah kakham ah Abraham heh sah maang jeeka tokdi hoonta.
Bai ba shi gādo a nan ba, ko taki ɗaya na ƙasa. Amma Allah ya yi masa alkawari cewa shi da zuriyarsa masu zuwa bayansa za su mallaki ƙasar, ko da yake a lokacin Ibrahim ba shi da yaro.
6 Rangte ih Abraham suh baatta: ‘An sutoom satoom loong ah minok mihah nah song rum ah, erah doh neng loong ah chaabaji paang raangtaan ih dah ih siiwi rum ah.
Allah ya yi magana da shi ta haka, ‘Shekara ɗari huɗu, zuriyarka za tă yi baƙunci a wata ƙasar da ba tasu ba, za su yi bauta su kuma sha wulaƙanci.
7 Enoothong an sutoom satoom loong ih soomtu rum ah mina loong ah ngah ih dande kah rum ang, erah lidoh erah hah dowa doksoon rum ano arah hah adoh ngaak song rum haano nga somtu rum hang.’
Amma zan hore ƙasar da suka bauta wa.’ Allah ya ce, ‘Kuma daga baya za su fita daga wannan ƙasa su kuma yi mini sujada a wannan wuri.’
8 Eno Abraham damdi thoomhoon kakhat thiinta ngeh ih jat suh Rangte ih heh khoopkhan banlam ah hoonthuk rumta. Erah thoidi Esak ah tup ano saasinat lidi heh khoopkhan ano men hoonta; Esak ih heh sah Jaakob khoopkhanta, eno Jaakob ih heh sah asih wanyi ah khoopkhan banlam hoonta.
Sa’an nan ya yi wa Ibrahim alkawari game da kaciya. Ibrahim kuwa ya zama mahaifin Ishaku ya kuma yi masa kaciya kwana takwas bayan haihuwarsa. Daga baya Ishaku ya zama mahaifin Yaƙub, Yaƙub kuma ya zama mahaifin kakanninmu sha biyun nan.
9 “Jaakob sah loong ih neng no Josep ah miksuh ih rum ano Ijip hah ni dah raangtaan ih sang rumta. Enoothong Rangte ah heh damdam eta,
“Domin kakanninmu sun ji kishin Yusuf, sai suka sayar da shi bawa zuwa Masar. Amma Allah ya kasance tare da shi
10 erah thoidi Josep ah mathan laang chamta bah uh Rangte ih puipang eta. Ijip Luuwang damdi Josep chomuita di, Rangte ih Josep suh mih tenroon thuk theng nyia mongtham ese ah kota, eno erah hadaang adi Luuwang ih Josep ah kobono nyia henok hetap jaatrep sokboite ang thukta.
ya kuma cece shi daga dukan wahalolinsa. Ya ba wa Yusuf hikima ya kuma sa ya sami farin jini a wurin Fir’auna, sarkin Masar; saboda haka ya mai da shi mai mulki a kan Masar da kuma dukan fadarsa.
11 Erah lidi, Ijip nyia Kanaan hah noongrep ni ram ang ano rapne ih cham rumta. Sengte sengwah loong ih phak asat ju choh jam muh,
“Sai yunwa ta auko wa dukan Masar da Kan’ana, ta kawo wahala mai tsanani, kakanninmu ba su iya samun abinci ba.
12 eno Jaakob ih Ijip hah ni ji acham eje ngeh ih japchaat ano, sengte sengwah, heh sah loong ah phangkaat thukta.
Sa’ad da Yaƙub ya ji cewa akwai hatsi a Masar, sai ya aiki kakanninmu ziyararsu ta farko.
13 Dopnyi kah rum adi, Josep ih hephoh loong suh heh teewah tiit ah jatthuk rumta, eno Ijip Luuwang ih uh Josep jaatang tiit ah jat eta.
A ziyararsu ta biyu, Yusuf ya faɗa wa’yan’uwansa wane ne shi, Fir’auna kuwa ya sami sani game da iyalin Yusuf.
14 Josep ih heh wah suh maatbaatta, neng jaatang rooksinet wabangnga ah loongtang Ijip hah nah kaat theng ngeh ah.
Bayan wannan, Yusuf ya aika a zo da mahaifinsa Yaƙub da dukan iyalinsa, gaba ɗaya dai mutum saba’in da biyar ne.
15 Jaakob nyia heh sah loongtang Ijip hah ni song karum ano erah ni matti karumta.
Sai Yaƙub ya gangara zuwa Masar, inda shi da kuma kakanninmu suka mutu.
16 Neng mang ah Sekem hah ni huikaat ano, Abraham ih Haamor jaatang jiin nawa ngun ih reta di bengkaat rumta.
Aka dawo da gawawwakinsu Shekem aka binne su a kabarin da Ibrahim ya saya daga wurin’ya’yan Hamor da waɗansu kuɗi a Shekem.
17 “Rangte ih Abraham damdi thoomhoon kakhatta saapoot ah chang kano, Ijip hah ni seng mina hasong ah jaat eti.
“Da lokaci ya yi kusa da Allah zai cika alkawarin da ya yi wa Ibrahim, sai yawan mutanenmu da suke a Masar ya ƙaru ƙwarai.
18 Erah lih adi, Josep men lajatte mih Ijip Luuwang we angta.
Sa’an nan wani sarki, wanda bai san kome game da Yusuf ba, ya zama mai mulkin Masar.
19 Eno Luuwang ah sengte sengwah loong damdi rapne ih thikhah ano, neng sah khobaang loong ah tektoom ih ah ngeh ih li ano, thoikatkat ih neng nok nawa ehoh ni tum thiin thuk rumta.
Ya kuwa wulaƙanta mutanenmu sosai, ya kuma gwada wa kakanni-kakanninmu azaba ta wurin tilasta su su zubar da sababbin jariransu, don su mutu.
20 Erah tokdi, Moses ah jaaseemoong sah ih dongtupta. Moses ah nok ni laajom sokboita,
“A lokacin nan aka haifi Musa, shi kuwa ba kamar sauran jarirai ba ne. Wata uku aka yi renonsa a gidan mahaifinsa.
21 eno heh nok nawa thiinhaat kaat kano, wangcha nah rah ih heh raangtaan suh hakpanta.
Sa’ad da aka ajiye shi a waje, diyar Fir’auna ta ɗauke shi ta kuma rene shi kamar ɗanta.
22 Moses suh Ijip nok hah tiit jirep ah nyootsoot kano jatwah jeewah eh hoonta.
Musa ya sami ilimi cikin dukan hikimar Masarawa ya kuma zama mai iko cikin magana da ayyuka.
23 “Moses paang rookbaji ang ano, hejaat hepaat ah mamah ih siiwi rumta erah ah jat suh ngeh ih jam thoithakta.
“Da Musa ya cika shekara arba’in da haihuwa, sai ya yanke shawara yă ziyarci’yan’uwansa Isra’ilawa.
24 Heh mina wasiit Ijip mih ih siiwi ah japtup ano, Moses ih erah mih ah etek haat eta. (
Ya ga ɗayansu yana shan wulaƙanci a hannun wani mutumin Masar, sai ya je ya kāre shi, ya rama masa ta wurin kashe mutumin Masar ɗin.
25 Moses ih thunta, heh mina loong ah ih baata jatrum hangnih, ngah Rangte ih neng doksiit suh daapkaat halang ngeh ah, eno heh mina loong ah ih tajat rumta).
Musa ya yi tsammani mutanensa za su gane cewa, Allah yana amfani da shi don yă cece su, amma ba su gane ba.
26 Erah saalih adi Ijirel nok hah wanyi botmui arah japtup ano paakpang damdi taat renbaat nyuuta. ‘Boichaat thaak ansih,’ jaaroh nyi, ‘set Ijirel mina tanih ang kansih; tiimte botmui lansih?’
Kashegari, Musa ya sadu da Isra’ilawa biyu suna faɗa. Ya yi ƙoƙari ya sasanta su, yana cewa, ‘Ku mutane, ku’yan’uwa ne, don me kuke so ku cutar da juna?’
27 Eno o ih wasiit ah siiwiita erah mih ah ih Moses ah haangko pitthengta. ‘Sek laktung nah an ih dande theng ngeh ih o ih poon halu?’
“Amma mutumin da yake wulaƙanta ɗayan, ya tura Musa a gefe ya ce, ‘Wa ya mai da kai mai mulki, da alƙali a kanmu?
28 ‘Miinnyah Ijip nok hah tekbuh tang ah likhiik tekbuh ang ngeh ih nih li halang?’
Kana so ka kashe ni kamar yadda ka kashe mutumin Masar nan na jiya?’
29 Moses ih erah jeng ah japchaat ano, Ijip hah nawa Midian hah ni soonkah ano moong songtong kata. Erah ni heh sah miwasah wanyi tupta.
Sa’ad da Musa ya ji haka, sai ya gudu zuwa ƙasar Midiyan, inda ya yi baƙunci, ya kuma haifi’ya’ya biyu maza.
30 “Paang rookbaji lini, Moses ngathong ni Rangte kaamwah ah Sinai Kong ni phisaang hah ni weelu damdi dongjengta.
“Bayan shekaru arba’in suka wuce, sai mala’ika ya bayyana ga Musa cikin harshen wuta a ɗan itace a hamada kusa da Dutsen Sinai.
31 Erah japtup ano, Moses ah rapne ih paatjaata, eno rapniine ih sok suh weeluuta adi tiitkhoom kata. Eno Teesu jengta ah japchaatta;
Sa’ad da ya ga haka, ya yi mamakin abin da ya gani. Da ya yi kusa domin ya duba sosai, sai ya ji muryar Ubangiji ta ce,
32 ‘Ngah ante anwah Rangte, Abraham Rangte, Esak nyia Jaakob Rangte.’ Moses ih lanaan sok thang ih mochoota.
‘Ni ne Allahn kakanninka, Allah na Ibrahim, Ishaku, da kuma Yaƙub.’ Sai Musa ya yi rawan jiki don tsoro, bai kuwa yi karambanin dubawa ba.
33 Teesu ih Moses suh liita, ‘An lasong ah khook haat uh an chaplu ah Esa hah.
“Sa’an nan Ubangiji ya ce masa, ‘Ka cire takalmanka; wurin da kake tsayen nan mai tsarki ne.
34 Ijip ni nga mina loong rapne ih cham arah japtup hang. Nenghu nengri chaat hang, Ngah neng doksiit puipang suh ra halang. Amadoh raaho; Ngah ih an Ijip hah nah kaat thuk ha.’
Tabbatacce na ga wulaƙancin da ake yi wa mutanena a Masar. Na ji nishinsu na kuma sauka domin in’yantar da su. Yanzu ka zo, zan aike ka ka koma Masar.’
35 “Moses ah Ijirel mina ih thaangju et arah mina angta. ‘Seng pante nyia maat hoonte angtheng ngeh ih o ih thiik halu?’ Miloong ah ih emah kali rumta. Enoothong weeluuta adi Rangte dongjengta, Moses ah noksong pante nyia doksiitte, heh damdoh rangsah roong mokah ah ngeh ah.
“Wannan Musa ɗin da suka ƙi suna cewa, ‘Wa ya mai da kai mai mulki da kuma alƙali?’ Allah da kansa ya aike shi, ta wurin mala’ikan da ya bayyana a gare shi a ɗan itace, yă zama mai mulkinsu, da kuma mai cetonsu.
36 Moses ih, Ijip hah ni nyia Juusisaang (Juusih esiit je ah, erah amadi uh erah suh juusih essang ngeh ih menha) adi nyia phisaang hah ni mih paatjaajih loong ah noisok ano heh mina loong ah Ijip hah nawa doksiit dowa.
Ya fitar da su daga Masar ya kuma yi ayyukan da abubuwan banmamaki a Masar, a Jan Teku, da kuma cikin hamada har shekara arba’in.
37 Moses ih Ijirel noksong suh baatta, ‘Rangte ih, ngah kaat thuk halang ah likhiik khowah kaat thuk ha, eno erah mina ah sen mina dowa ang ah.’
“Wannan Musa ne ya ce Isra’ilawa, ‘Allah zai aika muku wani annabi kamar ni daga cikin mutanenku.’
38 Moses ah Ijirel mina loong damdi phisaang hah ni tum roongtong rumta; sente senwah loong nyia rangsah damdi Sinai Kong ni kah chowaanta, enooleh Rangte khothing jengkhaap ah seng suh toombaat tahe.
Ya kasance a cikin taron nan a hamada, tare da mala’ikan da ya yi magana da shi a Dutsen Sinai, da kuma tare da kakanninmu; ya kuma karɓi kalmomi masu rai don yă miƙa mana.
39 “Enoothong sengte sengwah loong ah ih Moses jeng ah taboichaat rumta; heh jeng lalek boichaat thang ih Ijip hah ko we ngaakwang thung ang rumta.
“Amma kakanninmu suka ƙi yin masa biyayya. A maimakon haka, sai suka ƙi shi a cikin zuciyarsu kuwa suka koma Masar.
40 Erah thoidi neng ih Aroon suh li rumta, ‘Seng lamsiitte Rangte hoon kohe. Ijip hah nawa seng doksiitte, Moses bah tajatke tiim ang koja.’
Suka ce wa Haruna, ‘Ka yi mana allolin da za su yi mana jagora. Game da wannan Musa ɗin wanda ya fitar da mu daga Masar, ba mu san abin da ya faru da shi ba!’
41 Erah lilih, maan laaphaang tongmih hoon rum ano, roomsoom rumta, erah lih adi neng ih hoonta tongmih phoongpha mendi phaksat ah room phaksah ih rumta.
A lokacin ne suka ƙera gunki mai siffar ɗan maraƙi. Suka kawo masa hadayu suka kuma yi bikin girmama abin da suka ƙera da hannuwansu.
42 Erah thoidi neng Rangte ah neng dam dowa doksoon ano rang dowa ritsih nyia rang ni tiimjih jeela erah loong ah soomtu thuk rumta, erah tiit ah khowah loong leedap ni raangthiin choi: ‘Ijirel noksong loong! Phisaang hah ni paang rookbaji angtan adoh luiamaan ah nga soomtu suh tadook tan.
Sai Amma Allah ya juya musu baya ya kuma ba da su ga bautar abubuwan da suke a sararin sama. Wannan ya yi daidai da abin da yake a rubuce a cikin littafin annabawa cewa, “‘Kun kawo mini hadayu da sadakoki shekaru arba’in cikin, hamada, ya gidan Isra’ila?
43 Erah tumhui tan abah, Molek Rangte raangtaan ih angta; adoleh ritsih rangte, Rephan laaphaang raangtaan ih; erah loong abah sen ih soomtu theng tongmih angta. Erah raangtaan ih sen loong ah Bebiloon jiit nah phanhaat kaat rumha.’
Kun ɗaukaka gidan tsafin Molek, da tauraron allahnku Refan, gumakan da kuka ƙera don ku yi musu sujada. Saboda haka zan aike ku zuwa bauta’ gaba da Babilon.
44 “Sengte sengwah loong ih bah phisaang hah ni Rangte waktong theng Nyutaap ah neng damdam ih tumhui rumta. Erah mamah ih hoon theng ah, Rangte ih Moses suh noisokta ah likhiik ih hoon rumta.
“Kakanni-kakanninmu suna da tabanakul na Shaida tare da su a hamada. An yi shi bisa ga yadda Allah ya umarci Musa, bisa ga zānen da ya gani.
45 Lini, sengte sengwah loong ih neng wah jiin nawa thaangta Nyutaap ah Josua damdi wakkah rumta di neng damdam ih tumhui rumta. Eno Rangte ih mathan deek akaan angta loong ah nengngah nengngah ih tum phanjoh haatta. Erah Nyutaap ah Dewid, Luuwang maang langlang ih erah hadaang adi thok tongta.
Bayan sun gāji tabanakul nan, kakanninmu a ƙarƙashin jagorancin Yoshuwa suka kawo shi tare da su, lokacin da suka ƙwace ƙasar daga al’umman da Allah ya kora a idanunsu. Tabanakul ɗin ya kasance a ƙasar har zamanin Dawuda,
46 Rangte ih Dewid suh ese choh kano Dewid ih Jaakob Rangte nok hoon thuk weehang ngeh ih suta.
wanda ya sami tagomashi daga Allah, ya kuma nemi yă yi wa Allah na Yaƙub wurin zama.
47 Enoothong erah rangsoomnok ah Solomon Luuwang ih liwang ni thoon tom hoonta.
Amma Solomon ne ya gina masa gida.
48 “Enoothong Echoong thoon ni tongte Rangte ah mina ih hoon hi nok ni tatongta; khowah ih liiha likhiik ah,
“Duk da haka, Mafi Ɗaukaka ba ya zama a gidajen da mutane suka gina. Kamar yadda annabi ya faɗi cewa,
49 ‘Rangmong ah nga tongtheng, nyia hah ah nga lah naktheng, Teesu ih liiha, Nga raangtaan ih sen ih tiim nok ma hoon an? Nga tongtheng nok ah mani ah?
“‘Sama ne kursiyina, duniya kuma wurin ajiye tafin ƙafata. Wane irin gida za ka gina mini? Ko kuwa ina wurin hutuna zai kasance? In ji Ubangiji.
50 Arah loong ah nga lak ih tanih hoontang?’
Ba hannuna ne ya yi dukan waɗannan abubuwa ba?’
51 “Senten senmong ah jong ajaan likhiik mamah angtan!” Stephen ih arah tiit ah jangbaat roh ih kaatta. “Sen thung ah mamah sengseng angtan, Rangte tiitkhaap chaat suh sen na ah mamah sengseng ih baang tan! Seng loong ah sente senwah likhiik; sen ih uh Esa Chiiala ah saarookwet takap kan!
“Ku mutane masu taurinkai, da zukata da kuma kunnuwa marasa kaciya! Kuna kama da kakanninku. Kullum kuna tsayayya da Ruhu Mai Tsarki!
52 Sente senwah ih khowah lasiiwiite eje nih ah? Teewadi Laksuh kateng ah erak eha ngeh ih Rangte tiit baat kaatte ah uh neng ih tek haatta. Eno sen ih erah mih ah mokwaan anno tek haat han.
An yi wani annabin da kakanninku ba su tsananta wa ba? Sun ma kashe waɗanda suka yi maganar zuwan Mai Adalcin nan. Yanzu kuwa kun bashe shi kuka kuma kashe shi
53 Rangte hootthe ah rangsah jiin nawa choh thaangte sen loong ah —erabah uh heh jeng ah taboichaat kan!”
ku da kuka karɓi dokar da aka sa a aiki ta wurin mala’iku amma ba ku yi biyayya da ita ba.”
54 Ngoongthumte loong ah Stephen jeng ah chaat rum ano, neng pha ah phak ah ih khadah rumta.
Da membobin Sanhedrin suka ji haka, sai suka yi fushi suka ciji haƙoransu.
55 Stephen ah Esa Chiiala pan angte angta, rangko toon sokwan adi Rangte chaan aphaan nyia Jisu jaawah ko ih chap arah tupwanta.
Amma Istifanus, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya dubi sama ya kuma ga ɗaukakar Allah, da Yesu kuma tsaye a hannun dama na Allah.
56 “Sok thaak an!” Stephen ih baat rumta. “Rangmong ah daapchoi tupwan lang, erah di Mina Sah Rangte damdi jaawah ko chap arah tupwan lang!”
Ya ce, “Ga shi, na ga sama a buɗe da kuma Ɗan Mutum tsaye a hannun dama na Allah.”
57 Ngoongthumte loong ah riiraak rum ano neng na ah neng lak ih kepjoh rumta. Miloong ah Stephen taangko ih tuutmui karum ano,
Da jin haka sai suka tattoshe kunnuwansu, suka kuma yi ihu da ƙarfi sosai, suka aukar masa gaba ɗaya.
58 erah samnuthung dowa dokphan haatkaat rumta, eno Jong ih patkaat rumta. Erah tupte haaki loong ah ih neng nyuh nengkhat ah jaaro wasiit Sool ngeh ih angta, reeni thiinhaat rumta.
Suka ja shi zuwa bayan birnin suka kuma yi ta jifansa da duwatsu. Ana cikin haka, shaidun suka ajiye tufafinsu a wurin wani saurayi mai suna Shawulu.
59 Jong ih patrum ah damdi Stephen ih Teesu men ah poon ano rangsoomta, “Teesu ngaachi ngaala ah thaang hang!”
Yayinda suke cikin jifansa, sai Istifanus ya yi addu’a ya ce, “Ubangiji Yesu, ka karɓi ruhuna.”
60 Stephen ah heh lakuh ni chooktong ano eroongwah ih riihuuta, “Teesu! Neng rangdah ah nak samthun weeuh!” Emah ih jeng ano thaktiita.
Sa’an nan ya durƙusa ya ɗaga murya ya ce, “Ubangiji, kada ka riƙe wannan zunubi a kansu.” Da ya faɗi haka, sai ya yi barci.

< Esaamootkaat 7 >