< Esaamootkaat 4 >

1 Romwah loong nyia rangsoomnok sokboite dowa mihak phokhoh, erah damdi mararah Sadusi mina thok rum ha di Pitar nyia Joon miloong ah damdi roongwaan roh ih nyuuta.
Yayin da Bitrus da Yahaya suna kan magana da mutanen, sai firistoci da shugaban masu tsaron Haikali da kuma Sadukiyawa suka afko masu.
2 Heliphante wanyi ah ih miloong asuh Jisu tek nawa ngaaksaat tiit ah nyootsoot nyu kano neng loong ah rapne ih chiiru rumta.
Sun damu sosai domin Bitrus da Yahaya suna koyar da mutane game da Yesu kuma suna shelar tashinsa daga matattu.
3 Erah thoidi Pitar nyia Joon phaatak ni joh sakwan rumta, eno rangja ang thoidi wanyi ah erah saalih adi daap haat rumta.
Suka kama su suka jefa kurkuku sai washegari, domin yamma ta riga ta yi.
4 Enoothong Jisu ngaaksaat tiit japchaatte loong ah ih hanpi ih rumta, miwah loong ah rooproop ih haajaat bangnga ang rumta.
Amma mutane da yawa da suka ji sakon suka ba da gaskiya; kimanin mazaje dubu biyar ne kuwa suka ba da gaskiya.
5 Erah saalih adi Jehudi nok hah dowa mihak phokhoh loong nyia hootthe nyootsootte loong ah Jerusalem ni lomkhoon rumta.
Washegari, da shugabaninsu, da dattawansu, da Marubuta suka taru a Urushalima.
6 Neng loong ah Romwah phokhothoon Annas damdi nyia heh jaatang Kaaiphaas, Joon, Alekjendar loong damdi chomui rumta.
Anas babban firist, yana nan, da Kayafa, da Yahaya da Iskandari, da dukan dangin babban firist
7 Neng loong ah ih Heliphante anyi neng ngathong ni chap thuk rum ano cheng rumta, “Set mamah ih re lan sih? Tiim chaan kap han sih adoleh o men kap han sih?”
Da suka kawo Bitrus da Yahaya a tsakiyarsu sai suka tambaye su, “Da wanne iko, ko cikin wanne suna k ka yi haka?”
8 Pitar sak ni, Esa Chiiala pah ano ngaakbaat rumta, “Mihak phokhoh loong;
Sai Bitrus, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya ce, “Ku shugabanni da dattawan jama'a,
9 chiinnyah sek suh ekoong ah mamah ih deeta ngeh ih cheng hali tih bah,
idan mu yau ana tuhumarmu saboda aikin kirki da aka yi ga wannan mara lafiya - ta yaya wannan mutum ya sami lafiya?
10 sen ih jat ejih ang tan, seng ngathong ni chapla ekoong ah langla, sen ih tek haat anno we ngaaksaatta Najaret dowa Jisu Kristo mendi deeta.
Bari ku da dukan mutanen Isra'ila, ku san wannan, cikin sunan Yesu Almasihu Banazare, wanda kuka giciye, wanda Allah ya tayar daga matattu ta dalilinsa ne wannan mutumin yake tsaye a gaban ku lafiyayye.
11 Jisu Kristo ah langla Rangteele ni maangdi dook ban baatta, ‘Nok hoonte ih jong taaseeka ngeh ih daanta erah thoontang nang ih eseethoon ih hoonla.’
Yesu Almasihu ne dutsen da ku magina kuka ki, amma an mai da shi kan gini.
12 Khopiiroidong ah Jisu luulu jiin nawa ba choh ih; arah hah adi seng jen puipang suh o suh uh Rangte ih chaan kotmuh”
Babu ceto daga kowanne mutum, domin babu wani suna da aka bayar karkashin sama, a cikin mutane wanda ta wurinsa za a iya samu ceto.''
13 Pitar nyia Joon lacho laphaan ih ang kano Ngoong awang loong ah paatja ih rumta, neng ih jat eta wanyi ah le wette tah angka ngeh ih ah. Neng ih erah uh jat eta wanyi ah Jisu damdi ang dowa ngeh ah.
Sa'adda, suka ga karfin halin Bitrus da Yahaya, suka gane mutane ne talakawa marasa ilimi, sai suka yi mamaki, suka kuma lura suka gane Bitrus da Yahaya sun kasance tare da Yesu.
14 Ekoong deeta ah nengnyi damdi tup rum ano, tiim uh tami jeng rumta.
Da yake suna ganin mutumin nan da aka warkar tare da su, sai suka rasa abin yi.
15 Erah thoidi Ngoongthum theng nokkhok dowa doksoon thuk rum ano, neng jaachi di roongwaan rumta.
Amma bayan sun fitar da manzannin daga majalisa sai suka tattauna a tsakaninsu.
16 “Arah mih anyi mamah ih ih?” “Jerusalem dowa miloong ah ih jat eha, arah mih anyi ih mih paatjaajih noisok ha ngeh ah, eno seng ih tami daanke.
Suka ce, “Yaya za mu yi da wadannan mutane? Babu shakka aikin al'ajibi ya faru ta wurinsu, kuma sananne ne ga dukan mazauna Urushalima, kuma ba mu da iko mu musanci haka.
17 Enoothong arah tiit ah Jisu mendoh nak toom kah tumbaat nyu asuh choophaan etheng.”
Amma saboda kada ya cigaba da yaduwa cikin mutane, bari mu yi masu kashedi kada su kara magana da kowa cikin wannan suna.''
18 Erah thoidi wanyi ah ngaakpoon rum ano baat rumta, mamah ang ah bah uh set ih Jisu mendoh o suh uh labaat theng adoleh lanyootsoot theng.
Suka kira Bitrus da Yahaya suka dokace su kada su kara magana ko kuma koyarwa ko kadan a cikin sunan Yesu.
19 Enoothong Pitar nyia Joon ih amah ih ngaakbaat rumta, “Sen teeteewah ih thaak thun thaak an Rangte mik sokdoh marah pun ah—sen jeng chaat theng tam Rangte jeng chaat theng ah.
Amma Bitrus da Yahaya suka amsa suka ce, ''Ko ya yi daidai a gaban Allah mu yi maku biyayya fiye da shi, ku hukunta.
20 Seng mik ih tup hi nyia seng na ih chaat hi ah labaat bah seng bah tami tongke.”
Baza mu iya daina magana game da abubuwan da muka ji kuma muka gani ba.''
21 Nengnyi jeng ah chaat rum ano, Ngoongthumte loong ah ih ehanhan ih choophaan rum ano daap haat nyuuta. Wanyi asuh tiim uh tami li rumta ekoong ah de kano miloong ah ih Rangte rangphoong rum kano ah.
Bayan sun sake yi wa Bitrus da yahaya kashedi, sai suka sake su, su tafi. Domin ba su iya samu wata hujja da za su hore su a kai ba, domin dukan mutane suna yabon Allah saboda abin da ya faru.
22 Ekoong ang arah deeta mih ah paang rookbaji nang ih ehan angta.
Mutumin da ya sami wannan al'ajibi na warkarwa yana sama da shekara arba'in.
23 Pitar nyia Joon daap haat damdam ih nengnyi joon loong ah taang ni ngaak wang nyuuta, eno Romwah phokhoh nyia mihak phokhoh loong ih liita jengkhaap ah baat nyuuta.
Bayan an sake su, Bitrus da Yahaya suka zo cikin mutanensu suka ba da rahoton duk abin da manyan firistoci da dattawa suka fada masu.
24 Erah chaat rum ano, Kristaan loong eroom ih lomtong rum ano neng Rangte rangsoom rumta: “O Elongthoon Teesu, an juuba rangmong nyia juukhu hakong dongsiitte, juusih nyia hemong ni tongla loong Dongsiitte, Changte wah!
Da suka ji haka, suka daga muryarsu tare ga Allah suka ce, ''Ubangiji, kai da ka yi sama da duniya da teku da duk abin da ke cikinsu,
25 Sengte sengwah an laksuh Dewid suh Esa Chiiala nawa ih jeng thuk kuno jengta, ‘Ranglajatte loong ah tiimnge ih khah rumla; miloong ah ih lalangka ah tiim kaankoong rumta?
kai wanda ta wurin Ruhu Mai Tsarki ta bakin ubanmu Dauda bawanka, ya ce, 'Me ya sa al'ummai suka tunzura, kuma mutane suke tunanin abubuwan banza?
26 Arah hah dowa Luuwang loong ah ih neng teeteewah ih khookhamta, nokpan tangpante loong ah eroom ih lomkhoon rumta Teesu Kristo miksuk kaanju suh ah.’
Sarakunan duniya sun hada kansu tare, kuma shugabanninsu sun taru don su yi gaba da Ubangiji, da kuma Almasihunsa.'
27 Hirod nyia Poontias, Pilat loong ah arah samnuthung dowa Ranglajatte loong nyia Ijirel noksong damdi an Laksuh Jisu tiit jen roongwaan ih rumla.
Hakika, Hiridus da Buntus Bilatus, tare da al'ummai da mutanen Isra'ila, sun taru a wannan birni domin su yi jayayya da bawanka mai tsarki Yesu, shafaffe.
28 Anchaan anphaan nawa ih mamah angtheng ngeh ih thiin tu ah erah angthuk suh chothum rumla.
Sun taru domin su aiwatar da dukan abin da hannunka da nufinka ya shirya zai faru.
29 Teesu, amadoh, seng choophaan hali ah sokkaat weeho, eno lacho laphaan ih baattaan suh chaan aphaan kokaat he.
Yanzu, Ya Ubangiji ka dubi kashedin su, ka ba bayin ka ikon furta maganar ka gabagadi.
30 Khoisatte deesiit theng chaan aphaan raangtaan ih an lak janghaat kaat ho, toongtang Jisu mendoh paatjaajih loong jen noisok theng ah.”
Sa'adda ka mika hannunka domin warkarwa, alamu da al'ajibai su faru ta wurin sunan bawanka mai tsarki Yesu.”
31 Neng rangsoom lilih, erah khoontong rumta di hah ah moh eta. Neng loong sak ni Esa moong achaang ah ra haano Rangte jengkhaap ah lacho laphaan ih baat rumta.
Bayan sun gama addu'a, wurin da suka taru ya girgiza, suka cika da Ruhu Mai Tsarki, suka furta maganar Allah gabagadi.
32 Jisu liphante loong ah tenthun siit ang rumta. Neng huikhaak ang ah bah uh arah nga lakbui angta ngeh ih tali rumta.
Babban taron da suka ba da gaskiya kansu hade yake; kuma ba wanda ya ce da abinda ya mallaka nasa ne; maimakon haka, komai na su daya ne.
33 Rangte chaan aphaan ah kap rum ano Heliphante loong ah ih Jisu ngaaksaat tiit ah lacho laphaan ih baat rumta, erah thoidi Rangte ih neng loong asuh romseetam koh rumta.
Da iko mai karfi manzannin suka yi shelar shaidarsu game da tashin Yesu Ubangiji daga matattu, babban alheri kuma na bisansu.
34 Neng dung dowa o uh bootbe thoomramte tajeeta. O jiinni phek nyia nok jeeta, neng loong ah ih erah sangleh,
Babu wani a cikinsu wanda ya rasa komai, domin masu filaye da gidaje suka sayar suka kawo kudin abin da suka sayar
35 ngun ah heliphante loong suh koh rumta; enooleh o ih tiimthan thaangta erah than ru ih pheekoh rumta.
sai suka kawo kudin gaban manzanni. Aka rarraba wa kowanne mutum bisa ga bukatarsa.
36 Erah likhiik ih kotte wasiit, Josep ngeh ih angta, heh Kaipras ni tup arah Lewi nok hah angta, eno heliphante loong ah ih heh men ah Barnabas ngeh ih poon rumta (Erah men ah langla “Mih suh chaan kotte),
Yusufu, Balawi, mutumin tsibirin Kubrus, wanda manzannisu ka yi wa lakani da suna Barnaba. (wato, mai karfafa zuciya).
37 eno heh phek ah sang ano, ngun ah heliphante danjeeta loong asuh kota.
Yana da fili sai ya sayar da shi ya kawo kudin gaban manzanni.

< Esaamootkaat 4 >