< Romans 8 >
1 Etu karone etiya kun Jisu Khrista te ase taikhan karone ninda kora eku nai.
Saboda haka, yanzu babu hukunci don waɗanda suke cikin Kiristi Yesu,
2 Kelemane Jisu Khrista dwara, Jibon diya laga Atma laga niyom pora apuni khan ke paap aru mora laga niyom pora mukti di dise.
gama ta wurin Kiristi Yesu dokar Ruhu mai ba da rai ta’yantar da ni daga Dokar Musa.
3 Kelemane komjur te ki niyom kori bole para nai, etu Isor pora korise. Tai nijor Putro ke paap nimite boli kori bole, pura paap laga gaw mangso nisena koi kene pathaise, aru etiya Tai pora paap aru gaw mangso ke ninda kori dise.
Gama abin da dokar ba tă iya yi saboda kāsawar mutuntaka ba, Allah ya yi shi sa’ad da ya aiko da Ɗansa a kamannin mutum mai zunubi, don yă zama hadaya ta zunubi. Ta haka, ya hukunta zunubi a cikin mutum mai zunubi.
4 Titia he niyom pora ki dorkar ase, etu amikhan logote pura hobo, kele koile amikhan gaw mangso hisab te naberai, kintu Atma hisab te he berai.
Ya yi haka domin yă cika bukatun adalcin doka a cikinmu, mu da ba ma rayuwa bisa ga mutuntaka, sai dai bisa ga Ruhu.
5 Kelemane kun gaw mangso hisab te he thaki ase taikhan gaw mangso laga jinis te he mon rakhi ase, kintu kun Atma hisab te thaki ase taikhan laga mon bhi Atma laga jinis te he rakhi ase.
Waɗanda suke rayuwa bisa ga mutuntaka sun kafa hankulansu a kan sha’awace-shawa’acen jiki; amma waɗanda suke rayuwa bisa ga Ruhu sun kafa hankulansu a kan abubuwan da Ruhu yake so.
6 Gaw mangso te mon rakha to mora ase, kintu Atma te mon rakha to jibon aru shanti ase.
Ƙwallafa rai ga al’amuran halin mutuntaka ƙarshensa mutuwa ne, ƙwallafa rai ga al’amuran Ruhu kuwa rai ne da salama;
7 Kelemane gaw mangso te mon rakha to Isor logot te dushman ase, etu Isor laga niyom te nathake, kelemane etu thakibo napare.
hankalin mai zunubi na gāba da Allah. Ba ya biyayya da dokar Allah, ba kuwa zai iya yin haka ba.
8 Kintu kun gaw mangso te ase taikhan pora Isor ke khushi kori dibo napare.
Waɗanda mutuntaka yake mulkinsu ba za su iya su gamshi Allah ba.
9 Kintu eneka hoile bhi jodi Isor laga Atma apnikhan logot thaki ase, titia apuni khan gaw mangso te nohoi, kintu Atma te ase. Kintu jodi kunba logot Khrista laga Atma nai, titia tai Khrista laga nohoi.
Ku kam, ana mulkinku ba ta wurin mutuntaka ba, sai dai ta wurin Ruhu, in Ruhun Allah yana zaune a cikinku. In kuma wani ba shi da Ruhun Kiristi, shi ba na Kiristi ba ne.
10 Kintu jodi Khrista apuni logot te thake, paap nimite gaw mangso to mori thakilebi, dharmikta nimite atma to jinda thaki ase.
Amma in Kiristi yana a cikinku, jikinku matacce ne saboda zunubi, duk da haka ruhunku yana a raye saboda adalci.
11 Jodi Jisu ke punoruthan kori diya Atma to apnikhan logote jivit thaki ase, titia kun pora Jisu Khrista ke punoruthan kori dise, Tai pora apuni khan laga mori bole thaka gaw te bhi apnikhan logote thaka Tai laga Atma dwara jibon dibo.
In kuwa Ruhu wannan da ya tā da Yesu daga matattu yana zama a cikinku, shi wanda ya tā da Kiristi daga matattu zai ba da rai ga jikunanku masu mutuwa ta wurin Ruhunsa, wanda yake zama a cikinku.
12 Etu karone, bhai khan, gaw mangso laga itcha hisab te thaki bole amikhan etu laga dhaar luwa manu nohoi.
Saboda haka’yan’uwa, muna da hakki, amma ba na wanda za mu yi rayuwar mutuntaka da yake so ba.
13 Kelemane jodi apuni gaw mangso hisab te thaki ase koile, apuni mori bole ase, kintu jodi Atma hisab te thaki ase, titia gaw mangso laga kaam sob morai di ase aru apuni jinda thakibo.
Gama in kuna rayuwa bisa ga mutuntaka, za ku mutu; amma in ta wurin Ruhu kuka kashe ayyukan jikin nan, za ku rayu.
14 Kelemane kun Isor laga Atma pora cholai ase, taikhan sob Isor laga bacha khan ase.
Domin waɗanda Ruhun Allah yake bi da su ne’ya’yan Allah.
15 Kelemane apnikhan bhoi te giri jabole sewkai laga atma luwa nai; kintu apuni khan bacha laga Atma loise, kun dwara amikhan pora koi, “Abba!”
Gama ba ku karɓi ruhun da ya mai da ku bayi da za ku sāke jin tsoro ba ne, sai dai kun karɓi Ruhun zaman ɗa. Ta wurinsa kuwa muke kira, “Abba, Uba.”
16 Atma nijor pora he amikhan laga atma logot Isor laga bacha khan ase eneka sakhi di ase.
Ruhu kansa yana ba da shaida tare da ruhunmu cewa mu’ya’yan Allah ne.
17 Aru jodi amikhan bacha khan ase, tinehoile amikhan bhi Isor laga uttoradhikari khan ase. Aru amikhan mili kene Khrista logote uttoradhikari khan ase, jodi amikhan Tai logote dukh pai, eneka hoile amikhan bhi Tai laga mohima te hisa hobo.
In kuwa mu’ya’ya ne, to, mu magāda ne, magādan Allah da kuma abokan gādo tare da Kiristi, in kuwa muna tarayya a cikin shan wuyarsa to, za mu yi tarayya a cikin ɗaukakarsa.
18 Kelemane amikhan ke dibole thaka mohima to etiya thaka kosto logote tulona kori bole eku nai.
A ganina, wuyar da muke sha a wannan lokaci ba su isa a kwatanta da ɗaukakar da za a bayyana a cikinmu ba.
19 Kelemane sob sristi to Isor laga bacha khan ke dikhibo laga ekdom rukhibo napara hoise.
Halitta tana jira da marmari ta ƙosa ta ga bayyanuwar’ya’yan Allah.
20 Sob sristi to misa misi thakibo diya nisena he hoise, taikhan laga khushi pora nohoi, kun he taikhan ke eneka rakhidise, ekta asha karone.
Gama an sa halitta a cikin wulaƙanci, ba da son ta ba, sai dai ta wurin nufin wannan da ya mai da ita haka, da bege
21 Titia sristi laga jinis khan bhi puchija te bandi thaka pora khuli kene Isor laga bacha khan laga mohima te mukti pabo.
cewa za a’yantar da halitta kanta daga bautarta ga ruɓewa a kuma kawo ta cikin’yancin ɗaukakar’ya’yan Allah.
22 Kelemane pura sristi eke logote bacha jonom dibole dukh pa-a nisena etiya tak bikhai ase.
Mun san cewa dukan halitta tana nishi sai ka ce mace mai naƙuda har yă zuwa wannan lokaci.
23 Aru sristi khan ekla nohoi, kintu amikhan kun Atma laga prothom phol hoi jaise- amikhan nijor bhi pali luwa khan hobole nimite bisi itcha hoi kene dukh te rukhi ase, etu amikhan laga gaw mangso pora mukti pabo nimite.
Ba haka kaɗai ba ma, mu kanmu da muke da nunan fari na Ruhu, muna nishi a ciki-cikinmu yayinda muke jira da marmari a maishe mu’ya’yan riƙo na Allah, fansar jikunanmu.
24 Kelemane etu asha te he amikhan ke bachai loise. Etiya asha ki dikhibo pare etu to asha nohoi. Kelemane ki dikhi ase ta te kun pora asha koribo?
Gama a wannan begen ne muka sami ceto. Amma begen da ake gani ba bege ba ne sam. Wa yake begen abin da ya riga ya samu?
25 Kintu jodi amikhan pora ki nadikhe etu karone asha korile, etu karone amikhan pora dhorjo kori kene rukhi thake.
Amma in muna begen abin da ba mu riga mun samu tukuna ba, mukan jira da haƙuri.
26 Kintu etu nisena he, Atma pora amikhan komjur te modot kore. Kelemane ki nimite prathana koribo etu amikhan pora najane, kintu Atma nijor pora kobo napara kotha pora Isor usorte amikhan karone mangi di thake.
Haka nan ma, Ruhu yana taimakonmu cikin rashin ƙarfinmu. Ba mu san abin da ya kamata mu roƙa cikin addu’a ba, amma Ruhu kansa yana roƙo a madadinmu da nishe-nishen da kalmomi ba sa iya bayyanawa.
27 Kintu kun pora mon bisari ase tai pora he Atma laga mon bhi jani ase, kelemane Atma pora pobitro manu khan nimite Isor itcha thik te anurodh kori ase.
Shi kuma wanda yake binciken zukatanmu ya san halin Ruhu, domin Ruhu yana roƙo a madadin tsarkaka bisa ga nufin Allah.
28 Aru kun pora Isor ke morom kore, kun Tai laga udesh kaam ekta te mati kene ase, eitu khan nimite Isor pora sob jinis to bhal ekta ulabo nimite kori diye, eneka amikhan pora jani ase.
Mun kuma san cewa a cikin dukan abubuwa Allah yana aikata alheri ga waɗanda suke ƙaunarsa, yana waɗanda aka kira bisa ga nufinsa.
29 Kelemane age pora kun Tai jani thakise, Tai chokra nisena hobole basi loise, taikhan ke mati loise titia bhai khan sob majot te tai he prothom jonom huwa hobo.
Gama waɗanda Allah ya rigyasani ya kuma ƙaddara su dace da kamannin Ɗansa, don yă zama ɗan fari cikin’yan’uwa masu yawa.
30 Aru Tai pora kunkhan ke age pora basi loise, taikhan ke mati loise. Aru Tai pora kunkhan ke mati loise taikhan ke thik hobo dise. Aru kunke thik hobo dise, taikhan ke mohima bhi kori dise.
Waɗanda kuwa ya ƙaddara, su ne ya kira; waɗanda ya kira kuwa, su ne ya kuɓutar; waɗanda ya kuɓutar kuwa, su ne ya ɗaukaka.
31 Tinehoile etu jinis sob nimite amikhan pora ki kobo? Jodi Isor amikhan phale ase koile, kun pora amikhan logot bhirodh te ase?
Me za mu ce ke nan game da wannan abu? In Allah yana goyon bayanmu, wa kuwa zai iya gāba da mu?
32 Tai jun pora Tai nijor bacha ke bhi nachari kene amikhan sob karone bolidan dibole nimite pathaise, tinehoile tai laga sob jinis amikhan eku daam natirai kene nadibo?
Shi da bai hana Ɗansa ba, sai ma ya ba da shi saboda mu duka, ashe, ba zai kuma ba mu, tare da shi, dukan abubuwa cikin alherinsa ba?
33 Jun manu pora Isor basi luwa manu khan ke ninda kori bole paribo? Isor he taikhan ke bisar koribo.
Wa zai kawo wani zargi a kan waɗanda Allah ya zaɓa? Allah ne mai kuɓutarwa.
34 Kun pora doshi dibo paribo? Jisu Khrista ase morija to- hoilebi etu pora bhi dangor to, mora pora jinda hoi kene- Isor laga dyna phale bohi kene, amikhan nimite prathana kori ase.
Wa zai yi hukunci? Yesu Kiristi ne, wanda ya mutu, fiye da haka ma, shi da aka tā da zuwa rai, yana zaune a hannun dama na Allah yana kuma yin roƙo a madadinmu.
35 Kun he Khrista laga morom para amikhan ke alag koribo pare? Dukh khan pora naki, nahoile kosto, na bhuk, na dukh, namaribole bhoi naakal, nahoile talwar?
Wane ne zai raba mu da ƙaunar Kiristi? Masifa ce ko wahala ko tsanani ko yunwa ko tsiraici ko hatsari ko takobi?
36 Eneka likha thaka nisena, “Apuni khan nimite amikhan hodai din somoi sob te morai ase. Mer khan kati bole loija nisena he amikhan ke loijai ase.”
Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Saboda kai ne muke fuskantar mutuwa dukan yini; an ɗauke mu kamar tumakin da za a yanka.”
37 Kintu etu jinis sob te kun pora amikhan ke morom kore Tai dwara amikhan jiti ase.
A’a, cikin dukan waɗannan abubuwa mun ma fi masu nasara ta wurin shi wanda ya ƙaunace mu.
38 Kelemane moi thik jani ase, mora hoilebi jinda hoilebi, sorgo duth hoilebi, sorkar-raj hoilebi, etiya thaka jinis khan hoilebi, ahi thaka jinis khan hoilebi, takot khan hoilebi,
Gama na tabbata cewa ko mutuwa ko rai, ko mala’iku ko aljanu, ko abubuwa na yanzu ko abubuwa masu zuwa nan gaba, ko ikoki,
39 untcha hoilebi, niche hoilebi, sristi kora sob te, eku pora bhi Jisu Khrista te Isor laga morom pora amikhan ke alag koribo na paribo.
ko tsayi ko zurfi, ko wani abu dabam cikin dukan halitta da zai iya raba mu da ƙaunar Allah wadda take cikin Kiristi Yesu Ubangijinmu.