< Luke 8 >

1 Aru eneka hoise, Jisu alag-alag sheher aru bosti te Isor laga rajyo laga kotha prochar kori kene jai thakise, aru Tai logote baroh jon chela khan bhi thakise,
Bayan haka, Yesu da almajiransa goma sha biyu, su ka zagaya cikin birane da kauyuka dabam dabam, suna wa'azi da shelar labari mai dadi game da mulkin Allah,
2 aru kunba mahila khan bhi thakise jun khan dusto atma pora changai paise aru bemar pora bhal hoise. Mary, kunke Magdalene mate, jun laga gaw pora sat-ta bhoot khedaise;
mata da yawa wadanda Yesu ya warkar daga aljanu da cututtuka iri iri suna tafiya tare da su. A cikinsu akwai Maryamu wadda a ke ce da ita Magadaliya, wadda ya fitar da aljanu bakwai daga cikinta,
3 aru Joanna, Chuza laga maiki, Herod raja laga imandar, aru Susanna; aru dusra manu khan kun Isor laga kaam nimite taikhan logote ki ase etu di thakise.
da Yuwana matar Kuza wakilin Hirudus, da Suzanatu da kuma wasu mata da yawa. Daga abin hannunsu suka tanada masu.
4 Aru jitia bisi dangor manu laga bhir joma hoi thakise aru manu khan alag-alag nogor pora ahise, Jisu dristanto pora taikhan ke koise:
Wata rana aka tara taron mutane da yawa, saboda mutane su na zuwa daga birane da yawa domin su ga Yesu. Ya yi magana dasu cikin misali.
5 “Ekjon kheti kora manu bijon hissi bole jaise. Aru jitia tai bijon halise, kunba rasta te girise, aru theng pora chipai dise, aru akas te chiriya thaka khan pora khai dise.
“Wani mai shuka ya tafi domin ya shuka iri. Sa'adda ya ke yafa iri, wadansu iri suka fada a kan hanya. Sai mutane suka tattake su, tsuntsaye kuma suka tsince wadansu suka cinye.
6 Aru kunba bijon pathor uporte girise, aru jitia dangor hoise, etu sukhi jaise, kelemane pathor uporte bisi patla mati thakise.
Wadansu kuma suka fada a kan duwatsu inda babu kasa da yawa. Da suka tsaro suka fara girma, sai nan da nan suka bushe saboda babu laima a wurin.
7 Aru kunba bijon to kata majote girise, aru dangor bhi hoise, hoilebi kata pora dabai dise.
Wadansu irin kuma suka fada inda yake da kayayuwa. Tsiretsiren kayayuwan suka fito tare da irin da aka shuka, suka shake su yadda basu iya yin girma ba.
8 Kintu kunba bijon to bhal matite girise, aru jitia etu dangor hoise, bisi dhan dhurise. “Etu kowa pichete, Tai awaj uthaikene koise, “Kun manu logot huni bole khan ase, tai huni lobi.”
Amma wadansu irin suka fada a kan kasa mai kyau, suka yi girma sosai suka ba da anfani da yawa, har rubi dari.” Bayan da Yesu ya fadi wadannan abubuwan, sai ya yi kira gare su, “Duk mai kunnen ji, bari ya ji.”
9 Titia chela khan Taike hudise, “Etu dristanto laga ki motlob ase?”
Sai almajiran Yesu suka tambaye shi ya gaya ma su ma'anar labarin.
10 Tai koise, “Tumikhan ke Isor he sorgo laga rajyo janibole dise, kintu dusra manu ke Moi dristanto pora koi, utu karone taikhan sai thakile bhi nadikha aru hunile bhi bujhi bole napare.’
ya ce da su, “Ku aka ba dama ku gane boyayyun abubuwa, na mulkin Allah. Amma ga sauran mutane ina yi masu magana cikin misalai, 'Domin ko da sun gani ba za su gane ba, kuma ko da sun ji ba za su fahimta ba.”
11 Etiya dristanto laga motlob eneka ase: bijon to Isor laga kotha ase.
To ga ma'anar misalin. Irin shi ne maganar Allah.
12 Rasta te gira bijon laga motlob kunba khan kotha hunise, kintu bhoot ahi kene mon pora bijon ke chingi loijai, etu pora taikhan biswas nokorile aru roikhya napabo.
Irin da ya fada a kan hanya sune mutanen da suka ji maganar Allah amma daga baya sai shedan ya zo ya dauke maganar daga cikin hankulansu, domin kada su bada gaskiya su tsira.
13 Aru pathor uporte bijon gira to kunba Isor laga kotha khushi pora hunise. Kintu tai laga jor to bhitor te jabo napare, aru olop homoi nimite biswas kore, aru porikha aha homoi te giri jai.
Sa'annan, wadanda suka fada kan duwatsu sune mutanen da, da zarar sun ji maganar, sukan karbe ta da murna, amma ba su da sauyu; su kan bada gaskiya na dan lokaci kadan kawai, da zaran gwaji ya same su sai su ridda.
14 Aru kata bhitor te gira bijon ase jun khan kotha hune, kintu duniya pora tani loi, dhun sampoti, rong tamash aru lalaj pora bandhi jai aru uthibole napare.
Irin da suka fada cikin kayayuwa, sune mutanen da suka ji maganar, amma da suka ci gaba da rayuwa, sai suka bari matsalolin rayuwa kamar dukiya da jin dadin rayuwa suka fi karfinsu, sai ya zama ba su iya bada 'ya'yan da suka yi girma ba.
15 Kintu bhal matite gira bijon khan taikhan ase kunkhan mon dikena Isor kotha ke hunise aru monte rakhise, aru thik pora dhuri rakhise aru pichete bhal guti dhore.
Amma irin da suka fada a kan kasa mai kyau, wadannan sune mutanen da suka ji maganar, suka karbe ta da gaskiya da zuciya daya, sun rike ta kam-kam, suna jimrewa wurin ba da 'ya'ya.
16 Kun manu bhi saaki jolai kene bisna nichete narakhe. Kintu etu ke uporte rakhe, aru sob manu etu laga puhor dikhi bole pai.
Ba mai kunna fitila, ya rufe ta da kasko, ko su sa ta a karkashin gado. Amma sai a sa ta a wurin zaman ta domin duk wanda ya shigo ya iya ganin hasken ta.
17 Eku bostu lukai kene rakhibo na paribo, kele koile puhor pora sob bostu dikhai dibo.
Babu abin da yake a boye wanda ba za a tone shi ba, ko wani asiri da ba za ya fito fili a san shi ba.
18 Etu karone ki hune ase, jun manu logot bisi ase, tai arubi bisi pabo, aru kun manu logot komti ase, tai logote ki ase etu bhi loijabo.”
Ku yi hankali da yadda kuke ji, domin duk mai abu, shi za a kara wa, kuma duk mara abu, dan kadan da yake tunani yana da shi ma, za a dauke.”
19 Pichete Jisu laga ama aru bhai khan Jisu usorte ahise, kintu taikhan Jisu thaka usorte jabo para nai kelemane manu laga bhir dangor thakise.
Sai mahafiyar Yesu da 'yan'uwansa, su ka zo wurinsa, amma ba su iya zuwa ko kusa da shi ba saboda taron jama'a.
20 Jisu ke manu khan khobor dise, “Apuni laga ama aru bhai khan bahar te rukhi ase, Apnike lok kori bole rukhi ase.”
Sai wani ya gaya masa, “Ga mahaifiyarka da 'yan'uwanka, su na tsayuwa a waje, su na son ganin ka.”
21 Kintu Jisu Khrista taikhan ke jowab dise, “Ami laga ama aru bhai eitu khan ase jun manu Isor kotha hune aru kore.”
Amma Yesu ya amsa ya ce ma su, “Mahaifiyata da 'yan'uwana sune wadanda suke jin maganar Allah, suke yin biyayya da ita.”
22 Etu ek din eneka hoise, Tai chela khan logote ekta naw te uthise, aru taikhan ke koise, “Ahibi amikhan nodi laga dusra phale jabo.” Aru taikhan bohi kene jaise.
Wata rana kuma Yesu ya shiga cikin jirgin ruwa, shi da almajiransa. Ya ce masu, “Ina so mu je dayan ketaren tafkin.” Sai su ka fara tafiya domin su ketare tafkin.
23 Naw te jai thaka homoi te Tai ghumai jaise. Etu homoi te dangor andhi ahise. Taikhan laga naw panite gushi bole shuru hoise aru taikhan moribo bhabi thakise.
Amma sa'adda su ke tafiya sai Yesu ya yi barci, sai wata iska mai karfi ta taso cikin tafkin, nan da nan sai jirgin ya fara cika da ruwa, kuma su na cikin hatsari.
24 Taikhan Jisu ke uthaise aru koise, “Probhu! Probhu! Moi khan sob mori bole ase!” Kintu Tai uthikena hawa pani ke hukum korise, aru bisi shanti hoi jaise.
Sai almajiran Yesu su ka zo su ka tashe shi daga barci. Suka ce da shi, “Ya Shugaba! Ya Shugaba! Za mu mutu!” Sai ya tashi ya umarci iskar, sai iskar mai hauka da tumbatsar ruwan sun tsaya tsit.
25 Jisu taikhan ke koise, “Tumikhan laga biswas to kot te ase?” Aru taikhan bhoi pora asurit hoi kene majote ke koise, “Etu kun ase, Tai hawa aru pani ke hukum dise, aru taikhan manise?”
Daga nan sai ya ce da su, “Ina bangaskiyar ku?” Almajiran suka tsorata suka yi mamakin abin da ya faru nan take. Suka ce wa junansu, “Wanene wannan wanda har zai ba iska da ruwa umarni kuma su yi masa biyayya?”
26 Pichete taikhan nodi paar kori kene Gerasenes, Galilee nodi usorte jaise.
Suka zo yankin Garasinawa, wanda ke kusa da Gallili.
27 Aru jitia Jisu matite namise, ekjon manu bisi bhoot pora dhora sheher pora ahi kene Jisu ke lok paise. Bisi din pora tai gaw te kapra nalagai kene, ghor te bhi thakibo napari kene, koboristan te he thaki asele.
Sa'adda Yesu ya sauka kasa, sai wani mutum daga wannan yankin ya tarbe shi. Wannan mutum kuwa yana da aljanu. Mutumin ya dade ba ya sa tufafi, kuma ba ya zama a gida. Maimakon haka, sai a cikin kabarbura ya ke zama.
28 Aru jitia tai Jisu ke dikhise, tai jor pora kandise, aru Tai age te girise aru jor pora hala kori kene koise, “Apuni moi logot ki kaam ase, Jisu, jinda Isor laga Putro? Moi anurodh kori ase, moike dukh nadibi.”
Sa'adda ya ga Yesu, mutumin ya yi ihu da karfi, ya rusuna a gabansa da babban murya ya ce, “Me zan yi da kai, Yesu, Dan Allah Madaukaki? Ina rokonka, kada ka ba ni azaba!”
29 Jisu he dusto atma ke etu manu pora ulai jabole hukum dise. Bisi bar itu manu ke morai dibo nisena korise, loha laga rusi pora bandhi kene thakile bhi, manu khan pora bandhi rakhile bhi, sob rusi khan bhangai kene taike bhoot pora jongol te loijai thake.
Domin Yesu ya umarci aljanun su fita daga cikinsa, domin sau da dama aljanun sukan kama shi. Ko an daure mutumin da sarkoki an kuma tsare shi, yakan tsuttsunke su, kazaman ruhohin sukan kora shi cikin jeji.
30 Titia Jisu pora taike hudise, “Tumi laga naam ki ase?” Tai jowab dise, “Legion,” kelemane bisi bhoot khan tai bhitor te thakise.
Sa'annan Yesu ya tambaye shi, “Yaya sunanka?” Sai ya ba da amsa, “Suna na dubbai.” Ya ce haka ne domin aljanu da yawa sun shiga wannan mutum.
31 Aru taikhan ke mora manu thaka jagate jabole hukum nadibi koi kene Taike anurodh korise. (Abyssos g12)
Aljanun suka yi ta rokon Yesu kada ya ummarce su su shiga cikin rami mai zurfi. (Abyssos g12)
32 Aru etu usorte gahori khan tilla kinar te dana khai thakise, etu pora biya atma khan gahori bhitor te jabole nimite anurodh korise. Jisu pora eneka hobole dise.
Akwai babban garken aladu su na kiwo a kan tsauni kusa da wurin. Aljanun suka roki Yesu da ya barsu su shiga cikin aladun, shi kuwa ya yarda masu.
33 Aru bhoot khan manu pora ulaikene gahori bhitor te ghumai jaise, aru gahori sob pahar nichete giri kene mori jaise.
Aljanun suka bar mutumin suka shiga cikin aladun, sai garken aladun suka gangara kwari suka fada cikin tafkin, suka nutse.
34 Gahori pala manu khan etu dikhi kene sheher te polaikene khobor dise.
Lokacin da mutanen da su ke kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka gudu! Suka ba da rahoton abin da ya faru ga mutanen cikin gari da na wannan kewayen.
35 Aru manu khan ki hoise etu sabole ahise, aru jun laga gaw pora biya atma ulai jaise, taike Jisu laga theng usorte bohi thaka dikhise, sapha kapra lagase aru bhal hoise aru etu saikene manu khan bhoi lagise.
Don haka, mutanen da suka ji haka suka tafi domin su ga abin da ya faru, suka zo wurin da Yesu yake, suka ga mutumin wanda aljanu suka fita daga cikinsa. Suka ga ya na sanye da tufafi, kuma ya na cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
36 Aru jitia taikhan dikhise kineka bisi bhoot pora dhora manu to bhal hoise, taikhan pora jai kene itu laga khobor sobke dise.
Mutanen da suka ga abin da ya faru, suka gaya wa wadansu yadda aka warkar da mutumin da aljanu suke iko da shi.
37 Aru Gerasenes laga sob manu khan bhoi lagi kene Jisu ke etu jaga pora jai jabole koise. Etu pichete, Tai naw te bohi kene wapas jai jaise.
Sai dukan mutane wadanda suke cikin yankin Garasinawa da wadanda suke kewaye, suka roki Yesu da ya fita daga cikin yankin kasarsu domin sun ji tsoro kwarai da gaske. Daga nan Yesu da almajiransa suka shiga cikin jirgin ruwa suka koma.
38 Jun manu pora biya atma khan ulaikene jaise, tai Jisu logote jabole anurodh korise, kintu Jisu pora taike wapas pathai kene koise,
Mutumin wanda aljanu suka fita daga cikinsa, ya roki Yesu cewa, “Ka barni in tafi tare da kai!” Amma Yesu ya sallame shi cewa,
39 “Tumi nijor ghor te jabi aru Isor ki kori dise etu jai kene koi dibi.” Tai pichete tai ghor te jaise, sob sheher te Jisu pora tai nimite ki kori dise etu prochar kori dise.
“Ka koma gida ka gaya wa mutanen ka abubuwa masu girma wadanda Allah ya yi maka.” Daga nan sai mutumin ya tafi yana ta gayawa dukan mutanen birnin game da abubuwan da Yesu ya yi masa.
40 Jitia Jisu ahise, sob manu khan taike salam korise, kelemane taikhan Taike rukhi thakise.
Sa'adda Yesu ya dawo, mutanen suka marabce shi, gama, dukansu suna jiransa.
41 Aru ta te ekjon manu thakise tai laga naam Jairus asele, tai mondoli laga cholawta thakise. Tai Jisu laga theng te giri jaise, aru Jisu ke tai laga ghor te ahibole anurodh korise.
Sai ga wani mutum mai suna Yayirus, daya daga cikin shugabannin majami'a, ya zo kusa da Yesu ya rusuna da kansa a kasa. Ya roke shi domin ya zo gidansa,
42 Tai laga ekjon baroh saal chukri mori bole asele aru jitia tai rasta te jai thakise, bisi manu khan tai logote joma hoi jaise.
saboda diyarsa mai kimanin shekara goma sha biyu ta na bakin mutuwa, kuma ita kadai ce diya a gare shi. Amma sa'adda yake tafiya, taron mutane da yawa suna matsa shi.
43 Ekjon mahila baroh saal pora khun jai thakise, tai dawai diya manu logote sob taka poisa kharcha korise, kintu kun bhi taike bhal kori bole pora nai.
Akwai wata mace a nan wadda take zubar jini har shekara goma sha biyu. Ta kashe kudinta duka a wurin likitoci, domin su warkar da ita amma ba wanda ya iya warkar da ita.
44 Tai piche pora jai kene manu majot pora Jisu laga kapra chuise, aru etu loge-loge te tai laga khun jai thaka rukhi jaise.
Sai ta biyo ta bayan Yesu ta taba habar rigarsa. Nan take sai zubar jinin ya tsaya.
45 Titia Jisu koise, “Kun pora Moike chuise?” Jitia sob manu chup thakise, Peter koise, “Probhu, bisi manu khan ahi kene Apuni ke chui ase.”
Yesu ya ce, “Wanene ya taba ni?” Wadanda suke kewaye da shi, kowa ya ce bai taba shi ba, Bitrus ya ce, “Shugaba, mutane da yawa suna ta taruwa kewaye da kai suna ta matsowa kusa da kai.”
46 Kintu Jisu he koise, “Kunba Moike chuise, Moi jani ase, Moi pora hokti ulai jaise.”
Amma Yesu ya ce, “Na sani, wani ya taba ni, domin iko ya fita daga wurina.”
47 Jitia mahila to luka bole napara hoise, tai bhoi pora kapi kene Jisu usorte girise. Sob manu usorte tai koi dise ki nimite tai Jisu ke choise, aru kineka tai ekbar pora bhal hoise.
Sa'adda matar ta gane cewa ba za ta iya boyewa ba, sai ta zo wurinsa cikin tsoro. Ta durkusa a gaban Yesu, ta fada a gaban dukan jama'a dalilin da ya sa ta taba shi kuma nan da nan ta warke.
48 Jisu pora taike koise, “Swali, tumi laga biswas pora tumi bhal hoise. Shanti pora jabi.”
Sai ya ce da ita, “Diya, bangaskiyarki ta warkar da ke. Tafi cikin salama.”
49 Aru Tai kotha koi thaka homoi te, synagogue laga kunba cholawta ghor pora ahise, aru koise, “Tumi laga swali to mori jaise. Sikhai diya manu ke aru dukh nadibi.”
Yana cikin yin magana, wani daga cikin gidan shugaban majami'ar ya zo, ya ce, “Diyarka ta riga ta mutu, kada ka dami malam.”
50 Kintu jitia Jisu etu hunise, Tai eneka taike koise, “Bhoi na koribi; khali biswas koribi, aru tai changai hoi jabo.”
Amma sa'adda Yesu ya ji haka, sai ya ce da shi, “Kada ka ji tsoro. Ka bada gaskiya za ta rayu.”
51 Aru jitia tai ghor te ahise, Tai kunke bhi bhitor te ahibole diya nai, khali Peter, John aru James, aru bacha laga ama aru baba ke he ahibole dise.
Sa'adda ya zo gidan, bai bar kowa ya shiga gidan tare da shi ba sai Bitrus da Yahaya da Yakubu, da mahaifiyar yarinyar da babanta.
52 Aru sob manu monte dukh kori kene tai nimite kandi thakise, “Nakandibi, tai mora nai, kintu ghumai ase.”
Dukan mutane a wurin, suna ta kuka da karfi saboda sun damu da yarinyar ta mutu. Amma Yesu ya ce da su, “Ku dena kuka! Ba mutuwa ta yi ba! Barci ta ke yi kawai!”
53 Kintu taikhan Taike hasi dise, swali to morise bhabikena.
Mutanen suka yi ma sa dariyan reni, saboda sun sani yarinyar ta mutu.
54 Kintu Jisu, tai laga hath to dhorise aru matikena koise, “Bacha, uthibi!”
Amma ya kama hannun ta yayi kira cewa, “Yarinya, na ce ki tashi!”
55 Titia tai laga atma wapas ahise aru tai uthikena kiba khabole mangise.
Nan da nan ruhun ta ya dawo jikin ta sai ta tashi. Ya ce masu su ba ta wani abu ta ci.
56 Tai laga ama aru baba asurit lagise, kintu Jisu pora taikhan ke ki hoise etu kunke bhi nakobi eneka koise.
Iyayenta suka yi mamaki, amma Yesu ya ce da iyayen kada su gaya wa kowa abin da ya faru.

< Luke 8 >