< John 13 >

1 Etiya Nistar purbb din age te, Jisu jani jaise Tai etu duniya chari kene Baba logote jabole somoi ahise. Kunkhan Tai logote duniya te thakise, eitu khan ke Tai morom kori ahise, aru tineka hekh tak morom korise.
Ana gab da Bikin Ƙetarewa. Yesu kuwa ya san cewa lokaci ya yi da zai bar wannan duniya, yă koma wurin Uba. Da yake ya ƙaunaci waɗanda suke nasa a duniya, yanzu kuwa ya nuna musu cikakkiyar ƙaunarsa.
2 Aru jitia taikhan eke logot te rati laga kha-luwa kori thakise, titia Simon laga chokra Iscariot Judas laga monte bhoot ghusi se, Jisu ke thogai bole nimite.
Ana cikin cin abincin yamma, Iblis kuwa ya riga ya zuga Yahuda Iskariyot, ɗan Siman yă bashe Yesu.
3 Jisu jani thakise Baba he sob jinis khan Taike dise, aru Tai Isor pora ahise aru Isor logote wapas jabole ase.
Yesu kuwa ya san cewa, Uba ya sa dukan abubuwa a ƙarƙashin ikonsa, ya kuma san cewa daga Allah ya zo, zai kuma koma wurin Allah;
4 Tai kha luwa somoite uthi kene Tai nijor kapra ulai rakhi kene ekta gamcha loise aru Tai laga nijor komor bandi loise.
saboda haka ya tashi daga cin abincin, ya tuɓe rigarsa ta waje, ya ɗaura tawul a ƙugunsa.
5 Titia Tai borton te pani hali kene chela khan laga theng dhui dise aru gamcha Tai komor te bandi thaka ke loise aru taikhan laga theng mussi dise.
Bayan haka, sai ya zuba ruwa a cikin kwano, sa’an nan ya fara wanke ƙafafun almajiransa, yana sharewa da tawul wanda ya ɗaura.
6 Jitia Tai Simon Peter logote ponchise, Peter Taike koise, “Probhu, Apuni ami laga theng dhubo?”
Ya zo kan Siman Bitrus, wanda ya ce masa, “Ubangiji, kai za ka wanke ƙafafuna?”
7 Jisu taike jowab di koise, “Moi ki kori ase etu etiya tumi najane, kintu etu pichete tumi jani jabo.”
Yesu ya amsa ya ce, “Yanzu ba ka fahimci abin da nake yi ba, amma nan gaba za ka gane.”
8 Peter Taike koise, “Apuni ke ami laga theng dhubo nadibo,” Jisu taike koise, “Jodi Moi tumike nadholaile, tumi Moi phale eku bhi hisa nai.” (aiōn g165)
Sai Bitrus ya ce, “Faufau, ba za ka taɓa wanke ƙafafuna ba.” Yesu ya amsa ya ce, “Sai na wanke ka, in ba haka ba, ba ka da rabo a gare ni.” (aiōn g165)
9 Simon Peter Taike koise, “Probhu, khali ami laga theng he nohoi, kintu hath aru matha bhi dhui dibi.”
Sai Siman Bitrus ya ce, “To, Ubangiji, ba ƙafafuna kaɗai ba har ma da hannuwana da kaina kuma!”
10 Jisu taike koise, “Jun gaw dhui loise tai to khali theng he dhuile hoise, dusra sob sapha ase, aru tumikhan sapha ase; kintu tumikhan sob nohoi.”
Yesu ya amsa ya ce, “Wanda ya riga ya yi wanka yana bukata yă wanke ƙafafunsa ne kawai; dukan jikinsa yana da tsabta. Ku kuwa kuna da tsabta, ko da yake ba kowannenku ba.”
11 - Kelemane Jisu jani thakise kun Taike dhori bole ase; etu karone Tai koise, “Tumikhan sob sapha nohoi.”-
Gama ya san wanda zai bashe shi, shi ya sa ya ce, “Ba kowa ba ne yake da tsabta.”
12 Jitia Tai taikhan laga theng dhuwa hoise, Tai nijor kapra lagai loise aru bohi jaise, aru taikhan ke koise, “Tumikhan bujhi se Moi tumikhan karone ki korise?
Da ya gama wanke ƙafafunsu, sai ya sa tufafinsa ya koma wurin zamansa. Ya tambaye su ya ce, “Kun fahimci abin da na yi muku?
13 Tumikhan Moike ‘Shika manu,’ ‘Probhu,’ eneka koi aru tumikhan thik koi ase, kelemane Moi etu he ase.
Kuna ce da ni ‘Malam’ da kuma ‘Ubangiji,’ daidai ne kuwa, gama haka nake.
14 Jodi Moi Shika manu aru Probhu hoi kene tumikhan laga theng dhuile, tumikhan bhi ekjon-ekjon laga theng dhubo lage.
Da yake ni da nake Ubangijinku da kuma Malaminku, na wanke ƙafafunku, haka ku ma ya kamata ku wanke ƙafafun juna.
15 Kelemane Moi tumikhan ke motlob dikhai dise, tumikhan bhi tineka kori thakibi.
Na ba ku misali domin ku yi yadda na yi muku.
16 Hosa pora Moi tumikhan ke kobo, ekjon nokor to tai malik pora dangor nohoi; aru khobor diya manu ekjon khobor pathai diya manu pora dangor nohoi.
Gaskiya nake gaya muku, ba bawan da ya fi maigidansa, ko ɗan saƙon da ya fi wanda ya aike shi.
17 Jodi tumikhan eitu khan jane, aru mani thakile tumikhan asishit hobo.
Yanzu da kuka san waɗannan abubuwa, ku masu albarka ne, in kuka yi su.
18 Moi tumikhan sob laga kotha kowa nohoi; Moi junke basi loise taikhan he jane- kintu Shastro he pura hobo karone eneka hoise: ‘Kun Ami logote bhaat khai ase, etu he Moike laat marise.’
“Ba dukanku nake nufi ba; na san waɗanda na zaɓa. Wannan kuwa don a cika Nassi ne da ya ce, ‘Wanda ya ci burodina tare da ni ya tasar mini.’
19 Moi tumikhan ke etiya etu nohua age te koi diya to, etu kitia hobo, tumikhan biswas koribo MOI ASE.
“Ina faɗa muku yanzu tun kafin yă faru, domin in ya faru, ku gaskata cewa ni ne Shi.
20 “Hosa pora Moi tumikhan ke kobo, kun Moi patha diya ke grohon kore, tai Moike grohon kori ase, aru jun Moike grohon korise, tai Moike patha Jonke grohon kori loise.”
Gaskiya nake gaya muku, ‘Duk wanda ya karɓi wani da na aiko, ni ne ya karɓa ke nan. Kuma duk wanda ya karɓe ni, ya karɓi wanda ya aiko ni ne.’”
21 Jitia Jisu etu sob kowa hoise, Tai Atma te bisi dukh hoise. Tai gawahi dikene koise, “Hosa pora Moi tumikhan ke kobo tumikhan majote ekjon Moike thogai dibole ase.”
Bayan Yesu ya faɗi haka, sai ya yi juyayi a ruhu, ya kuma furta cewa, “Gaskiya nake gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”
22 Chela khan ekjon-ekjon ke saise, asurit hoi kene etu kun hobo hudise.
Almajiransa suka dubi juna, suka rasa ko da wa yake.
23 Kintu ekjon chela junke Jisu morom kore, tai Jisu laga usorte mez te matha niche kori bohi thakise.
Ɗaya daga cikin almajiran Yesu wanda yake ƙauna kuwa, yana zaune kusa da shi.
24 Karone Simon Peter taike ishara kori kene koise, “Tai kun laga kotha koi ase amikhan ke koi dibi.”
Sai Siman Bitrus ya taɓa wannan almajirin ya ce, “Tambaye shi, wa yake nufi?”
25 Titia tai Jisu laga chati usorte niche kori kene Jisu ke koise, “Probhu, etu kun ase?”
Shi kuwa da yake jingine kusa da Yesu, ya ce, “Ubangiji, wane ne?”
26 Jisu koise, “Etu junke Moi roti bhi jai kene dibo etu he tai ase.” Aru Tai ekta roti uthaikene bhi jaise aru Simon laga chokra Iscariot Judas ke dise.
Yesu ya amsa ya ce, “Shi ne wanda zan ba shi gutsurin burodin nan sa’ad da na tsoma cikin kwanon.” Da ya tsoma gutsurin burodin, sai ya ba wa Yahuda Iskariyot, ɗan Siman.
27 Aru tai etu roti luwa pichete Saitan tai laga monte ghusi jaise, titia Jisu taike koise, “Tumi ki kori bole ase joldi koribi.”
Nan take bayan Yahuda ya karɓi burodin, sai Shaiɗan ya shige shi. Sai Yesu ya ce masa, “Abin nan da kake niyyar yi, ka yi shi maza.”
28 Kintu mez usorte boha khan kunbi Tai etu kotha kele koise etu bujibo para nai.
Amma ba wani a wurin cin abincin da ya fahimci dalilin da ya sa Yesu ya faɗa masa haka.
29 Kunba bhabise, Judas hathte poisa laga jola thaka karone, Jisu taike koise, “Kiba kinibi amikhan lage purbb karone,” nohoile dukhiya khan ke kiba dibole.
Da yake Yahuda ne ma’aji, waɗansunsu suka ɗauka Yesu yana ce masa yă sayi abin da ake bukata don Bikin ne, ko kuwa yă ba wa matalauta wani abu.
30 Jitia tai roti loise, tai joldi bahar te ulai jaise, aru etu somoi rati asele.
Nan da nan da Yahuda ya karɓi burodin, sai ya fita. A lokacin kuwa dare ya yi.
31 Karone, jitia Judas ulai jaise, Jisu koise, “Etiya Manu laga Putro mohima hoise, aru Tai dwara Isor mohima hoise.
Da ya tafi, sai Yesu ya ce, “Yanzu ne aka ɗaukaka Ɗan Mutum aka kuma ɗaukaka Allah a cikinsa.
32 Isor pora taike mohima koribo Tai nijor aru Taike joldi mohima hobo dibo.
In kuwa Allah ya sami ɗaukaka a cikin Ɗan, Allah kuwa zai ɗaukaka Ɗan zuwa ga zatinsa, zai kuma ɗaukaka shi nan take.
33 Chutu bacha khan, Moi olop somoi tumikhan logote ase. Tumikhan Moike bisaribo, aru Moi Yehudi cholawta khan ke kowa nisena, ‘Moi kot te jai ase, ta te tumikhan ahibo na paribo. Etiya Moi pora tumikhan ke koi ase.
“’Ya’yana, zan kasance da ku na ɗan ƙanƙani lokaci ne. Za ku neme ni. Kuma kamar yadda na gaya wa Yahudawa, haka nake gaya muku yanzu. Inda zan tafi, ba za ku iya zuwa ba.
34 Moi tumikhan ke notun hukum di ase, tumikhan ekjon-ekjon ke morom koribi; Moi tumikhan ke morom kora nisena, tumi bhi ekjon-ekjon ke morom koribi.
“Sabon umarni nake ba ku. Ku ƙaunaci juna. Kamar yadda na ƙaunace ku, ku ma ku ƙaunaci juna.
35 Etu karone sob manu pora tumikhan to Moi laga chela ase koi kene jani lobo, jodi tumikhan ekjon-ekjon ke morom korile.
Ta haka kowa zai san cewa ku almajiraina ne, in kuna ƙaunar juna.”
36 Simon Peter Taike koise, “Probhu, Apuni kote jabole ase?” Jisu taikhan koise, “Moi kote jabole ase, tumi etiya Moi laga piche ahibo na paribo, kintu pichete tumi Ami laga piche ahibo.”
Siman Bitrus ya tambaye shi ya ce, “Ubangiji ina za ka?” Yesu ya amsa ya ce, “Wurin da za ni, ba za ka iya zuwa yanzu ba, amma za ka bi ni daga baya.”
37 Peter Taike koise, “Probhu, kele, moi etiya Apuni laga piche ahibo napare? Moi to Apuni karone nijor jibon bhi dibo.”
Bitrus ya ce masa, “Ubangiji, don me ba zan binka yanzu ba? Zan ba da raina saboda kai.”
38 Jisu taike koise, “Tumi Moi nimite tumi nijor jibon dibo? Hosa pora Moi tumike kobo, jitia tak tumi tin bar Moike najane nokoi, titia tak murga hala nokorile.”
Sai Yesu ya amsa ya ce, “Anya, za ka iya ba da ranka saboda ni? Gaskiya nake faɗa maka, kafin zakara yă yi cara, za ka yi mūsun sanina sau uku!

< John 13 >