< 1 Corinthians 9 >

1 Moi ajad nohoi naki? Moi apostle nohoi naki? Moi amikhan laga Probhu Jisu ke dikhai nai naki? Apnikhan ami logote Probhu nimite kaam kora manu khan nohoi naki?
Ni ba yantacce bane? Ni ba Manzo ba ne? Ban ga Ubangijinmu Yesu ba? ba ku ne aikin hannuna cikin Ubangiji ba?
2 Jodi ami dusra khan nimite ekjon apostle nohoi koile bhi, apnikhan nimite to ase. Kilekoile ami Probhu laga apostle kaam kora to apnikhan he ami laga gawahi ase.
Idan ni ba Manzo ba ne ga wadansu, hakika ni Manzo ne a gare ku. Ai kune shedar manzanci na cikin Ubangiji.
3 Etu he ami laga raksha ase jun khan para amike sai thake:
Ga kariya ta zuwa masu zargi na,
4 Kha luwa kori bole amikhan adhikar nai naki?
Ba mu da 'yanci mu ci mu sha?
5 Amikhan ekjon biswasi maiki ke shadi kori bole amikhan laga adhikar nai naki, aru dusra apostle khan nisena, aru Probhu te bhai thaka khan, aru Cephas nisena?
Ba mu da 'yanci mu dauki mace mai bada gaskiya kamar sauran manzanni da Kefas da 'yan'uwan Ubangiji?
6 Nohoile, khali Barnabas aru moi he kaam kori bole adhikar nathaka duijon ase?
ko ni da Barnabas ne kawai muka cancanci aiki?
7 Kun sipahi kaam kori kene nijorke tangkha diye? Kun bagan kora manu bagan kori kene nijor bagan laga guti khabole napare? Nohoile kun ekjon roikhya manu nijor laga mer khan ke saikene taikhan laga dudh nakhai?
Wake aikin soja daga aljihunsa? Wake shuka gonar inabi baya ci daga 'ya'yan ta ba? Ko kuwa wake kiwon tumaki ba ya shan madarasu?
8 Eitu khan kowa to manu laga adhikar hisab te kowa nohoi naki? Nohoile niyom te bhi eneka ase nohoi?
Ina wannan zance da ikon mutum ne? Doka bata fadi haka ba?
9 Kilekoile Moses laga niyom te eneka likhi kene ase, “Goru laga mukh te rusi pora bandhi kene bondh kori nadibi jitia tak tai dhaan uporte theng chipai kene ghuri thake.” Isor to goru khan nimite eku chinta ase, na chinta kore?
Gama a rubuce yake a attaura ta Musa cewa, Takarkari mai tattake hatsi kada a sa masa takunkumi. Amma shanu ne Ubangiji ke zance a kai?
10 Na, khali amikhan nimite he likhi kene ase? Kile mane etu amikhan nimite likhi kene ase, kun kheti khunde aru kun dhaan guti ke alag kore, tai duijon bhi hajira pabo lage.
Ba don mu yake magana ba? An rubuta domin mu ne. Domin wanda yake noma, yayi cikin bege. mai tattake hatsi kuma yayi da begen samu.
11 Jodi amikhan atma laga bijon khan apnikhan majote phelai, tinehoile apnikhan amikhan ke duniya laga jinis khan bhi dibole napare naki?
Idan mun yi shuka ta ruhaniya a rayuwarku, mai wuya ne mu girbi kayan ku na jiki?
12 Jodi dusra khan apuni uporte kiba pabole adhikar ase koile, apnikhan bhi taikhan uporte pabole adhikar ase nohoi? Kintu amikhan etu adhikar to lobole para nai. Ulta Khrista laga susamachar kaam digdar nohobole nimite amikhan dhorjo korise.
Idan wadansu sun mori wannan 'yanci a gurin ku, ba mu fi su cancanta ba? duk da haka bamu yi amfani da wannan 'yancin ba, maimakon haka, mun yi jimriya da duk abin da zaya hana bisharar Yesu Almasihu.
13 Apnikhan najane, jun mondoli nimite kaam kore, tai to mondoli laga kaam khan he khai; aru jun bedi te kha luwa khan sai, tai to bedi laga kha luwa he khai?
Baku sani ba masu bauta a haikali suna samun abincinsu ne daga haikalin? Baku sani ba masu bauta a bagadi, suna da rabo daga abin da ake kawowa kan bagadin?
14 Thik etu nisena, Probhu pora hukum dise jun Khrista laga susamachar koi diya kaam kore tai laga hajira to susamachar pora he pabo.
Haka kuma Ubangiji ya umarta masu aikin bishara zasu ci abincinsu ta hanyar bishara.
15 Kintu moi etu adhikar khan eku bhi luwa nai. Kilekoile ami etu likha to kiba pabole nimite likha nohoi, kele koile etu likhi kene phutani kora pora to ami nimite morija to he bhal hobo.
Amma ban yi amfani da wannan 'yanci ba, ba kuma ina rubuta maku domin ayi mani wani abu bane, na gwanmace in mutu maimakon wani ya hana ni wannan fahariya.
16 Kilekoile jitia moi susamachar prochar kore, etu te ami eku phutani dikha bole motlob nai, kelemane etu to ami laga jimedari he ase. Aru ami uporte dukh hobole dibi jodi ami susamachar to prochar nakore!
Ko nayi shelar bishara, ba ni da dalilin fahariya domin ya zama dole in yi. Kaito na idan ban yi shelar bishara ba
17 Kilekoile jodi ami khushi pora prochar korile, moi nimite inam ase. Kintu jodi moi khushi nai joborjosti pora, titia hoile moi uporte sabole jimedari di dise.
Idan na yi hidimar nan da yardar zuciyata, ina da sakamako, idan kuma ba da yaddar zuciyata ba, harwa yau akwai nauwaya akai na.
18 Tinehoile ami laga inam to ki ase? Ami jitia susamachar prochar kore ami eku bhi daam noloi, eneka hoile he ami susamachar laga naam pora khushi-khushi kori bole sesta nakoribo.
To menene sakamako na? shi ne in yi shelar bishara kyauta, da haka ba zan yi amfani the 'yanci na cikin bishara ba
19 Kilekoile ami to sob pora ajad hoi kene thakile bhi, ami nijorke dusra khan laga nokor bonai dise, eneka hoile ami aru bhi bisi pabo.
Ko da shike ni 'yantacce ne ga duka, amma na mai da kaina bawan kowa domin in ribato masu yawa,
20 Yehudi khan nimite ami Yehudi hoi jaise, eneka hoile Yehudi khan ke jiti lobo. Aru ami nijor bhi niyom bhitor te thaka nai, kintu jun khan niyom bhitor te ase, taikhan uporte jitibo nimite ami nijorke niyom bhitor te thaka ekjon kori loise.
Ga yahudawa, na zama bayahude, domin in ribato yahudawa, ga wadanda ke karkashin shari'a, na maishe kaina kamarsu, domin in ribato wadanda ke karkashinta. Na aikata wannan ko da shike bana karkashin shari'a
21 Aru jun khan niyom bahar te ase, ami nijorke niyom bahar te thaka ekjon hoi jaise eneka hoile niyom bahar te thaka khan ke jiti lobo (asol te ami Isor laga niyom bahar te nohoi, kintu Khrista laga niyom bhitor te ase).
Ga wadanda basu karkashin shari'a, na maishe kaina kamar su. Ko da shike ban rabu da shari'ar Allah ba. Amma ina karkashin dokar Almasihu. Na yi haka ne domin in ribato wadanda ba sa karkashin shari'a.
22 Komjur khan nimite ami bhi komjur hoi jaise, eneka hoile komjur khan ke jiti lobo. Moi sob khan nimite sob hoi jaise, eneka hoile ami kineka hoile bhi kunba khan ke bacha bole paribo.
Ga marasa karfi, na maishe kaina kamar marar karfi, domin in ribato raunana. Na mai da kaina dukan abu ga dukan mutane domin in sami zarafin da zan ribato wadansu zuwa ceto.
23 Ami eitu khan sob to susamachar nimite he kori ase, eneka hoile ami bhi etu laga ekta bhag hobo.
Ina dukan abu sabili da bishara, domin kuma in sami albarkar da ke cikinta
24 Apnikhan najane, polabole laga khila te sob khilari khan polai, kintu khali ekjon he inam loi? Etu nimite eneka pora polabi jineka pora apuni jitibo.
Baku sani ba mutane da dama suna shiga tsere amma daya neke karbar sakamakon, saboda haka ku yi tsere domin ku karbi sakamako.
25 Jun khan etu khila te bhag loi, taikhan to sob jinis te nijorke rukhabo para laga taiyari kure. Taikhan etu kura to harai jabole mukut pabole nimite kore, kintu amikhan to ketia bhi naharabole mukut pabo nimite kore.
Dan wasa yana motsa jiki da kame kansa. Yana yi saboda ya karbi wannan sakamako mai lalacewa, amma muna tsere domin mu karbi sakamako marar lalacewa.
26 Etu karone moi polai, ekjon eku motlob nathaki kene nohoi; moi lorai kore, ekjon hawa te mari thaka nisena nohoi.
Saboda haka ba na tsere ko fada haka nan kamar mai bugun iska.
27 Kintu ami nijor gaw ke dhuri loi aru moi laga noukar bonai loi, eneka hoile jitia ami dusra khan ke prochar kora pichete, ami nijorke hari bole nadibo.
Amma ina matse jiki na in maishe shi bawa, kada bayan na yi wa wadansu wa'azi ni kuma a karshe a fitar da ni.

< 1 Corinthians 9 >