< 1 Corinthians 6 >
1 Jitia apnikhan majote kotha namile, titia adharmik ukil khan logote faisla kori bole jabo pare, kintu Isor laga manu khan logot jabo napare?
In wani a cikinku yana da damuwa da wani, don me zai kai ƙara a gaban marasa bi, maimakon yă kai ƙara a gaban tsarkaka?
2 Nohoile bhi apnikhan najane naki pobitro manu khan he etu prithibi ke bisar koribo koi kene? Aru jodi etu prithibi ke apnikhan pora bisar koribo ase koile, apnikhan pora etu chutu kotha khan ke bisar koribo napare naki?
Ba ku san cewa tsarkaka ne za su yi wa duniya shari’a ba? In kuwa za ku yi wa duniya shari’a, ai, kun isa ku yi shari’a a kan ƙananan damuwoyi ke nan.
3 Apnikhan najane naki amikhan pora he sorgodoth khan ke bisar kori bole ase koi kene? Tinehoile etu jibon laga kotha to ki dorkar ase?
Ba ku san cewa za mu yi wa mala’iku shari’a ba? Balle al’amuran da suka shafi duniyan nan!
4 Tinehoile, apnikhan majote namila kotha thakile, kele apnikhan dusra manu khan ke bisar kori bole diye jun khan girja te naam nai?
Saboda haka, in kuna da damuwa game da irin waɗannan al’amura, sai ku naɗa alƙalai ko cikin waɗanda ba kome ba ne a ikkilisiya!
5 Moi apnikhan sorom khila bole koi ase. Apnikhan majote kunbi gyaani manu nai naki, jun pora bhai khan majote jhagara faisla kori dibo paribo?
Na faɗi haka ne don ku ji kunya. Ashe, ba za a iya samun wani a cikinku mai hikima wanda zai iya sasanta tsakanin masu bi ba?
6 Kintu ekjon biswasi pora tai laga bhai ke faisla ghor te loijai, aru ekjon abiswasi ke bisar kori bole diye!
Me zai sa ɗan’uwa yă kai ƙarar ɗan’uwa, a gaban marasa bi?
7 Etu karone, apnikhan to shuru pora pura hari jaise, kele koile apnikhan nijor uporte bisar kori ase. Manu khan pora apnikhan logot biya kaam korate dhorjo kora he bhal nohoi? Nohoile bhi etu pora to manu khan pora apnikhan ke thogai diya he bhal nohoi?
Ƙarar junanku ma da kuke yi, ai, kāsawa ce a gare ku. Ba gara ku haƙura a cuce ku ba? Ku kuma haƙura ko an zambace ku?
8 Kintu apnikhan nijor golti aru thoga baji kore, aru etu bhi nijor bhai khan ke!
Amma ga shi ku da kanku kuna cuta, kuna kuma zamba, har ma ga’yan’uwanku ne kuke yi wannan.
9 Nohoile bhi apnikhan najane naki dharmik nathaka manu khan to Isor laga rajyote jabole na paribo koi kene? Apnikhan dhoka nakhabi; letera kaam khan, nohoile bhi murti puja, nohoile bhi bebichari, nohoile bhi nijor gaw ke bikiri kora khan, nohoile mota-mota aru maiki-maiki biya kaam kora khan,
Ba ku sani ba cewa mugaye ba za su gāji mulkin Allah ba? Kada fa a ruɗe ku. Ba masu fasikanci ko masu bautar gumaka ko masu zina ko karuwan maza, ko’yan daudu,
10 nohoile chor, lalchi, nisa pani kha khan, bodnam kora khan, manu ke thogai diya kaam khan, eneka kaam kora khan kunbi Isor laga rajyo sabole na paribo.
ko ɓarayi ko masu kwaɗayi ko mashaya ko masu ɓata suna ko masu zamba da za su gāji mulkin Allah.
11 Apnikhan poila te eneka thakisele. Kintu apnikhan ke dhulai kene sapha kori dise, apnikhan ke pobitro kori dise, apnikhan ke Probhu Jisu Khrista laga naam aru Isor laga Atma pora sapha kori dise.
Haka waɗansu a cikinku ma suke a dā. Amma an wanke ku, an tsarkake ku, aka kuma sa kuka zama marasa laifi cikin sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi da kuma ta wurin Ruhun Allahnmu.
12 “Ami nimite sob to niyom te ase,” kintu sob to labh thaka nohoi. “Ami nimite sob to niyom te ase,” kintu eku pora bhi ami uporte malik hobole nadibo.
“Ina da dama in yi kome,” sai dai ba kome ba ne yake da amfani. “Ina da dama in yi kome” sai dai ba abin da zai mallake ni.
13 “Kha luwa khan to pet nimite ase, aru pet to kha luwa nimite ase,” kintu Isor pora duita bhi khotom kori dibo. Gaw to mangso itcha kaam nimite nohoi, kintu Probhu laga ase, aru Probhu to gaw laga ase.
“An yi abinci domin ciki ne, ciki kuma domin abinci.” Amma Allah zai hallaka su duka. Ba a yi jiki saboda fasikanci ba, sai dai domin Ubangiji, Ubangiji kuma domin jiki.
14 Etiya Isor to hosa pora bhi Probhu ke uthai dise, aru amikhan ke bhi Tai laga hokti pora uthai dibo.
Ta wurin ikonsa, Allah ya tashe Ubangiji daga matattu, haka zai tashe mu mu ma.
15 Apnikhan najane naki apnikhan laga gaw to Khrista laga bhag ase koi kene? Tinehoile moi Khrista laga bhag ke ulai dibo aru paap kaam laga bhag bonai dibo? Eneka to kitia bhi nahobi!
Ba ku sani ba cewa jikunanku gaɓoɓin Kiristi ne kansa? Zai kyautu in ɗauki gaɓoɓin Kiristi in haɗa da jikin karuwa? Sam!
16 Nohoile bhi apnikhan najane naki jitia ekjon bebichar mahila logote biya kaam kore tai duijon ekta sharir hoijai koi kene? Kilekoile Isor kotha te eneka likhi kene ase, “Duijon to ekta sharir hoi jabo.”
Ba ku san cewa shi wanda ya haɗa jikinsa da karuwa sun zama ɗaya a cikin jiki ke nan ba? Gama an ce, “Biyun za su zama jiki ɗaya.”
17 Kintu jun Probhu logote mili kene ase tai to Tai logote ekta atma hoijai.
Wanda kuwa ya haɗa jikinsa da Ubangiji ya zama ɗaya da shi ke nan a ruhu.
18 Bebichari kaam khan pora dur polai jabi! Sob paap juntu ekjon manu pora kore etu to gaw bahar te kora ase, kintu bebichari kora paap kaam to nijor gaw ke paap kori diye.
Ku guji fasikanci. Duk sauran zunubai da mutum yakan aikata suna waje da jikinsa, amma mai yin fasikanci, yana ɗaukar alhalin jikinsa ne.
19 Nohoile bhi apnikhan najane naki apnikhan laga gaw to Pobitro Atma laga girja ase, jun apuni bhitor te ase, aru Jun Isor pora apnikhan ke dise? Apnikhan to nijor laga nohoi,
Ba ku san cewa jikin nan naku haikalin Ruhu Mai Tsarki ba ne wanda yake cikinku yake kuma daga Allah? Ku ba na kanku ba ne;
20 kele koile Isor pora daam dikene apnikhan ke kini loise. Etu karone Isor ke apnikhan laga gaw dwara mohima dibi.
saye ku fa aka yi da tsada, saboda haka, sai ku girmama Allah da jikinku.