< 1 Corinthians 2 >
1 Jitia moi apnikhan logote ahise, bhai khan, moi bisi kotha kobole jana nohoile bhi buddhi kotha khan pora Isor laga lukaikene thaka kotha prochar kori kene aha nohoi.
Da na zo wurinku’yan’uwa, ban zo da iya magana ko wani mafificin hikima yayinda na yi muku shelar shaida game da Allah ba.
2 Kilekoile moi nijor itcha pora apnikhan laga ki hoile bhi janibole mon thaka nai khali Jisu Khrista aru Taike Cross te morai diya laga he nohoile.
Don na ƙudura a raina sa’ad da nake tare da ku cewa ba zan mai da hankali ga kome ba sai dai Yesu Kiristi wanda aka gicciye.
3 Moi apnikhan logote komjur, aru kapi kene bhoi te thakise.
Na zo wurinku cikin rashin ƙarfi da tsoro, da rawan jiki ƙwarai.
4 Moi laga kotha khan aru prochar khan buddhi laga kotha pora nohoi, kintu Isor laga Atma aru hokti pora kori kene dikhai dise,
Saƙona da wa’azina ba su zo cikin hikima da kalmomin lallashi ba, sai dai da nuna ikon Ruhu,
5 eneka hoile apnikhan laga biswas to mangso laga buddhi te nathakibo, kintu Isor laga hokti te thakibo.
domin kada bangaskiyarku ta dogara a kan hikimar mutane, sai dai a kan ikon Allah.
6 Etiya amikhan buddhi kotha kowa khan to buja manu khan majote kore, kintu etu jamana laga gyaan nohoi, nohoile bhi etu jamana laga cholawta, jun khan etu prithibi chari kene jai ase taikhan laga kotha nohoi. (aiōn )
Duk da haka, muna sanar da saƙon hikima cikin waɗanda suka balaga, amma ba hikima irin ta wannan zamani ba ne, ko kuwa irin ta masu mulkin zamanin nan, waɗanda za su shuɗe ba. (aiōn )
7 Hoilebi, amikhan Isor laga buddhiman to bujhi bole napara kotha nisena lukai kene koi, juntu Isor Tai laga kaam nimite amikhan laga prithibi nabona age pora basi kene taiyar kori loise. (aiōn )
A’a, muna magana ne a kan asirin hikimar Allah, hikimar da tun dā, take a ɓoye, wadda Allah ya ƙaddara domin ɗaukakarmu, tun kafin farkon zamanai. (aiōn )
8 Etu jamana laga cholawta khan kun bhi itu gyaan bujhi bole para nai, kele koile jodi taikhan etu bujhi loi, tinehoile taikhan asis laga Probhu ke Cross te mari dibole thaka nai. (aiōn )
Ba ko ɗaya daga cikin masu mulkin wannan zamani da ya fahimce ta, gama da a ce sun fahimce ta, da ba su gicciye Ubangiji mai ɗaukaka ba. (aiōn )
9 Kintu Shastro te eneka likhi kene ase, “Ki suku pora dikha nai, Aru kan pora huni panai, Aru manu khan laga monte jinda huwa nai, Eitu khan sob Isor pora utu khan nimite taiyar kori kene ase jun Taike morom kore.”
Duk da haka, kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ba idon da ya taɓa gani, ba kunnen da ya taɓa ji, ba kuma zuciyar da ta taɓa tunanin abin da Allah ya shirya wa masu ƙaunarsa.”
10 Kilekoile Isor pora eitu khan sob Tai laga Atma pora he dikhai dise. Kilekoile Atma to sob bisari loi, Isor laga ekdom bhitor kotha khan bhi.
Amma Allah ya bayyana mana shi ta wurin Ruhunsa. Ruhu yana bincika dukan abubuwa, har ma da abubuwa masu zurfi na Allah.
11 Kile mane kun pora ekta manu laga bhabona janibole pare, tai laga bhitor te atma thaka ke chari kene? Thik etu nisena, kun manu bhi Isor laga bhabona janibo napare khali Tai laga bhitor te thaka Atma pora he jane.
Wane ne a cikin mutane ya san tunanin mutum, in ba ruhun mutumin da yake cikinsa ba? Haka kuma ba wanda ya san tunanin Allah, sai dai Ruhun Allah.
12 Kintu amikhan etu prithibi laga atma ke luwa nai, hoile bhi Isor laga Atma jun Tai amikhan ke dise, titia juntu jinis Isor pora amikhan ke eku daam noloikene dise eitu khan ke jani lobo.
Ba mu karɓi ruhun duniya ba, sai dai Ruhun da yake daga Allah, domin mu fahimci abin da Allah ya ba mu hannu sake.
13 Aru amikhan manu laga gyaan pora kotha khan nakoi, Atma pora sikhai diya kotha khan he koi, juntu kotha khan Atma pora amikhan ke koi, etu kotha khan atma te thaka manu khan ke bujhai diye.
Wannan shi ne abin da muke sanarwa, ba da kalmomin da muka koya ta wurin hikimar mutum ba, amma da kalmomin da Ruhu yake koyarwa, muna faɗin gaskiya ta ruhaniya da kalmomin ruhaniya.
14 Kintu ekjon prithibi manu to Isor laga Atma laga kaam khan lobole na paribo, kele koile eitu khan tai nimite murkho kotha ase, taikhan eitu khan nabuje kelemane taikhan ke bujhai dibole atma to nai.
Mutumin da ba shi da Ruhu, ba ya yarda da abubuwan da suka fita daga Ruhun Allah, domin wauta ce a gare shi. Ba kuwa zai fahimce su ba, domin ta Ruhu ne ake fahimtarsu.
15 Kintu jun manu Atma te ase taikhan eitu khan sob bujhi bo pare, hoile bhi jun atma te nai, kintu tai nijorke dusra kun bhi bujhi bole napare.
Mutumin ruhaniya yakan gwada dukan abubuwa, amma shi kansa ba ya ƙarƙashin shari’ar mutum.
16 “Kilekoile kun pora Probhu laga bhabona jane? Kun pora Taike bujhai dibole pare? Kintu amikhan logote Khrista laga bhabona ase.
“Wa ya taɓa sanin hankalin Ubangiji, har da zai koya masa?” Amma muna da tunani iri na Kiristi ne.