< 1 Yowana 3 >

1 Bhai nnolanje, Atati shibhakuti kutupinga mpaka muntima, nikutushema bhana bha a Nnungu, na nneyo ni shituli uwe. Shilambolyo bhakakutumanyanga uwe pabha bhakakwaamanyanga a Nnungu.
Dubi irin ƙaunar da Uba ya ƙaunace mu da ita mana, har ana ce da mu’ya’yan Allah! Haka kuwa muke! Dalilin da ya sa duniya ba tă san mu ba shi ne, don ba tă san shi ba.
2 Bhakilishitu ajangunji, uwe nnaino ni tubhana bha a Nnungu, ikabheje ikanabhe manyika shitubhe bhuli pushibhakoposhele a Kilishitupo. Ikabheje tumumanyi kuti shitulandane nabho pabha shitwaabhone shibhali.
Abokaina ƙaunatattu, yanzu, mu’ya’yan Allah ne, kuma abin da za mu zama nan gaba ba a riga an bayyana ba. Sai dai mun san cewa sa’ad da Kiristi ya bayyana, za mu zama kamar sa, domin za mu gan shi kamar yadda yake.
3 Bhai kila mundu akulikulupalila lyeneli mwa a Kilishitu, anakwiibhika ukoto mbuti a Kilishitu shibhali bha ukonjelo.
Duk mai wannan bege a cikinsa yakan tsarkake kansa, kamar yadda shi Kiristi yake da tsabta.
4 Kila mundu atenda shambi anakujikana shalia ja a Nnungu pabha shambi ni kujikana shalia.
Duk mai yin zunubi yana karya doka ne; tabbatacce, zunubi, karya doka ne.
5 Mmumanyinji kuti a Kilishitu bhashinkuika kuushoya yambi yetu na bhenebho bhangali shambi shoshowe.
Sai dai kun san cewa Kiristi ya bayyana ne domin yă ɗauke zunubanmu. A cikinsa kuwa babu zunubi.
6 Bhai kila atama nkulundana na a Kilishitu akayobhelela kutenda shambi, ikabheje kila mundu atenda shambi akanabhe kwaabhona a Kilishitu, wala akakwaamanya a Kilishitu.
Ba mai rayuwa a cikinsa da yake cin gaba da yin zunubi. Kowa da yake aikata zunubi, bai taɓa ganinsa ba, bai ma san shi ba.
7 Bhai ashibhanangu nnakundanje kupuganywa naka mundu jojowe. Mundu atenda itendi ya mmbone, jwenejo akwete aki malinga a Kilishitu shibhali bha aki
’Ya’yana ƙaunatattu, kada ku yarda wani yă ruɗe ku. Duk mai yin abin da yake daidai mai adalci ne, yadda Kiristi yake mai adalci.
8 Ikabheje ayobhelela kutenda shambi, jwenejo juka Lishetani, pabha Lishetani ayobhelele kutenda shambi kuumila kundandubho. Ikabhe Mwana jwa a Nnungu, ashinkuika pa shilambolyo kuangabhanya maengo gaka Lishetani.
Duk mai aikata abin da yake zunubi shi na Iblis ne, domin Iblis mai aikata zunubi ne tun farko. Dalilin da ya sa Ɗan Allah ya bayyana kuwa shi ne don yă rushe aikin Iblis.
9 Kila mwana abhelekwe na a Nnungu, akayobhelela kutenda shambi pabha Unnungu uli nkati jakwe, wala akayobhelela kutenda shambi, pabha jwenejo ni mwana jwa a Nnungu.
Babu haifaffe na Allah da zai ci gaba da yin zunubi, domin iri na Allah yana a cikinsa; ba zai iya ci gaba da yin zunubi ba, domin haifaffe ne na Allah.
10 Nneyo peyo ni pwiikumanyika mwana jwa a Nnungu na mwana juka Lishetani. Mundu jojowe akaatenda ya aki, na akakwaapinganga bhaakulupalilanga ajakwe, jwenejo nngabha mwana jwa a Nnungu.
Ta haka muka san waɗanda suke’ya’yan Allah da kuma waɗanda suke’ya’yan Iblis. Duk wanda ba ya yin abin da yake daidai, ba ɗan Allah ba ne; haka ma wanda ba ya ƙaunar ɗan’uwansa.
11 Ntenga gumpilikenenje kuumila kundandubho ni gweguno, tunapinjikwa kupingana twaashayene.
Wannan shi ne saƙon da kuka ji tun farko. Ya kamata mu ƙaunaci juna.
12 Tunabhe mbuti Kaini, jwenejo paaliji juka Lishetani, ashinkummulaga mpwakwe. Kwa ligongo lyashi ashinkummulaga mpwakwe? Kwa ligongo lya itendi yakwe nnyene ishinkubha ya nyata, ikabheje ika mpwakwe puyaliji ya aki.
Kada ku zama kamar Kayinu, wanda ya zama na mugun nan, ya kuma kashe ɗan’uwansa. Me ya sa ya kashe shi? Domin ayyukansa mugaye ne, na ɗan’uwansa kuma na adalci ne.
13 Bhai bhaakulupalilanga ajangunji, nnakanganigwanje ibhaga shilambolyo shikakumpinganga mmanganyanji.
Kada ku yi mamaki’yan’uwana, in duniya ta ƙi ku.
14 Uwe tumumanyi kuti tupitile kukopoka nshiwo nikwenda ku gumi, pabha tunakwaapinganga Bhakilishitu ajetunji. Mundu akakwaapinganga bhakilishitu ajakwe anatama nshiwo
Mun san cewa mun riga mun ratsa daga mutuwa zuwa rai, domin muna ƙaunar’yan’uwanmu. Duk wanda ba ya ƙauna matacce ne har yanzu.
15 Kila akakumpinga akulupalila nnjakwe jwenejo nkubhulaga, na mmanganyanji mmumanyinji kuti jojowe abhulaga jwangali gumi gwa pitipiti nkati jakwe. (aiōnios g166)
Duk mai ƙin ɗan’uwansa mai kisankai ne, kun kuma san cewa ba mai kisankan da yake da rai madawwami a cikinsa. (aiōnios g166)
16 Uwe putukumanyi kupingana ni nneino. A Yeshu Kilishitu bhashinkwiishoya gumi gwabho kwa ligongo lyetu uwe, numbe uwe tunapinjikwa kwiishoya gumi gwetu kwa ligongo lya bhaakulupalilanga ajetu
Yadda muka san ƙauna ke nan, wato, Yesu Kiristi ya ba da ransa dominmu. Ya kamata mu ma mu ba da rayukanmu domin’yan’uwanmu.
17 Bhai mundu akolaga mali ga pashilambo pano, na ammonaga nnjakwe ali nshilaje, nikola ntima gwa nonopa gwangali kummonela shiya, a Nnungu shibhampinje bhuli jwenejo?
In wani yana da arziki, ya kuma ga ɗan’uwansa cikin rashi, bai kuwa taimake shi ba, anya, ƙaunar Allah tana a cikinsa kuwa?
18 Ashibhanangu kupingana kwetu kunabhe malobhe jika, ikabhe tupingane kwa kweli na kwa itendi.
’Ya’yana ƙaunatattu, kada mu yi ƙauna da fatar baki kawai, sai dai mu nuna ta ta wurin aikatawa da kuma gaskiya.
19 Nneyo ni pushitumumanye kuti uwe ni tubhandu bha kweli, na tukakola lipamba kwa a Nnungu.
Ta haka muka san cewa mu na gaskiya ne, kuma za mu iya tsaya a gaban Allah ba tare da rawar jiki ba.
20 Ibhaga ndumbililo yetu ituukumulaga, tumumanyi kuti a Nnungu ni bhakulungwa kupunda ndumbililo yetu, na kuti Bhenebho bhashimanyi kila shindu.
Idan zuciyarmu ta nuna mana muna da laifi, mun san cewa Allah ya fi zuciyarmu, ya kuma san dukan kome.
21 Ashaambwiga ajangunji, ibhaga mitima jetu jangali sha kutuukumula, bhai shitukombole kubha na makangala ga kwaajendela a Nnungu.
Abokaina ƙaunatattu, in zukatanmu ba su ba mu laifi ba, muna da ƙarfin halin tsayawa a gaban Allah ke nan.
22 Na shituposhele kwa bhenebho shoshowe shitujuga, pabha tunakagulila malajilo gabho, na tenda ikwaanonyela.
Muna kuma samun dukan abin da muka roƙa daga gare shi, domin muna biyayya da umarnansa, muna kuma yin abin da ya gamshe shi.
23 Na malajilo gabho ni nnei, twaakulupalile Bhanabhabho a Yeshu Kilishitu, na tupingane malinga shibhatulajile.
Umarninsa kuwa shi ne, mu gaskata da sunan Ɗansa, Yesu Kiristi, mu kuma ƙaunaci juna kamar yadda ya umarce mu.
24 Akagulila malajilo ga a Nnungu, anatama nkulundana na a Nnungu, na a Nnungu bhanatama nkulundana na jwenejo. Kupitila kuka Mbumu jubhatupeleshele a Nnungu, uwe tumumanyi kuti a Nnungu, bhanatama nkulundana na uwe.
Waɗanda suke biyayya da umarnansa kuwa suna rayuwa a cikinsa, shi kuma a cikinsu. Ta haka muka san cewa yana raye a cikinmu. Mun san haka ta wurin Ruhun da ya ba mu.

< 1 Yowana 3 >