< 1 Bhakolinto 8 >

1 Kwa nneyo, ga yalya ishoshiywe mbepei ku yanamu, tumumanyi kuti uwe tubhowe tushikola lumanyio, ikabheje lumanyio lunatenda bhandu bhaipunanje, ikabhe kupingana kunakwaataganga bhandu ntima.
To, game da abincin da aka miƙa hadaya ga gumaka kuwa. Mun san cewa dukanmu muna da ilimi. Ilimi yakan kawo girman kai, amma ƙauna takan gina.
2 Aganishiya kuti anakushimanya shindu, kwa kweli akakushimanya shoshowe malinga shaapinjikwa kumanya.
Mutumin da yake tsammani ya san abu, sanin da yake da shi bai isa ba.
3 Ikabheje mundu akwaapinga a Nnungu, a Nnungu bhammanyi jwene mundujo.
Amma mutumin da yake ƙaunar Allah, Allah yana sane da shi.
4 Kwa nneyo ga yalya ishoshiywe mbepei ku yanamu, tumumanyi kuti shanamu nngabha a Nnungu bha kweli, ikabheje a Nnungu bha kweli ni bhamope.
To, game da cin abincin da aka miƙa hadaya ga gumaka kuwa, mun san cewa “Gunki ba kome ba ne a duniya”, kuma “Babu wani Allah sai dai ɗaya.”
5 Nkali monaga ipali ishemwa ashinnungu, pa shilambolyo eu kunnungu, na malinga shibhalinginji ashinnungu na bhakulungwanji bhabhagwinji,
Gama ko da akwai abubuwan da ake ce da su alloli, a sama ko a ƙasa (don kuwa akwai “alloli” da “iyayengiji” da yawa),
6 ikabheje kwetu uwe, bhapali a Nnungu bhamope, Atati, bhapengenye indu yowe na kwa mashili ga bhenebho uwe tunalama. Tunakulupalila kuti bhapali Bhakulungwa bhamope a Yeshu Kilishitu pitila bhenebho a nnungu gubhapengenye indu yowe, ni bhakutupa gumi.
duk da haka a gare mu dai akwai Allah ɗaya kaɗai, Uba, wanda dukan abubuwa suke daga gare shi, wanda kuma saboda shi ne muke rayuwa, kuma akwai Ubangiji ɗaya, Yesu Kiristi, wanda ta wurinsa ne aka yi dukan abu, ta wurinsa ne kuma muke rayuwa.
7 Ikabheje nngabha kila mundu anakwimanya yenei. Pabha bhapalinji bhananji bhayobhelelenje yanamu, mpaka nnaino pubhalyanganga yene yalyayo pubhaganishiyanga kuti ishishoywa mbepei ku yanamu. Pabha bhangashimilikanga mmitima jabhonji, pubhakwibhonanga bhanalebhanga.
Amma ba kowa ne ya san wannan ba. Har yanzu, waɗansu mutane sun saba da tunani cewa gumaka ainihi ne, saboda haka sa’ad da suka ci irin abincin nan, sukan ɗauka cewa kamar an miƙa wa ga gunki ne, kuma da yake lamirinsu ba ƙarfi, yakan ƙazantu.
8 Ikabheje shalya shikakutubhika tome na a Nnungu. Tukalye shakwa shitutubhila, na tulyaga shakwa shitujenjeshewa.
Gaskiya ne cewa ba ma samun yardar Allah ta wurin abin da muke ci. Ba ma rasa wani abu idan ba mu ci ba, kuma ba ma ƙaru da wani abu in muka ci.
9 Ikabheje mwiteiganje, aki jenunji jinaatendanje bhangashimilikanga nngulupai bhatendanje yambi.
Sai dai ku yi hankali, kada yin amfani da’yancinku yă zama abin sa tuntuɓe ga marasa ƙarfi.
10 Pabha, mundu akanabhe shimilika nngulupai, ammonaga mmwe nkwete lumanyio nnilya yene yalyayo nniekalu lya yanamu, bhuli, akatagwa ntima gwa lya indu ishoshiywe mbepei ku yanamu?
Gama in wani wanda lamirinsa ba shi da ƙarfi ya gan ka, kai da kake da wannan sani, kana ci a haikalin gumaka, ashe, ba zai sami ƙarfin halin cin abin da aka miƙa wa gumaka ba?
11 Kwa nneyo, nnongo nnjenu jwangashimilika nngulupaijo jubhanng'wilile a Kilishitu, shaaobhe kwa ligongo lya lumanyio lwenu.
Saboda haka ta wurin sanin nan naka sai ka sa wannan ɗan’uwa marar ƙarfi wanda Kiristi ya mutu dominsa yă hallaka.
12 Mwaalebhelangaga ashaalongo ajenunji nikwaulayanga mmitima jabhonji, penepo nnakwaalebhelanga a Kilishitu.
Sa’ad da ka rushe lamiri mai bi marar ƙarfi, ka yi wa Kiristi zunubi ke nan.
13 Kwa nneyo, ibhaga shalya shinabha shiumilo sha kuntenda nnongo nnjangu atende shambi, bhai ngalya nnyama kabhili, nkupinga ngunannebhiye nnongo nnjangu. (aiōn g165)
Saboda haka, in abin da nake ci zai sa ɗan’uwana yă yi zunubi, ba zan ƙara cin nama ba, don kada in sa shi yă yi tuntuɓe. (aiōn g165)

< 1 Bhakolinto 8 >