< Ihaia 55 >

1 E! e nga tangata katoa e matewai ana, haere mai ki nga wai! me te tangata kahore ana moni; haere mai, hokona, kainga! Haere mai, hokona he waina, he waiu; kaua he moni, kaua he utu.
“Ku zo, dukanku masu jin ƙishi, ku zo wurin ruwaye; ku kuma da ba ku da kuɗi, ku zo, ku saya ku kuma ci! Ku zo, ku saya ruwan inabi da madara ba tare da kuɗi ba ba za ku kuma biya kome ba.
2 He aha ra i hokona ai e koutou te moni mo nga mea ehara i te taro, to koutou uaua mo nga mea e kore ai koutou e makona? ata whakarongo mai ki ahau, a kainga te mea pai; kia ora hoki o koutou wairua i nga mea momona.
Don me za ku kashe kuɗi a kan abin da ba abinci ba, ku kuma yi wahala a kan abin da ba za ku ƙoshi ba? Ku saurara, ku saurare ni, ku kuma ci abin da yake da kyau, ranku kuma zai ji daɗin abinci mafi kyau.
3 Tahuri mai o koutou taringa, haere mai ki ahau; whakarongo mai, a ka ora o koutou wairua, a maku e whakarite ki a koutou he kawenata mau tonu, ara nga atawhainga pono i a Rawiri.
Ku kasa kunne ku kuma zo gare ni; ku saurare ni, don ranku ya rayu. Zan yi madawwamin alkawari da ku, zan nuna muku ƙaunata marar ƙarewa da na yi wa Dawuda alkawari.
4 Nana, kua waiho ia e ahau hei kaiwhakaatu ki nga iwi, hei rangatira, hei kaiwhakahau mo nga tauiwi.
Duba, na mai da shi shaida ga mutane, shugaba da kuma jagorar mutane.
5 Nana, ka karanga koe i te iwi kihai i mohiotia e koe; ka rere mai ano ki a koe nga iwi kahore i mohio ki a koe; mo Ihowa hoki, mo tou Atua, mo te Mea Tapu o Iharaira; nana hoki koe i whakanui.
Tabbatacce za ku kira al’umman da ba ku sani ba, kuma al’umman da ba ku sani ba za su sheƙo a guje zuwa wurinku, saboda Ubangiji Allahnku, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, gama ya darjanta ku.”
6 Rapua a Ihowa, kei kitea ana ia: karangatia atu, kei tata ana mai ia.
Ku nemi Ubangiji tun yana samuwa; ku yi kira gare shi tun yana kusa.
7 Kia whakarere te tangata kino i tona ara, te tangata mahi he i ona whakaaro; kia hoki ki a Ihowa, a ka aroha ia ki a ia; ki to tatou Atua hoki, he nui rawa hoki tana mahi tohu.
Bari mugu ya bar irin halinsa mugu kuma ya sāke irin tunaninsa. Bari yă juyo ga Ubangiji, zai kuwa ji tausayinsa, ya juyo ga Allahnmu kuma, gama shi mai gafartawa ne a sauƙaƙe.
8 Ehara hoki oku whakaaro i o koutou whakaaro, o koutou hurarahi i oku huarahi, e ai ta Ihowa.
“Gama tunanina ba tunaninku ba ne, yadda kuke yin abubuwa ba yadda nake yin abubuwa ba ne,” in ji Ubangiji.
9 Ta te mea e ikeike ake ana te rangi i te whenua, waihoki ko oku huarahi e ikeike ake ana i o koutou huarahi, ko oku whakaaro i o koutou whakaaro.
“Kamar yadda sammai suke can nesa da ƙasa, haka yadda nake yin abubuwa suke dabam da yadda kuke yin abubuwa tunanina kuma dabam da naku.
10 Ka rite hoki ki te ua raua ko te hukarere e rere iho ana i te rangi, a e kore e hoki ki reira; engari e whakamakuku ana i te whenua, e mea ana kia whai hua, kia pihi ake, kia homai ano he purapura ma te kaiwhakato, he taro ma te tangata e kai an a:
Kamar yadda ruwan sama da dusar ƙanƙara suke saukowa daga sama, ba sa komowa ba tare da sun jiƙe duniya sun kuma sa su yi’ya’ya su kuma yi toho, don su ba da iri ga mai shuki da kuma abinci ga mai ci,
11 Ka pena ano taku kupu e puta ana i toku mangai: e kore e hoki kau, mai ki ahau; engari ka meatia taku i pai ai, ka taea hoki taku i unga atu ai.
haka maganata da take fitowa daga bakina. Ba za tă koma gare ni wofi ba, amma za tă cika abin da nake so ta kuma cika abin da na aike ta tă yi.
12 Ta te mea ka haere atu koutou me te hari ano, ka arahina i runga i te rangimarie; ka pakaru mai te waiata a nga maunga, a nga pukepuke, i to koutou aroaro, a ka papaki ringa nga rakau katoa o te whenua.
Za ku fita da farin ciki a kuma bi da ku da salama; duwatsu da tuddai za su ɓarke da waƙa a gabanku, dukan itatuwan jeji kuma za su tafa hannuwansu.
13 He tataramoa i mua, ka puta ake he kauri; he tumatakuru i mua, ka puta ake he ramarama: a ka waiho hei ingoa ki a Ihowa, hei tohu mo a mua tonu atu, e kore e motuhia.
A maimakon sarƙaƙƙiya, itacen fir ne zai tsiro, a maimakon ƙayayyuwa kuma, itacen ci-zaƙi ne zai tsiro. Wannan zai zama matuni na abin da Ni Ubangiji na yi, madawwamiyar alama ce, wadda ba za a datse ba.”

< Ihaia 55 >