< Zakaria 7 >

1 Aa ie tan-taom-paha-efa’ i Dariavese mpanjakay, le niheo amy Zekarià ty tsara’ Iehovà amy andro fahefa’ ty volam-pahasivey, toe Safary;
A shekara ta huɗu ta Sarki Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa Zakariya a rana ta huɗu ta watan tara, wato, watan Kisleb.
2 Ie nampañitrifeñe añ’ anjomba’ Iehovà ao t’i Sarezere naho i Regemeleke rekets’ o mpiama’eo,
Mutanen Betel sun aika Sharezer da Regem-Melek, tare da mutanensu su nemi tagomashin Ubangiji
3 ninday saontsy amo mpisoroñe añ’ anjomba’ Iehovà’ i maroio, naho amo mpitokio, ami’ty hoe: Handala hao iraho amy volam-paha-limey, naho hilie-batañe manahake i nanoeko amy taoñe maro rezaiy?
ta wurin tambayar firistocin da kuma annabawan gidan Ubangiji Maɗaukaki, “Ko ya kamata in yi makoki da azumi a wata na biyar, yadda na yi a shekaru masu yawa?”
4 Aa le niheo amako ty tsara’ Iehovà nanao ty hoe:
Sai maganar Ubangiji Maɗaukaki ta zo mini ta ce,
5 Saontsio ze hene’ ondati’ i taney naho o mpisoroñeo, ty hoe: Ie nililitse naho nandala amy volam-paha-limey naho amy volam-paha-fitoy, i fitompolo taoñe rezay, Izaho hao ty nililira’ areo; Toe amako hao?
“Ka tambayi dukan mutanen ƙasar da firistoci cewa, ‘Sa’ad da kuka yi makoki da azumi a wata na biyar da na bakwai dukan shekaru saba’in nan, a ainihi saboda ni kuka yi azumi?
6 Ie mikama, naho minoñe, tsy ho anahareo hao ty fikama’ areo naho ho anahareo ty finoma’ areo?
Kuma sa’ad da kuke ci kuke sha, ba kanku kuke yi wa shagali ba?
7 Tsy izay hao o tsara tsinei’ Iehovà añamo mpitoky taoloo, ie nimoneñañe t’Ierosalaime naho niraorao, ie naho o rova’ nañohok’ azeo, vaho nitobohañe ka i Atimoy naho i Vavataney?
Ashe, ba kalmomin da Ubangiji ya faɗi ke nan ta bakin annabawan farko ba sa’ad da Urushalima da garuruwan da suke kewaye da ita suke hutawa, suke cikin wadata, akwai kuma mutane a Negeb da yammancin gindin tuddai?’”
8 Niheo amy Zekarià ty tsara’ Iehovà, nanao ty hoe:
Sai maganar Ubangiji ta sāke zuwa wa Zakariya cewa,
9 Hoe ty nitsarà’ Iehovà’ i Màroy: Manoa zaka-to naho songa mifampitretreza naho mifanao miroahalahy;
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ku yi shari’ar gaskiya; ku nuna jinƙai da tausayi ga juna.
10 ko mamorekeke vantotse, ndra bode-rae, ndra renetane, ndra o rarakeo: ko mifampikinia an-troke.
Kada ku danne gwauruwa ko maraya, baƙo ko talaka. A cikin zuciyarku kada ku yi mugun tunani game da juna.’
11 F’ie nifoneñe tsy hañaoñe, naho nampitolike soroke mandietse, vaho nanjenjen-dravembia tsy hitsa­noñe;
“Amma suka ƙi su saurara; da taurinkai suka juya bayansu suka kuma toshe kunnuwansu.
12 mbore, nanoe’ iereo vato mizitse ty tro’ iareo tsy mone hahajanjiñe i Hake, naho o tsara nampisangitrife’ Iehovà am-pità’ o mpitoky taoloo añamy Arofo’ey; aa le nifetsake eo ty haviñe­rañe jabajaba’ Iehovà’ i Màroy.
Suka taurare zukatansu kamar dutse, suka ƙi jin abin da doka ko kuma maganar Ubangiji Maɗaukaki take faɗi wadda ya aika ta wurin Ruhunsa ta wurin annabawan farko. Saboda haka Ubangiji Maɗaukaki ya ji fushi ƙwarai.
13 Ie amy zao, kanao nikanjy re naho tsy nañaoñe iereo, le hikanjy ka iereo vaho tsy ho haoñeko, hoe t’Iehovà’ i Màroy;
“‘Sa’ad da na yi kira, ba su saurara ba; saboda haka sa’ad da suka kira, ba zan saurara ba,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
14 le nampibara­tsiahako an-tangololahy iereo mb’amo kilakila ondaty tsy apota’ iareoo. Le nihòake i taney nenga’ iereo, naho leo raike tsy nihelohelo ama’e; ie nampangoakoàhe’ iereo i tane fanjàkay.
‘Na warwatsar da su da guguwa a cikin dukan ƙasashe, inda suka zama baƙi. Aka bar ƙasar ta zama kango bayansu, da har ba mai shiga ko fita. Haka suka sa ƙasan nan mai daɗi ta zama kango.’”

< Zakaria 7 >