< Titosy 1 >

1 I Paoly, fetrek’ oron’ Añahare naho Firàhe’ Iesoà Norizañey, ho ami’ty fatokisa’ o jinobon’ Añahareo naho ty faharendrehañe ty hatò amy fañorihañe Hake,
Bulus, bawan Allah da kuma manzon Yesu Kiristi saboda bangaskiyar zaɓaɓɓu na Allah da kuma sanin gaskiya wadda take kaiwa ga rayuwa ta tsoron Allah
2 misalala i haveloñe nainai’e nampitaman’ Añahare tsy mandañitsey, taolo’ ty fifotora’ o saao, (aiōnios g166)
duk wannan kuwa saboda begen nan ne ga rai madawwami da Allah ya yi alkawari tun fil azal, shi wanda ƙarya ba ta a gare shi, (aiōnios g166)
3 ie naboake an-tsà mañeva i tsara’ey añamy fitaroñañe nafantok’ amako ami’ty lilin’ Añahare Mpandrombak’ antikañey.
da lokacin da Allah ya zaɓa ya cika sai ya bayyana maganarsa a sarari ta wurin wa’azin da aka danƙa mini amana ta wurin umarnin Allah Mai Cetonmu,
4 Ho a i Titosy, toe anake amy fatokisañe itraofañey: hasoa, naho fañanintsiñe boak’ aman’ Añahare Rae naho Iesoà Norizañe Mpandrombak’ antikañey.
Zuwa ga Titus, ɗana na gaske a tarayyarmu cikin bangaskiya. Alheri da salama daga Allah Uba da kuma Kiristi Yesu Mai Cetonmu, su kasance tare da kai.
5 Ty talim-pañengako azo homb’e Kreta añe, le ty hañity o raha tsy nihènekeo, naho ty hampijadoñe roandriañe amo hene rovao, amy nafantoko ama’oy,
Dalilin da ya sa na bar ka a Kirit shi ne don ka daidaita abubuwan da suka rage da ba a kammala ba, ka kuma naɗa dattawa a kowane gari, yadda na umarce ka.
6 ie tsy aman-kila, migahiñe amy tañanjomba’ey, naho aman’ anake mpiato, tsy mitangingìñe, tsy mañarinjeñe.
Dole dattijo yă kasance marar aibi, mijin mace guda, mutumin da’ya’yansa masu bi ne, waɗanda kuma ba a san su da lalata ko rashin biyayya ba.
7 Toe tsy mahay tsy malio tahiñe ty mpifehe amy te mpamandron’ Añahare, tsy mpitea-teña, tsy mora viñetse, tsy loho mpinon-divay, tsy mpandafa, tsy mikiram-bokàñe,
Da yake an danƙa wa mai kula da ikkilisiya riƙon amana saboda Allah, dole yă zama marar aibi ba mai girman kai ba, ba mai saurin fushi ba, ba mai buguwa ba, ba mai rikici ba, ba kuma mai son ƙazamar riba ba.
8 f’ie mpanao antalatalasaba, mpitea ty soa, mahalie-batañe, malili-po, miavake naho migahiñe;
A maimakon haka dole yă zama mai karɓan baƙi, mai son abu nagari, mai kamunkai, mai adalci, mai tsarki da kuma natsattse.
9 mpifahatse ami’ty fañòhañe to milahatse amy tsara atokisañey, haha­fitaroña’e ty entan-tsoa-fehe naho hañitia’e o mpandietseo.
Dole yă riƙe tabbataccen saƙon nan kam-kam yadda aka koyar, don yă iya ƙarfafa waɗansu da sahihiyar koyarwa yă kuma ƙaryata waɗanda suke gāba da shi.
10 Maro ty te hiola, mpivolambolañe naho mpamañahy, somandrake o mpiamo savatseo.
Gama akwai’yan tawaye da yawa, masu surutun banza da masu ruɗi, musamman ƙungiyar masu kaciya.
11 Ie tsy mahay tsy hampitsiñeñe, fa mandrotsake hasavereñañe heneke, mañoke raha tsy mañeva, hahazoañe tambe vìlañe.
Dole a hana su yin magana, domin suna kawo rushewar iyalai ta wurin koyar da abubuwan da bai kamata su koyar ba don neman ƙazamar riba.
12 Fa hoe ty mpitoky am’ iereo ao: Mpandañitse avao o nte-Kretao, biby raty, vòtro màhake.
Wani daga cikin annabawansu ma ya ce, “Kiretawa a kullum maƙaryata ne, mugayen dabbobi, ragwaye haɗamammu.”
13 To i tali­lieñey. Aa le itrevoho, hampatoe’ ty fatokisa’ iareo,
Wannan shaida gaskiya ce. Saboda haka, sai ka tsawata musu sosai, don su zama sahihai a wajen bangaskiya,
14 tsy hiantofa’e o lantom-bolañe Tehodao naho ty fandi­lia’ ondaty mpiamboho ami’ty hatòo.
ba za su kuma mai da hankalinsu ga tatsuniyoyin Yahudawa ko ga umarnan waɗanda suke ƙin gaskiya ba.
15 Toe hene hiringiry amo hiringiriñeo, fe tsy eo ty malio amo malotoo naho amo tsi-miatoo, ie sambe maleotse an-troke naho am-pitsa­koreañe.
Ga tsarkaka kuwa, kome mai tsarki ne, amma ga waɗanda suke marasa tsarki da kuma marasa ba da gaskiya, ba abin da yake da tsarki. Gaskiya dai, hankulansu da lamirinsu duk marasa tsarki ne.
16 Ie mieva mahafohiñe an’ Andrianañahare te mone tetize’ o sata’eo, mpitangingìñe naho mpiola, milesa amy ze atao asa soa.
Sun ɗauka cewa sun san Allah, amma ta wurin ayyukansu suna mūsunsa. Sun zama abin ƙyama, marasa biyayya, ba su ma isa su yi aiki nagari ba.

< Titosy 1 >