< Romana 2 >
1 Aa le tsy amam-piveroha’e ondatio, ndra iaia irehe mizaka, o fizakà’oo ro amara’o vatañe, amy te ihe mizaka ro mpanao o itaroña’o.
Saboda haka, kai da kake ba wa wani laifi, ba ka da wata hujja, gama a duk lokacin da kake ba wa wani laifi, kana hukunta kanka ne, domin kai da kake ba wa wani laifi kai ma kana aikata waɗannan abubuwa.
2 Toe fohin-tika te vantañe ty talim-pizakan’ Añahare o manao i sata rezaio.
Yanzu mun san cewa hukuncin Allah a kan masu aikata waɗannan abubuwa daidai ne.
3 He zao ty atao’o, ry ondatio, ie anoe’o o fanoe’ o zakae’oo, ho votitsihe’o hao i zakan’ Añaharey?
Saboda haka sa’ad da kai mutum kurum, kana ba su laifi, duk da haka kana aikata abubuwan nan, kana tsammani za ka tsere wa hukuncin Allah ne?
4 Ke vasohe’o ty havokaran-kasoa’e, ty fañantoàña’e naho ty fahaliñisa’e, ie amoea’o te mitaoñe azo hisoloho ty fatarihan’ Añahare.
Ko kuma kana rena wadatar alherinsa, haƙurinsa, da kuma jimrewarsa ne ba tare da sanin cewa alherin Allah yana kai ka ga tuba ba ne?
5 Fa ty tro’o manjehatse tsy mete misoloho ro mañaja haviñerañe ho azo amy andron-kaviñerañe naho famentabentarañe ty hatòn-jakan’ Añaharey,
Amma saboda taurinkanka da zuciyarka marar tuba, kana tara wa kanka fushi a ranar fushin Allah, sa’ad da za a bayyana hukuncinsa mai adalci.
6 ie songa ho tambezeñe ty amo sata’eo t’indaty;
Allah, “Zai sāka wa kowane mutum gwargwadon aikin da ya yi.”
7 le tolora’e haveloñe nainai’e o mipay engeñe naho asiñe naho tsy fihomahañe am-pimanean-kasoao; (aiōnios )
Ga waɗanda ta wurin naciya suna yin nagarta suna neman ɗaukaka, girma da rashin mutuwa, su za a ba su rai madawwami. (aiōnios )
8 fe fiforoforoañe naho haviñerañe o mpitribàhatseo, o mañarinje ty to naho mitolon-katsivokarañe naho habosehañe vaho hatorifihañeo.
Amma ga waɗanda suke sonkai waɗanda suke ƙin gaskiya suke kuma bin mugunta, akwai fushi da haushi dominsu.
9 Eka ho valea’e hasiloke naho halovilovy ze fiai’ ondaty mpanao raty, ty Jiosy hey vaho ty Grika;
Akwai wahala da baƙin ciki ga duk mutumin da yake aikata mugunta, da farko Yahudawa, sa’an nan Al’ummai,
10 le engeñe naho asiñe naho fañanintsiñe ze hene mpanao soa; ty Jiosy hey vaho ty Grika.
amma akwai ɗaukaka, girma da salama ga duk mutumin da yake aikata alheri, da farko Yahudawa, sa’an nan Al’ummai.
11 Fa tsy mirihy t’i Andrianañahare.
Gama Allah ba ya nuna bambanci.
12 Toe songa hikorokomake alafe’ i Hake ze mandilatse alafe’ i Hake, vaho sindre ho zakaeñe amy Hake ze manao hakeo ambane’ i Hake,
Duk waɗanda suka yi zunubi a rashi sanin doka, a rashin doka za su hallaka, waɗanda kuma suka yi zunubi ƙarƙashin doka, a ƙarƙashin doka za a hukunta su.
13 Tsy ze mpijanjiñe Hake ro malio-tahiñe aman’ Añahare, fa ty mañambeñe Hake ro mahazo to;
Gama ba masu jin dokar ne suke da adalci a gaban Allah ba, amma waɗanda suke yin biyayya da dokar, su za a ce da su masu adalci.
14 aa ie mahafañorike ty andilia’ i Hake an-dilitse ty ambahiny tsy aman-Kàke, le aman-Kake am-bata’e ty tsy aman-Kàke,
Tabbatacce, sa’ad da Al’ummai, waɗanda ba su da dokar, suka aikata abubuwan da dokar take bukata, abubuwan sun zama doka ke nan gare su, ko da yake ba su da dokar.
15 fa ampalangese’ o sata’eo te misokitse an-tro’e ao ty nafe’ i Hake, itaroñam-betsevetse, ke anisia’ ty fitsakorea’e he añatoa’e
To, da yake sun nuna cewa abubuwan da dokar take bukata suna a rubuce a zukatansu, lamirinsu yana kuma ba da shaida, tunaninsu kuwa yanzu yana zarginsu ko kuma yana kāre su.
16 amy andro ho zakaen’ Añahare añam’ Iesoà Norizañey o mietake am’ ondatioo; izay ty talily soa taroñeko.
Wannan zai faru a ranar da Allah ta wurin Yesu Kiristi zai shari’anta ɓoyayyun abubuwan da mutane suka yi, yadda bisharata ta furta.
17 Aa ihe manoñom-batañe ho Jiosy, mpiato amy Hake naho mirenge aman’ Añahare;
To, kai, da kake kiran kanka mutumin Yahuda; in kana dogara ga doka kana kuma taƙama da dangantakarka da Allah;
18 ihe mahafohiñe o satri’eo naho miantoke ty soa kanao niòke amy Hake,
in ka san nufinsa ka kuma amince da abin da yake mafifici domin an koyar da kai bisa ga doka;
19 naho atao’o te mpiaolo’ ty goa naho hazavàñe amo añ’ ieñeo,
in ka tabbata cewa kai jagora ne ga makafi, haske ga waɗanda suke cikin duhu,
20 mpanoro ty tsi-mahilala, mpañoke ty bahimo, ama’o ty vente’ ty hihitse naho ty hatò amy Hake ao—
mai koyar da masu wauta, malamin jarirai, domin a cikin dokar ce akwai sani da gaskiya
21 ihe arè, mpañoke ty ila’e, maño-batam-b’iheo? Ihe manoro ty hoe: Ko mikametse, he mikizo?
to, kai mai koya wa waɗansu, ba kanka kake koya wa ba? Kai da kake wa’azi kada a yi sata, kana sata?
22 Ihe manao ty hoe: Ko mañarapilo; mitsindroke amontoñe ao hao? Ihe malain-tsikily, va’e mpampikametse añ’ anjomba miavake ao?
Kai da kake cewa wa mutane kada su yi zina, kana yin zina? Kai da kake ƙyamar gumaka, kana wa haikali fashi?
23 Ihe mpisenge Hake, hera mañamavo an’Andrianañahare ami’ty fandilara’o Hake?
Kai da kake taƙama da doka, kana nuna rashin bangirma ga Allah ta wurin karya dokar?
24 Toe pinatetse te: Inahareo ro iteratera’ o kilakila ondatio ty tahinan’ Añahare.
Kamar yadda yake a rubuce, “Ana saɓon sunan Allah a cikin Al’ummai saboda ku.”
25 Toe mahasoa ty savatse, naho oriheñe ty Hake fe naho mpiola amy Hake le mivalike ho tsy fisavarañe i fisavara’oy.
Kaciya tana da amfani in kana kiyaye dokar, amma in kana karya dokar, ka zama kamar ba a yi maka kaciya ba.
26 Aa naho àmbe’ ty tsi-sinavatse o fañè amy Hake aoo, tsy ho volilieñe te afa-boy hao i tsy misavatsey?
In marasa kaciya suna kiyaye dokar, ashe, ba za a ɗauke su kamar an yi musu kaciya ba?
27 Toe hizakà’ ty tsi-afa-boiñe mahambeñe Hake. Ama’o i pinatetsey naho i savatsey f’ie mpiola amy Hake.
Wanda ba shi da kaciya ta jiki duk da haka yana biyayya da dokar zai iya hukunta ka, kai da kake karya dokar, ko da yake kana da rubutaccen tsarin dokar an kuma yi maka kaciya.
28 Fe tsy maha-Jiosy t’ie alafe’e avao, mbore tsy atao savatse i anoeñe an-tsandriñey.
Mutum ba mutumin Yahuda ba ne in shi mutumin Yahuda ne kawai a jiki, haka kuma kaciya ba a waje ko a jiki kawai ba.
29 Toe Jiosy t’ie an-troke ao, naho añ’arofo ao ty savatse to, fa tsy an-tsokitse; aa le tsy boak’ am’ondatio ty enge’e fa aman’ Añahare.
A’a, mutum mutumin Yahuda ne in shi mutumin Yahuda ne a zuci; kuma kaciya ita ce kaciya ta zuci, ta wurin Ruhu, ba ta wurin rubutaccen doka ba. Irin wannan mutum yana samun yabo daga Allah ne, ba ɗan adam ba.