< Romana 15 >

1 Aa le mivave o kombimbao tika maozatseo, fe tsy t’ie hampiehake vatañe;
Mu da muke da ƙarfi ya kamata mu yi haƙuri da kāsawar marasa ƙarfi ba kawai mu gamshi kanmu ba.
2 songa hampifale ondaty ami’ty hasoa tika, hampiraorao aze.
Ya kamata kowannenmu yă faranta wa maƙwabcinsa rai don kyautata zamansa domin kuma yă gina shi.
3 Tsy nanao ty hampinembanembam-bata’e i Norizañey; fa hoe ty pinatetse: Nidoñ’amako ty ìnje’ o nañinje azoo.
Gama ko Kiristi ma bai gamshi kansa ba, amma kamar yadda yake a rubuce cewa, “Zage-zagen da waɗansu suka yi maka, duk sun fāɗo a kaina.”
4 Hene nisokireñe hañòhañe antikañe ze pinatetse haehae, soa te hanan-ko tamaeñe amy fahaliñisañey naho amy fañosiha’ i Sokitse Masiñeiy.
Gama duk abin da aka rubuta a dā an rubuta ne domin yă koya mana, don ta wurin jimrewa da kuma ƙarfafawar Nassosi mu kasance da bege.
5 I Andrianañaharem-pahaliñisañe naho fañohòañey abey ro hifampipiteha’ areo troke no’ Iesoà Norizañey,
Bari Allah mai ba da haƙuri da kuma ƙarfafawa yă ba ku ruhun haɗinkai da juna yayinda kuke bin Kiristi Yesu,
6 soa t’ie hirai-troke naho songa hirihoñe am-piarañanañañe raike handrenge an’Andrianañahare Rae’ i Talèntika Iesoà Norizañey.
don da zuciya ɗaya da kuma baki ɗaya kuke ɗaukaka Allah da kuma Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi.
7 Aa le mifampihovà, hambañe ami’ty nampiziliha’ i Norizañey antika, ho ami’ty engen’ Añahare.
Ta haka sai ku karɓi juna kamar yadda Kiristi ya karɓe ku, don a yabi Allah.
8 Le itaroñako te mpitoroñe i fisavarañey i Norizañey, ho ami’ty hatòn’ Añahare, hamenteañe o nampitamà’e aman-droaeo,
Ina dai gaya muku cewa Kiristi ya zama bawan Yahudawa a madadin gaskiyar Allah, don yă tabbatar da alkawaran da aka yi wa kakannin kakanninmu
9 naho fiferenaiñañe ty handrengea’ o kilakila’ ndatio an’ Andrianañahare, fa hoe ty pinatetse: Ie rengèko amo kilakila’ndatio, vaho ho saboeko ty tahina’o;
domin Al’ummai su ɗaukaka Allah saboda jinƙansa, kamar yadda yake a rubuce, “Saboda haka zan yabe ka a cikin Al’ummai; zan rera waƙoƙi ga sunanka.”
10 le tinovo’e ty hoe: Mitroafa rebeke am’ ondati’eo ry kilakila’ ondatio.
Ya kuma ce, “Ku yi farin ciki, ya Al’ummai, tare da mutanensa.”
11 ty tovo’e ka: Mandrengea i Talè ry kilakila ondatio, misaboa aze ry hene ondatio.
Da kuma, “Ku yabi Ubangiji, dukanku Al’ummai, ku kuma rera masa yabo, dukanku mutanen duniya.”
12 le tinovo’ Isaia ty hoe: Hitotsake ty vaha’ i Jese le hitroatse re hifehe o fifeheañeo, ie ty fitamà’ o kilakila’ndatio.
Kuma Ishaya ya ce, “Tushen Yesse zai tsiro, wanda zai taso yă yi mulkin al’ummai; al’ummai za su sa bege a gare shi.”
13 I Andrianañaharem-pitamàñey abey ro handifotse anahareo an-drebeke naho an-kanintsiñe am-patokisañe, hampipea’e fitamàñe añamy haozara’ i Arofo Masiñey.
Bari Allah na bege yă cika ku da matuƙar farin ciki da salama yayinda kuke dogara gare shi, domin ku yalwata cikin bege ta wurin ikon Ruhu Mai Tsarki.
14 O ry longo, iantofako ty ama’ areo, te pèa hasoa naho lifo-kilala, hifanoroa’ areo.
Ni kaina na tabbata,’yan’uwana, cewa ku kanku kuna cike da kirki, cikakku cikin sani da kuma ƙwararru don yin wa juna gargaɗi.
15 Teo ty nahasibehako an-tsokitse, haniahiako anahareo indrai­ke, i falalàñe natolon’ Añahare ahikoy,
Na rubuta muku gabagadi a kan waɗansu batuttuwa, don in sāke tuna muku su, saboda alherin da Allah ya ba ni
16 ho mpitoro’ Iesoà Norizañey amo kilakila’ ndatio; mitoloñe ho mpisoro’ i talily soan’ Añaharey, soa te ho no’e ty añengaeko o kilakila’ ndaty navahe’ i Arofo Masiñeio.
in zama mai hidimar Kiristi Yesu ga Al’ummai da aikin firist na yin shelar bisharar Allah, don Al’ummai su zama hadaya mai karɓuwa ga Allah, tsattsarka ta wurin Ruhu Mai Tsarki.
17 Toe nanjo ty hirengeako am’ Iesoà Norizañey amo raha mioza aman’ Añahareo,
Saboda haka ina taƙama cikin Kiristi Yesu a cikin hidimata ga Allah.
18 fe tsy vaniko volañeñe ndra inoñ’ inoñe tsy nanoe’ i Norizañey añamakoo, le ty hampivohotse o kilakila ‘ndatio an-tsaontsy naho am-pitoloñañe,
Ba zan yi karambani in faɗi kome ba sai dai abin da Kiristi ya aikata ta wurina a jagorantar da Al’ummai su yi biyayya ga Allah ta wurin abin da na faɗa da kuma aikata
19 ami’ty haozara’ o viloñe naho raha tsitantaneo, ami’ty hafatrara’ i Arofo Masiñey. Aa le boak’ Ierosaleme pak’ amparipari’ Ilirikiona añe ty nitaroñeko ami’ty hafonira’e ty talili-soa’ i Norizañey.
ta wurin ikon alamu da ayyukan banmamaki, da kuma ikon Ruhun Allah. Ta haka daga Urushalima har yă zuwa kewayen Illirikum, na yi wa’azin bisharar Kiristi.
20 Izay ty nimaneako fitaroñe i talili-soay an-tane mboe tsy nahajanjiñe ty tahina’ i Norizañey, tsy handranjiako ami’ty mananta’ ondaty.
Labudda, burina shi ne in yi wa’azin bishara inda ba a san Kiristi ba, don kada yă zama ina gini ne a kan tushen da wani ya kafa.
21 Fa hoe ty pinatetse: O tsy nitaliliañeo ro hahaoniñe; vaho o tsy nahajanjiñeo, ro haharendreke.
Sai dai kamar yadda yake a rubuce, “Waɗanda ba a faɗa musu labarinsa ba za su gani, waɗanda kuma ba su ji ba za su fahimta.”
22 Beteke izay ty nanebañe ahy tsy hombàko mb’ama’ areo mb’eo.
Wannan ne ya sa sau da yawa aka hana ni zuwa wurinku.
23 Aa ie henane zao, amy te tsy aman-toetse hitoroñako an-tane atoa ka, le ami’ty nisalalaeko taoñe maro ty hitilike anahareo,
Amma yanzu da babu sauran wurin da ya rage mini in yi aiki a waɗannan yankuna, da yake kuma shekaru masu yawa ina da marmari in gan ku,
24 le amy liako mb’e Spania añe, ty itamako hahaisake anahareo t’ie miary mb’eo, hampionjona’ areo, itika fa nifañòhahoha heike.
ina shirin yin haka in na tafi Sifen. Ina fata in ziyarce ku yayinda nake wucewa don ku raka ni can, bayan na ji daɗin zama tare da ku na ɗan lokaci.
25 F’ie homb’e Ierosaleme añe hey hitoroñe o noro’eo.
Yanzu kam, ina hanyata zuwa Urushalima don in kai gudummawa ga tsarkaka a can.
26 Amy te nahaehake o nte Makedoniao naho o nte Akaiao ty hanolotse amo noro’e misotry e Ierosalemeo.
Gama Makidoniya da Akayya sun ji daɗin yin gudummawa domin matalautan da suke cikin tsarkakan da suke a Urushalima.
27 Eka, toe nampinembanembañe iareo, fa mpisongo ama’e. Aa ie nandrambe raha añ’arofo am’iareo o kilakila’ ndatio, le avaha’ iareo amo raha’ ty tane’ toio ka;
Sun kuwa ji daɗin yin haka, gama ya zama kamar bashi ne a gare su. Da yake Al’ummai sun sami rabo cikin albarkun ruhaniyar Yahudawa, ya zama musu kamar bashi su ma su taimaki Yahudawa da albarkunsu na kayan duniya.
28 ie nañeneke izay naho fa vinoli-tomboko ho am’ iareo i mahakamay, le hiary mb’ama’ areo naho mb’e Spaina añe.
Saboda haka in na kammala wannan aiki na kuma tabbata cewa sun karɓi wannan amfani, zan tafi Sifen in kuma ziyarce ku a hanyata.
29 Fantako t’ie pok’ ama’ areo ao, le hitotsake eo ami’ty hapeam-pitahia’ i Norizañey.
Na san cewa sa’ad da na zo wurinku, zan zo ne cikin yalwar albarkar Kiristi.
30 Aa le mihalaly ama’ areo iraho ry longo, ty amy Talèntika Iesoà Norizañey naho ami’ty fikokoa’ i Arofoy, ty hifanehafantika halaly aman’ Añahare ho ahy,
Ina roƙonku’yan’uwa, saboda Ubangijinmu Yesu Kiristi da kuma saboda ƙaunar Ruhu, ku haɗa kai tare da ni cikin famata ta wurin yin addu’a ga Allah saboda ni.
31 t’ie ho rombaheñe amo manjehatse e Iehodào, naho ho no’ o noro’e e Ierosalemeo ty fitoroñako ho a iareo,
Ku yi addu’a don in kuɓuta daga hannun marasa bi a Yahudiya don kuma gudummawar da nake kaiwa Urushalima ta zama abar karɓa ga tsarkaka a can,
32 hahafionjonako mb’ama’ areo mb’eo an-kaehake ami’ty satrin’ arofon’ Añahare, vaho hanjò hanintsin-troke ama’ areo.
don da yardar Allah, in iso wurinku da farin ciki in kuma wartsake tare da ku.
33 I Andrianañaharem-pierañerañañey abey ho ama’ areo iaby. Amena.
Allah na salama yă kasance tare da ku duka. Amin.

< Romana 15 >