< Romana 11 >

1 Le hoe ty asako, Ke nifarien’ Añahare ondati’eo? Sondo’e izay! Izaho ka nte-Israele! tarira’ i Abraàme, fifokoa’ i Benjamina.
Sai na ce, Allah ya ki mutanensa ne? Ba zai taba yiwuwa ba. Domin ni ma ba-Isra'ile ne, na zuriyar Ibrahim, a kabilar Bilyaminu.
2 Tsy napon’ Añahare ondaty niarofoana’e haehaeo. He tsy fohi’ areo ty nanoe’ i Sokitse Masiñey ty amy Elia, ie nitoreo aman’ Andrianañahare ty am’Israele?
Allah bai ki mutanen sa da ya ke da rigyasaninsu ba. Ko kun san abin da nassi ya ce game da Iliya, yadda ya kai karar Isra'ila a gaban Allah?
3 O Talè, zinama’ iereo o mpitoki’oo, kinimokimo’ iereo o kitreli’oo; le honka’e raho vaho te hañe-doza amako iereo?
Ya ce, ''Ubangiji, sun kashe annabawanka, sun rushe alfarwanka kuma, Ni kadai ne na rage, ga shi suna neman su kashe ni.''
4 Aa le ino ty natoin’ Añahare aze: Fa nitanako ho ahy ty lahilaly fito-arivo tsy nanongaleke amy Baale.
Amma wacce amsa ce Allah ya ba shi? Ya ce, ''Ina da mutane dubu bakwai da na kebe don kaina, da ba su taba rusuna wa Ba'al ba.''
5 Manahake izay, ao ty sehanga’e henaneo, jinoboñe ami’ty fatariha’e.
Ban da haka ma, ban da haka ma a wannan lokacin akwai sauran zabe na alheri.
6 Aa kanao am-patarihañe, le tsy am-pimanemanean-dily; naho tsy izay tsy ho natao fatarihañe i fatarihañey.
Amma tun da ta wurin alheri ne, ba ga ayyuka ba. In ba haka ba, alheri ba zai zama alheri ba kenan.
7 Aa le akore? Mboe tsy rinambe’ Israele i paia’ey, o jinoboñeo ro nandrambe, fe nampigañeñe ty ila’e,
Sai kuma me? Abin da Isra'ila ke nema, ba su samu ba, amma zababbun sun same shi, saura kuma sun taurare.
8 ty amy pinatetsey: Tinolon’ Añahare arofo midebedebe iereo fihaino tsy mahaisake naho ravembia tsy mahajanjiñe pake henaneo.
Kamar yadda yake a rubuce, ''Allah ya ba su ruhun rashin fahimta, ga idanu amma ba za su gani ba, ga kunnuwa amma ba za su ji ba, har zuwa wannan rana.''
9 Hoe t’i Davide: Ee te ho fàndrike ty fandambaña’ iareoo, naho koboñe; naho vato mampitsikapy vaho fandilovañe am’ iareo.
Dauda kuma ya ce, ''bari teburinsu ya zama taru, da tarko, ya zama dutsen tuntube da abin ramako a gare su.
10 Ehe te haieñe o fihaino’ iareoo, tsy hahaisake; le hivokoke nainai’e o lambosi’ iareoo.
Bari idanunsu ya duhunta domin kada su gani; bayansu kuma a duke kullum.''
11 Aa le hoe iraho: Hera nitsikapy naho nikorovoke iereo? Sondo’e izay! te mone ninday fandrombahañe ho amo kilakila ondatio ty fikorovoha’ iareo, hampikirañe iareo.
Na ce, ''sun yi tuntube domin su fadi ne?'' Kada abu kamar haka ya faru. A maimakon haka, juyawa baya da suka yi ya sa, ceto ya zo ga Al'ummai, domin ya sa su kishi.
12 Aa naho vara ho ami’ty voatse toy ty fandilara’ iareo, naho hanàñañe ho a o kilakila ondatio ty filesa’ iareo, sandrake t’ie fonireñe?
Idan yanzu juyawa baya da sun yi ya zama arziki ga duniya, rashin su kuma arziki ga Al'ummai, yaya kwatancin girmansa zai kasance in sun zo ga kammala?
13 (Inahareo kilakila’ ondatio ‘nio ro ivolañako). Aa kanao Firàhe’ o kilakila ondatio iraho, le ho sengèko i fitoroñakoy,
Yanzu ina magana da ku ku da ke Al'ummai. Tunda yake ni ne manzo ga Al'ummai, ina kuma fahariya cikin hidimata.
14 ke ao ty hampamarahieko amo toe nofokoo, hañahàñe ty ila’e.
Yana yiwuwa in sa ''yan'uwa na kishi, domin mu ceci wadansu su.
15 Fa kanao minday fifampilongoañe ami’ty voatse toy ty fifariañe iareo, le ho inoñe naho tsy haveloñe boak’ an-kavilasy t’ie rambeseñe?
Idan kinsu ya kawo sulhuntawa ga duniya, Karbarsu kuma zata zama yaya? Zata zama rai ne daga mutuwa.
16 Naho miavake i loha-voay, le miavake ka ty vonga’e. Kanao miavake ty vahatse, le o singa’eo ka.
'ya'yan farko sunan haka ma kakkabensu yake, Idan saiwar itace na nan, haka ma rassan za su zama.
17 Aa naho pinekapenkañe ty singa ila’e, le ihe, singan-oliva tsotra ty navitrañe amy iereo vaho natraoke ami’ty vahatse naho ty mena’ i hatae olivay,
Amma idan an karye wasu daga cikin rassan, idan ku rassan zaitun na ainihi ne, da aka samu daga cinkinsu, kuma idan kuna da gado tare da su, acikin saiwar itacen zaitun din.
18 le ko rengevohe’o o singa’eo, fa naho mirenge, Inao, tsy ihe ty mameloñe o vaha’eo, fa o vahatseo ro mameloñe azo.
Kada ku yi fahariya a kan rassan. Amma idan kuka yi fahariya to ba ku bane masu karfafa saiwar amma saiwar ce ke karfafa ku.
19 Hera hanao ty hoe irehe: Va’e nipenkàñañe o singao hamitrañañe ahy ao.
Kana iya cewa, ''An karye rassan domin a same ni a ciki.''
20 Eka; toe pinèkañe iereo ty amy tsy fatokisa’ iareo, fa ty fatokisa’o ro ijohaña’o. Aa le ko miriñake fa mañeveña;
Wannan gaskiya ne! Saboda rashin bangaskiyarsu ne ya sa aka karye su daga rassan, amma ku tsaya da karfi acikin bangaskiyarku. Kada ku dauki kanku fiye da yadda ya kamata, amma ku ji tsoro.
21 fa kanao nifarien’ Añahare o toe singa’eo le mahafary azo ka.
Domin idan Allah bai bar ainihin rassan ba, to ba zai bar ku ba.
22 Inao ty fatarihan’ Añahare naho ty hasarots’ arofo’e, ie tsy mihilotse amo nikorovokeo, fe ama’areo ty fatarihan’ Añahare naho toe mifahatse amy fatariha’ey, tsy mone haito.
Ku duba yadda irin ayyuka masu tsananni na Allah. Ta daya hannun kuma, tsanannin kan zoa kan Yahudawa wadanda suka fadi. Har 'ila yau jinkai Allah ya zo maku, idan kun cigaba cikin alherinsa baza a sare ku ba. Amma in kun ki za a sare ku.
23 Ie ka, naho tsy mitoloñe an-tsi-fatokisañe, le havitrañe ao, amy te lefen’ Añahare ty hamitraña’e indra­ike.
Hakanan, idan ba su ci gaba cikin rashin bangaskiyarsu ba, za a maida su cikin itacen. Domin Allah zai iya sake maida su.
24 Fa ihe binira amy hatae olivan’ alay vaho navi­trañe amy hatae oliva navaeñe, mpirafe ama’ey, le an­tsake te mete havi­trañe amy hatae oliva’ey o nisinga’eo.
Idan an yanke ka daga itacen zaitun da ke na jeji, har ya yiwu an hada ka cikin itacen zaitun na ainihi, yaya kuma wadannan Yahudawa wadanda sune ainihin rassan, da za'a maido cikin zaitun da ke na ainihi?
25 Tsy noko, ry longo, ty hamoea’ areo o raha miheotse zao, tsy mone hihabo-kihitse ty amy hagoañe nahazo ty ila’ Israele ampara’ te tafazilike ao o kilakila’ ndaty mahahenekeo.
Yan'uwa, ba na so ku kasance cikin duhu a game da wannan asirin, domin kada ku zama da hikima cikin tunaninku. Wannan asirin shine cewa wannan taurarewa ta faru a Isra'ila, har sai da Al'ummai suka shigo ciki.
26 Ie amy zao, hene ho rombaheñe t’Israele, ty amy pinatetsey: Hiboak’ e Ziona ao t’i Mpijebañe; le haloli’e am’ Iakobe ty halotsere’e;
Ta haka dukan Isra'ila za su tsira, kamar yadda yake a rubuce: ''Daga cikin Sihiyona mai Kubutarwa zai fito; Zai kawar da kazanta daga cikin Yakubu.
27 Le zao ty ho fañinako am’ iereo naho hahàko o hakeo’ iareoo.
Wannan zai zama alkawarina da su, sa'adda na kawar da zunubansu.''
28 Naho i talili-soay, le naitoañe iereo ty ama’ areo; f’ie naho o fijoboñañeo le ikokoañe ty aman-droae’ iareo.
A wani bangaren kuma game da bishara, su makiya ne amamadinku, ta wani fannin kuma bisa ga zabin Allah su kaunattatu ne saboda ubanni.
29 Toe tsy hahàfeñe o falalàn’ Añahareo naho o fikanjia’eo.
Domin baye-baye da kiran Allah basa canzawa.
30 Fa hambañe ami’ty nanjehara’ areo an’ Andrianañahare taolo, fe iferenaiñañe henaneo ty amy fanjehara’ iareoy,
Domin ku ma da ba ku yin biyayya ga Allah, amma yanzu kun sami jinkai saboda rashin biyayyarsu.
31 le manjehatse ka iereo henaneo, soa t’ie ami’ty fitretrezañe anahareo ro hiferenaiñañe.
Ta wannan hanyar dai, wadannan Yahudawan sun zama marasa biyayya. Sakamakon haka shine ta wurin jinkan da aka nuna maku, suma su samu jikai yanzu.
32 Kila nagaben’ Añahare am-panjeharañe ao soa te hene hiferenaiña’e. (eleēsē g1653)
Domin Allah ya rufe kowa ga rashin biyayya, domin ya nuna jinkai ga kowa. (eleēsē g1653)
33 Ee ty halale’ o varan’ Añahareo, ty hilala’e naho ty hihi’e! Tsy hay karaofeñe o zaka’eo, naho tsy lefe tinoñeñe o lia’eo.
Ina misalin zurfin wadata da kuma hikima da sani na Allah! Hukunce-hukuncensa sun fi gaban a bincika, hanyoyinsa kuma sun fi gaban ganewa!
34 Ia ty nahafohiñe ty faharofoana’ i Talè? Ia ty nimpanoro aze?
Don wanene ya san tunanin Ubangiji? Wanene kuma ya zama mai bashi shawara?
35 Ia ty nanolotse ama’e aolo, hañavaha’e?
Ko kuma, wanene ya fara ba Allah wani abu, domin a biya shi?''
36 Fa tama’e, naho añama’e, vaho ho ama’e ty haliforañe. aze ty engeñe nainai’e kitro’afe’e. Amena. (aiōn g165)
Daga wurinsa ne, ta wurinsa ne kuma, a gare shi ne kuma dukan abu suka fito. A gare shi daukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn g165)

< Romana 11 >