< Salamo 71 >

1 Ihe ry Iehovà, ro itsolohako; ko apo’o ho salareñe,
A gare ka, ya Ubangiji, na nemi mafaka; kada ka taɓa sa in sha kunya.
2 Votsoro ami’ty havantaña’o, naho hahao; atokilaño amako ty ravembia’o vaho rombaho.
Ka kuɓutar da ni ka cece ni cikin adalcinka; ka juya kunnenka gare ni ka kuma cece ni.
3 Ehe t’ie ho vato fimoneñako, ho fimpoliako; fa nafanto’o ty handrombahañe ahiko; Ihe ro lamilamiko naho rova fiàroko.
Ka zama dutsena da kagarata, inda kullum zan je. Ka ba da umarni a cece ni, gama kai ne dutsen ɓuyana da katangata.
4 Avotsoro an-tañan-do-tsereke iraho, ry Andrianañahareko ami’ty fivontitira’ ty mpandilatse naho i mpampisoañey.
Ka cece ni, ya Allahna, daga hannun mugaye, da kuma daga ikon mugaye da masu mugunta.
5 Fa Ihe ro fitamàko, ry Iehovà Talè; ty natokisako boak’ami’te nahajalahy.
Gama kai ne abin sa zuciyata, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ƙarfin zuciyata tun ina yaro.
6 Ihe ty nirampiako boak’an-kovin-dreneko ao; Ihe ty nañakatse ahy an-tron-dreneko; Rengeko nainai’e irehe.
Daga haihuwa na dogara gare ka; kai ka kawo ni daga cikin mahaifiyata. Kullayaumi zan yabe ka.
7 Filatsà’ i màroy iraho, f’Ihe ro fipalirako maozatse.
Na zama kamar abin sa zuciya ga yawanci, amma kai ne katangata mai ƙarfi.
8 Pea’ ty fibangoañe naho ty fiasiañ’Azo lomoñandro ty vavako,
Bakina ya cika da yabonka, ina furta darajarka dukan yini.
9 Ko aitoa’o iraho naho fa bey; ko mamorintseñe ahy naho milesa ty haozarako.
Kada ka yar da ni sa’ad da na tsufa; kada ka yashe ni sa’ad da ƙarfina ya ƙare.
10 Fa nikinia’ o rafelahikoo; vaho mitrao-pikilily ahy o mivoñoñe ty fiaikoo,
Gama abokan gābana suna magana a kaina; waɗanda suke jira su kashe ni suna haɗa baki tare.
11 ami’ty hoe: naforintsen’ Añahare, horidaño arè vaho tsepaho amy t’ie po-pañolotse.
Suna cewa, “Allah ya yashe shi; mu fafare shi mu kama shi, gama ba wanda zai kuɓutar da shi.”
12 Ry Andrianañahare, ko ihànkaña’o, ry Andrianañahareko, malisà hañolots’ ahy.
Kada ka yi nisa da ni, ya Allah; zo da sauri, ya Allahna, ka taimake ni.
13 Ho salareñe naho mongoreñe o manisý ty fiaikoo; le hoboñañ’ inje naho hameñarañe o mipay hijoy ahikoo.
Bari masu zagina su hallaka da kunya; bari waɗanda suke so su cutar da ni su sha ba’a da kuma kunya.
14 Fa naho izaho, hitama nainai’e vaho honjoneko avao ty fandrengeako Azo.
Amma game da ni, kullayaumi zan kasance da sa zuciya; zan yabe ka sau da sau.
15 Ho talilie’ ty vavako o havantaña’oo, naho o fandrombaha’o lomoñandroo, fe nofiko ty hamaro’e.
Bakina zai ba da labarin adalcinka, zai yi maganar cetonka dukan yini, ko da yake ban san yawansa ba.
16 Hindeseko o tolon-draha’o ra’elahio, ry Iehovà Talè; ho taroñeko ty havantaña’o, ty Azo avao.
Zan zo in furta in kuma yi shelar ayyukanka masu girma, ya Ubangiji Mai Iko Duka; zan yi shelar adalcinka, naka kaɗai.
17 Ry Andrianañahare, fa nanare’o ahy boak’ ami’ty nahajalahy ahy; pake henaneo, taroñeko avao o raha fanjaka fanoe’oo.
Tun ina yaro, ya Allah, ka koya mini har wa yau ina furta ayyukanka masu banmamaki.
18 Aa ndra t’ie bey naho fotivolo, ry Andrianañahare, ko farie’o ampara’ te ataliliko añ’afeafe ty haozara’o; ty hafatrara’o amy ze hene ho avy.
Ko sa’ad da na tsufa da furfura, kada ka yashe ni, ya Allah, sai na furta ikonka ga tsara mai zuwa, ƙarfinka ga dukan waɗanda suke zuwa.
19 Pak’ andindiñe añe ty havantaña’o, ry Andrianañahare. Ihe namonitse o raha ra’elahio: ry Andrianañahare, ia ty mañirinkiriñe ama’o?
Adalcinka ya kai sararin sama, ya Allah, kai da ka yi manyan abubuwa. Wane ne kamar ka, ya Allah?
20 Ihe nampahatrea ahiko haemberañe maro naho hasotriañe; ro hameloñ’ahy, hañakatse naho hampipoly ahy hirik’ an-kerakeran-tane ao.
Ko da yake ka sa na ga wahaloli, masu yawa da kuma masu ɗaci, za ka sāke mayar mini da rai; daga zurfafan duniya za ka sāke tā da ni.
21 Ehe, onjono ty engeko, vaho mitoliha hañohò ahy.
Za ka ƙara girmana ka sāke ta’azantar da ni.
22 Ho rengeko ami’ty mandalina ka, ty ami’ty hatò’o, ry Andrianañahareko; ho saboeko ami’ty marovany, ry Masi-Toka’ Israele.
Zan yabe ka da garaya saboda amincinka, ya Allah; zan rera yabo gare ka da molo, Ya Mai Tsarki na Isra’ila.
23 Hipoñake an-drebeke o soñikoo, ie mandrenge Azo an-tsabo, naho i fiaiko jineba’oy.
Leɓunana za su yi sowa don farin ciki sa’ad da na rera yabo gare ka, ni, wanda ka fansa.
24 Ho talilie’ ty lelako lomoñandro o havantaña’oo, fa salatse, toe meñatse o mipay hijoy ahikoo.
Harshena zai ba da labarin ayyukanka masu adalci dukan yini, gama waɗanda suka so su cutar da ni sun sha kunya suka kuma rikice.

< Salamo 71 >