< Salamo 17 >
1 Janjiño ty fahiti’e, ry Iehovà, haoño ty fitoreoko, anoloro ravembia ty halaliko boak’an-tsoñy tsy amam-pìtake!
Addu’a ce ta Dawuda. Ka ji, ya Ubangiji, roƙona na adalci; ka saurari kukata. Ka kasa kunne ga addu’ata, ba ta fitowa daga leɓuna masu ƙarya.
2 Ampionjono boak’ añatrefa’o eo ty añomezan-to ahiko! Ampivazoho mahity o fihaino’oo!
Bari fiffitawata tă zo daga gare ka; bari idanunka su ga abin da yake daidai.
3 Fa nitsohe’o ty troko, naho nitilihe’o te haleñe naho nadiñe’o, vaho tsy nahavazoho ty tsy mañeva miakatse am-bavako.
Ko ka duba zuciyata, ka kuma bincike ni da dare, ko ka gwada ni, ba za ka sami kome ba; na yanke shawara cewa bakina ba zai yi zunubi ba.
4 Aa ty amo sata’ ondatio, o tsaram-pivimbi’oo ro nambenako tsy hombàko ty lala’ o masia-menao.
Game da ayyukan mutane kuwa, ta wurin maganar leɓunanka na kiyaye kaina daga hanyoyin tashin hankali.
5 Fa mifahatse amo lala’oo o liakoo, tsy midorasitse o tombokoo,
Sawuna sun kama hanyoyinka ƙafafu kuwa ba za su yi santsi ba.
6 Ho kanjieko irehe, amy te toiñe’o ry Andrianañahare; atokilaño mb’amako o ravembia’oo, janjiño o tarokoo.
Na kira gare ka, ya Allah, gama za ka amsa mini; ka kasa kunne ka kuma ji addu’ata.
7 Aboaho an-kasoa ty fiferenaiña’o, Le rombaho am-pità’o havana amo miatreatreo, o mitsolok’ama’oo.
Ka nuna mini girmar ƙaunarka mai banmamaki, kai da kake ceton waɗanda suke neman mafaka daga abokan gābansu da hannunka na dama.
8 Faharo iraho hoe te saintem-pihaino’o! aetaho añalon-talinjon-ela’o ao;
Ka kiyaye ni yadda ake kiyaye ido; ka ɓoye ni cikin inuwar fikafikanka
9 ty amo lo-tsereke mamaokeo, o rafelahiko mpañoho-doza miarikoboñe ahikoo.
daga mugaye waɗanda suke kai mini hari, daga abokan gāba masu mutuwa waɗanda suka kewaye ni.
10 Nakiti’ iereo o tro’ iareo vondrakeo; mivola firengevohañe o vava’ iareoo.
Sun rufe zukatansu marar tausayi, da bakunansu suna magana da fariya.
11 Fa sinarokoho’ iareo o lia’aio henaneo; nikirofeñe maso hametsake anay an-tane eo;
Sun sa mini ido, yanzu sun kewaye ni, a shirye suke, su jefa ni a ƙasa.
12 Manahake ty liona milelalela t’ie handrimitse, hoe liona tora’e mipiapia añ’etak’ ao,
Suna kama da zaki mai yunwan abinci, kamar babban zaki mai fako a maɓuya.
13 Miongaha, ry Iehovà, atreatréo, goreo ambane! Hahao amo lo-tserekeo ty fiaiko, amy fibara’oy,
Ka tashi, ya Ubangiji, ka yi arangama da su, ka durƙusar da su; ka cece ni daga mugaye ta wurin takobinka.
14 am’ondatio—am-pità’o ry Iehovà— am’ ondati’ ty tane toio, fa an-kaveloñe atoy avao ty anjara’e; ie vontsiñe’o amo vara’oo o fisafoa’eo; henek’ anake iereo; vaho ampandova’ iareo an-tiri’ iareo ty nivokara’ iareo.
Ya Ubangiji, da hannunka ka cece ni daga irin mutanen nan, daga mutanen duniyan nan waɗanda ladarsu yana a wannan rayuwa ne. Kakan cika yunwan waɗanda kake so;’ya’yansu suna da isashe suna kuma ajiyar wadata wa’ya’yansu.
15 Naho izaho, ho treako an-kavañonañe ao ty lahara’o; hifale iraho te tsekake mahatrea ty vinta’o.
Amma ni, cikin adalci zan ga fuskarka; sa’ad da na farka, zan gamsu da ganin kamanninka.