< Salamo 114 >

1 Ie niakatse e Mitsraime t’Israele, ty anjomba’ Iakobe boak’ am’ondaty hafa fisaontsio
Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
2 le nanoe’e toetse miavake t’Iehodà naho boriza’e t’Israele.
Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
3 Nañente i riakey, le nibioñe, nimpoly t’Iordane;
Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
4 Nitrekotreko hoe añondrilahy o vohitseo, hoe anak-añondry o tambohoo.
duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
5 Akore, ry riakeo te mibioñe? ry Iordane, te miesoñe?
Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
6 ry vohitseo, te mitsamboatsamboañe hoe añondrilahy, ry tamboho, hoe anak-añondry?
ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
7 Mihondrahondrà, ry tane toy, añatrefa’ i Talè, aolo’ i Andrianañahare’ Iakobey,
Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
8 ie nampañova ty vato ho sihanake, i lamilamiy ho rano mifororoake.
wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.

< Salamo 114 >