< Salamo 108 >

1 Migahiñe ty troko, ry Andrianañahare, hisaboako; handrengeako, eka, boak’ añovako ao.
Waƙa ce. Zabura ta Dawuda. Zuciyata tsayayyiya ce, ya Allah; zan rera in kuma yi kiɗi da dukan raina.
2 Mibarakaoha ry valiha naho jejo-bory! hitsekafako ty manjirik’ andro.
Ku farka, garaya da molo! Zan farkar da rana.
3 Hañandriañe Azo iraho ry Iehovà, añivo’ o fifeheañeo; ho rengeko an-tsabo aivo’ ondatio.
Zan yabe ka, ya Ubangiji, a cikin al’ummai; zan rera game da kai cikin mutane.
4 Amy te abo te amy likerañe eñey ty fiferenaiña’o; vaho mb’an-drahoñe ey ty figahiña’o.
Gama ƙaunarka da girma take, bisa fiye da sammai; amincinka ya kai sarari.
5 Mionjona! ry Andrianañahare, mb’andindìn-dikerañe añe, naho ty enge’o mb’ ambone’ ty tane toy.
A ɗaukaka ka, ya Allah, a bisa sammai, bari kuma ɗaukakarka ta kasance a bisa dukan duniya.
6 Soa te hahàñe o kokoa’oo, rombaho am-pità’o havana, vaho toiño iraho.
Ka cece mu ka kuma taimake mu da hannunka na dama, domin waɗanda kake ƙauna su kuɓuta.
7 Nitsara ami’ty hamasiña’e t’i Andrianañahare: Hitreñe iraho, ho zaraeko ty Sekeme ho tsahareko ty vavatane’ i Sokote.
Allah ya yi magana daga wurinsa mai tsarki, “Ciki nasara zan raba Shekem in kuma auna Kwarin Sukkot.
8 Ahy t’i Gilade, Ahiko t’i Menasè; naho fikalan-dohako t’i Efraime, vaho kobaiko t’Iehodà;
Gileyad nawa ne, Manasse nawa ne; Efraim shi hulan kwanona, Yahuda ne sandana na sarauta.
9 Sajoa fisasàko t’i Moabe, apoko amy Edome ty hànako; ambone’ i Pilistý ey ty hitreñako.
Mowab shi ne kwanon wankina, a kan Edom zan jefa takalmina; a bisa Filistiya zan yi kirari cikin nasara.”
10 Ia ty hinday ahy mb’amy rova fatratsey ao? Ia ty hiaolo ahy mb’ Edome mb’eo?
Wa zai kawo ni birni mai katanga? Wa zai jagorance ni zuwa Edom?
11 Fa naforintse’o hao zahay, ry Andrianañahare? Tsy hitraofe’o fionjoñe hao o lahin-defo’aio, ry Andrianañahare?
Ba kai ba ne, ya Allah, kai da ka ƙi mu ba ka kuwa fita tare da mayaƙanmu?
12 Ehe oloro amo rafelahio, fa tsy vente’e ty fandrombaha’ ondatio.
Ka ba mu taimako a kan abokin gāba, gama taimakon mutum banza ne.
13 Hampanjofak’anay t’i Andrianañahare, ie ty handialia o rafelahi’aio.
Tare da Allah za mu yi nasara, zai kuma tattaka abokan gābanmu.

< Salamo 108 >