< Ohabolana 3 >

1 O anake, ko haliño o entakoo le ampañambeno ty tro’o o lilikoo,
Ɗana, kada ka manta da koyarwata, amma ka kiyaye umarnaina a cikin zuciyarka,
2 Le halavan’andro naho taon-kavelo vaho fierañerañañe ty hatovoñ’ ama’o.
gama za su ƙara maka tsawon rai da shekaru masu yawa su kuma kawo maka wadata.
3 Ko ado’o hieng’azo ty fatarihañe naho ty hatò; rohizo am-bozo’o eo, sokiro an-takelan-tro’o ao,
Kada ka bar ƙauna da aminci su rabu da kai; ka ɗaura su kewaye da wuyanka, ka rubuta su a allon zuciyarka.
4 hahaoniña’o hamaràm-bintañe vaho tahinañe soa ampivazohoan’ Añahare naho ondatio.
Sa’an nan za ka sami tagomashi da kuma suna mai kyau a gaban Allah da kuma a gaban mutane.
5 Miatoa am’ Iehovà an-kaampon-tro’o vaho ko iatoa’o ty hilala’o;
Ka dogara ga Ubangiji da dukan zuciyarka kada kuma ka dangana ga ganewarka;
6 Iantofo amy ze hene lia’o, le ho vantañe’e o lala’oo.
cikin dukan hanyoyinka ka amince da shi, zai kuwa sa hanyoyinka su miƙe.
7 Ko manao mahihitse a maso’o; mirevendreveña am’ Iehovà vaho ihankaño ty hatsivokarañe,
Kada ka zama mai hikima a ganinka; ka ji tsoron Ubangiji ka kuma guji mugunta.
8 ie ho fijangañan-tsandri’o, vaho fameloman-taola’o.
Wannan zai ba wa jikinka lafiya yă kuma adana ƙasusuwanka.
9 Iasio t’Iehovà amo vara’oo, naho ami’ty lohavoa’ o nampitomboe’oo;
Ka girmama Ubangiji da dukan dukiyarka, ta wurin miƙa masa nunan fari na dukan amfanin gonarka;
10 Le handopolopo, hamopòke ty an-driha’o ao vaho handopatse divay vao o sajoa’oo.
ta haka rumbunanka za su cika har su zuba, randunanka kuma su cika har baki da sabon ruwan inabi.
11 O anake, ko sirikae’o ty fandilova’ Iehovà ko heje’o o fañendaha’eo,
Ɗana, kada ka rena horon Ubangiji kada kuma ka ƙi tsawatawarsa,
12 fa lilove’ Iehovà ty kokoa’e, hambañe ami’ty rae i anadahy ampokofe’ey.
domin Ubangiji yakan hori waɗanda yake ƙauna, kamar yadda mahaifi yake yin wa ɗa da yake fariya da shi.
13 Haha t’ indaty mahaonin-kihitse, naho t’indaty itomboan-kilala,
Mai albarka ne mutumin da ya sami hikima, mutumin da ya sami fahimi,
14 fa lombolombo ty fitomboam-bolafoty ty fibodobodoa’e, vaho ambonem-bolamena ty havokara’e.
gama ta fi azurfa riba tana kuma da amfani fiye da zinariya.
15 Sarotse te amo safirao vaho tsy amo salalae’oo ty mañirinkiriñ’aze.
Ta fi lu’ulu’u daraja; ba a kwatanta abin da ka fi sha’awa da ita.
16 Lava-havelo ty am-pitàn-kavana’e vara naho asiñe ro am-pitàn-kavia’e.
Tsawon rai yana a cikin hannunta na dama; a hannunta na hagu kuwa akwai arziki da bangirma.
17 Lalam-panintsiñañe o lala’eo, vaho fierañerañañe o lalam-pandia’eo.
Hanyoyinta hanyoyi ne masu daɗi, dukan hanyoyinta kuma salama ne.
18 Hataen-kavelon-dre amo mivontititse ama’eo; naho hene haha ze mamejañe aze.
Ita itacen rai ne ga waɗanda suka rungume ta; waɗanda suke riƙe da ta za su zama masu albarka.
19 Hihitse ty nañoriza’ Iehovà ty tane toy; Hilala ty nampijadoña’e o likerañeo;
Ta wurin hikima Ubangiji ya kafa harsashin duniya, ta wurin fahimi ya shirya sammai inda suke;
20 O hilala’eo ro ampiborahañe o lalekeo, vaho ampi­tsopaha’ o rahoñeo mika.
ta wurin sani aka rarraba zurfafa, gizagizai kuma suka zubo raɓa.
21 O anake, asoao tsy hisitake am-pahatreava’o ao o raha zao: vontitiro ty hihitse to naho ty filieram-batañe,
Ɗana, ka riƙe sahihiyar shari’a da kuma basira, kada ka bar su su rabu da kai;
22 hamelombeloñe ty tro’o, naho handravake ty vozo’o.
za su zama rai a gare ka, abin adon da zai gyara wuyanka.
23 Le handena’o an-kanintsiñe ty lia’o, vaho tsy hikotrofotse ty tombo’o.
Sa’an nan za ka bi hanyarka lafiya, ƙafarka kuwa ba zai yi tuntuɓe ba;
24 Tsy ho hembañe te mandre; eka ie mihitsy, ho mamy ty firoro’o.
sa’ad da ka kwanta, ba za ka ji tsoro ba; sa’ad da ka kwanta, barci zai yi maka daɗi.
25 Ko mianifañe te ivotraha’ ty mampangebahebake, ndra ty fampiantoañe o lo-tserekeo te mifetsake.
Kada ka ji tsoron masifar da za tă faru farat ɗaya ko lalacin da yakan auka wa mugaye,
26 fa Iehovà ro hatokisa’o naho hitañe ty tombo’o tsy ho fandriheñe.
gama Ubangiji zai zama ƙarfin halinka zai kuwa kiyaye ƙafarka daga fāɗawa a tarko.
27 Ko tana’o ami’ty mañeva ty soa, naho an-taña’o ty mahaeneñe aze.
Kada ka ƙi yin alheri ga duk wanda ya dace, sa’ad da kana iya yin haka.
28 Ko manao ty hoe am’ondatio: Akia hey, le mibaliha, vaho hamaray ty hanolorako azo— ie ama’o ao avao.
Kada ka ce wa maƙwabcinka “Ka yă dakata sai gobe,” idan kana iya taimakonsa yanzu.
29 Ko mikitro-draty am’ ondatio, ie mimoneñe am-patokisañe marine’ azo.
Kada ka shirya kome da zai cuci maƙwabcinka, wanda yake zama da aminci kusa da kai.
30 Ko liera’o tsi-aman-tali’e ty ondaty tsy nanjoam-boiñe.
Kada ka zargi mutum ba dalili, sa’ad da bai yi laifi ba.
31 Ko tsikirihe’o t’indaty piaroteñe vaho ko joboñe’o o sata’eo;
Kada ka ji kishin mai tā-da-na-zaune-tsaye ko ka yi sha’awar aikata ayyukansu.
32 tiva am’ Iehovà ty mengoke; fe itraofa’e safiry ty vantañe.
Gama Ubangiji yana ƙyama mai aikata mugunta amma yakan rungumi adalin da ya amince da shi.
33 Nafà’ Iehovà ty akiba’ o lo-tserekeo, fe tahie’e ty kivoho’ o vantañeo.
La’anar Ubangiji tana a gidan mugaye, amma yakan albarkaci gidan adali.
34 Toe ati’e o mpanitseo, fe isohe’e ty mpireke.
Yakan yi wa masu girman kai ba’a amma yakan yi wa mai sauƙinkai alheri.
35 Handova hasiñe o mahihitseo, fa onjone’ o seretseo ka ty mahasalatse.
Masu hikima sukan sami kyakkyawan suna, amma wawaye sukan ƙara wa kansu shan kunya.

< Ohabolana 3 >