< Nomery 12 >
1 Ie amy zao, nifosae’ i Miriame naho i Aharone t’i Mosè amy nte-Kose nengae’ey; ie nañenga ampela nte-Kose ho tañanjomba’e.
Miriyam da Haruna suka fara zargin Musa saboda matarsa’yar ƙasar Kush da ya aura.
2 Le hoe iereo, I Mosè avao hao ty nampitsara’ Iehovà? Tsy itika ka hao ty nilañonà’e. Jinanji’ Iehovà izay.
Suka ce, “Ubangiji ya yi magana ta wurin Musa ne kaɗai? Ashe, bai yi magana ta wurinmu mu ma ba?” Ubangiji kuwa ya ji wannan.
3 Toe ondaty nimpirè-batañe t’i Mosè, lombolombo ze hene ondaty ambone ty tane toy.
(Musa kuwa mutum ne mai tawali’u ƙwarai, mafi tawali’u fiye da kowane mutum a duniya.)
4 Aa le nanao ty hoe amy Mosè naho i Aharone vaho i Miriame amy zao t’Iehovà, Akia nahareo telo, mb’ an-kibohom-pamantañañe mb’eo! Aa le niavotse mb’eo i telo rey.
Nan da nan Ubangiji ya ce wa Musa, da Haruna da kuma Miriyam, “Ku fita ku tafi Tentin Sujada, dukanku uku.” Sai dukansu uku suka tafi.
5 Nizotso amy rahoñe nijoalay t’Iehovà naho nijohañe an-dalambei’ i kivohoy vaho kinanji’e t’i Aharone naho i Miriame le niheo mb’eo iereo roe.
Sai Ubangiji ya sauko a cikin ginshiƙin girgije; ya tsaya a bakin ƙofar Tenti, ya kira Haruna da Miriyam. Sa’ad da su biyu suka gusa gaba,
6 Le hoe re, Janjiño o entakoo: naho ama’ Iehovà ty mpitoky le anoñonako vatañe añ’ aroñaroñe vaho itaroñako ami’ty nofy.
sai ya ce, “Ku ji abin da zan faɗa, “Duk lokacin da akwai annabin Ubangiji a cikinku, nakan bayyana kaina gare shi cikin wahayi, in yi magana da shi cikin mafarkai.
7 Fe tsy izay amy Mosè mpitoroko; Ie matoe amy hene trañokoy.
Amma ba haka nake magana da Musa bawana ba; na sa shi yă lura da dukan jama’ata Isra’ila.
8 Ie ty taroñako falie am-palie, an-kazavàñe fa tsy aman-drazan-tsara; ie ty mahaisake ty talinjo’ Iehovà. Tsy nahahembañe anahareo hao ty nañinje i Mosè mpitorokoy?
Da shi nake magana fuska da fuska, a fili kuma, ba a kacici-kacici ba; yakan ga siffar Ubangiji. To, me ya sa ba ku ji tsoro ku yi magana a kan bawana Musa ba?”
9 Aa le nisolebotse am’ iereo ty haviñera’ Iehovà, le nienga re.
Sai fushin Ubangiji ya yi ƙuna a kansu, ya kuma rabu da su.
10 Aa naho nienga boak’ ambone’ i kivohoy i rahoñey le nizoeñe te angamae t’i Miriame, foty mikatsatsaoke. Ie nitolik’ amy Miriame t’i Aharone, nizoe’e te angamae.
Da girgijen ya tashi daga bisa Tentin, sai ga Miriyam tsaye, kuturwa, fari fat. Haruna kuwa ya juya wajenta ya ga ta kuturce;
11 Le hoe t’i Aharone amy Mosè, O ry talèko! miambane ama’o, ko apo’o ama’ay i fandilara’aiy, i hakeo nanoe’ay an-kagegeañey.
sai Haruna ya ce wa Musa, “Ranka yă daɗe, ina roƙonka kada ka hukunta mu, gama zunubin da muka yi, mun yi ne cikin wauta.
12 Ehe ko ampihambañe’o ami’ty lolo niboloañe boak’ an-tron-drene’e ao, ie fa voroke ty antsasa’ o nofo’eo.
Kada ka sa ta zama kamar haifaffen mataccen jariri daga cikin mahaifiya wanda rabin jikin ruɓaɓɓe ne.”
13 Aa le nitoreo am’ Iehovà t’i Mosè nanao ty hoe, Ry Andrianañahare, mihalaly ama’o: Jangaño re!
Saboda haka sai Musa ya yi kuka ga Ubangiji ya ce, “Ya Allah, ina roƙonka ka warkar da ita!”
14 Le hoe t’i Iehovà amy Mosè, Naho nitsorihan-drae’e an-tarehe’e, tsy ho nivavè’e fito andro hao ty hasalara’e? Aa le adono re hagabeñe alafe’ i tobey fito andro; ie modo le rambeseñe indraike.
Sai Ubangiji ya ce wa Musa, “Da a ce mahaifinta ne ya tofa mata miyau a fuskarta, ashe, ba za tă ji kunya har kwana bakwai ba? A fitar da ita bayan sansani kwana bakwai; bayan haka za a iya dawo da ita.”
15 Aa le narindriñe alafe’ i tobey fito andro t’i Miriame; le tsy nionjoñe ka ondatio am-para’ te nampihovaeñe ao indraike t’i Miriame.
Haka aka fitar da Miriyam bayan sansani kwana bakwai, mutane kuwa ba su ci gaba da tafiya ba sai da aka dawo da ita.
16 Añe izay le nienga i Katserote ondatio nitobe am-patrambei’ i Parane añe.
Bayan haka sai mutane suka bar Hazerot suka sauka a Hamadan Faran.