< Nehemia 11 >

1 Toe nimoneñe e Ierosalaime ao o mpifehe’ ondatio, le nifanendre an-kitsapake ka ondaty ila’eo, ty haneseañe ty raik’ ami’ty folo ho mpimoneñe e Ierosa­laime an-drova miavak’ ao vaho apok’ amo rova ila’eo ty sive.
To, fa, shugabannin mutane suka zauna a Urushalima, sauran mutanen kuma suka jefa ƙuri’a don su kawo mutum ɗaya daga kowane mutum goma don su zauna a Urushalima, birni mai tsarki, yayinda sauran tara suka zauna a garuruwansu.
2 Le nitatàe’ ondaty iabio o lahilahy nanolo-batañe himoneñe e Ierosalaimeo.
Sai mutane suka yaba wa dukan mutanen da suka ba da kansu da yardar rai su zauna a Urushalima.
3 Irezao o mpiaolo’ i borizà nimoneñe e Ierosalaimeoy, fe songa nimoneñe am-panaña’e amo rova’ Iehodao o nte-Israeleo, o mpisoroñeo naho o nte-Levio naho o mpitoroñ’ anjombao vaho o anam-pitoro’ i Selomòo.
Waɗannan su ne shugabannin yankuna waɗanda suka zauna a Urushalima (ko da yake waɗansu Isra’ilawa, da firistoci, da Lawiyawa, da ma’aikatan haikali, da zuriyar bayin Solomon, suka yi zama a cikin garuruwan Yahuda, kowanne a mallakarsa cikin garuruwa dabam-dabam,
4 E Ierosalaime ao ty nimoneña’ ty ila’ o nte-Levio naho o ana’ i Beniamineo. Amo ana’ Iehodao: i Ataià, ana’ i Ozià, ana’ i Zekarià, ana’ i Amarià, ana’ i Sefatià, ana’ i Mahalalile, amo tarira’ i Peretseo;
yayinda sauran mutane daga Yahuda da Benyamin suka zauna a Urushalima). Daga zuriyar Yahuda akwai, Atahiya ɗan Uzziya, ɗan Zakariya, ɗan Amariya, ɗan Shefatiya, ɗan Mahalalel, wani zuriyar Ferez;
5 naho i Maaseià, ana’ i Baroke, ana’ i Kolkozè, ana’ i Kazaià, ana’ i Adaià, ana’ Ioroaribe, ana’ i Zekarià, ana’ i nte-Siloney.
da Ma’asehiya ɗan Baruk, ɗan Kol-Hoze, ɗan Hazahiya, ɗan Adahiya, ɗan Yohiyarib, ɗan Zakariya, zuriyar Shela.
6 O hene ana’ i Peretse nimo­neñe e Iero­sa­laimeo: lahilahy maozatse efa-jato-tsi-enempolo-valo’amby.
Zuriyar Ferez waɗanda suka zauna a Urushalima sun kai ɗari huɗu da sittin da takwas, dukansu kuwa muhimman mutane ne.
7 Irezao o ana’ i Beniamineo: i Salò, ana’ i Mesolame, ana’ Ioede, ana’ i Pe­daià, ana’ i Kolaià, ana’ i Maaseià, ana’ Itiele, ana’ Iesaià.
Daga zuriyar Benyamin akwai, Sallu ɗan Meshullam, ɗan Yowed, ɗan Fedahiya, ɗan Kolahiya, ɗan Ma’asehiya, ɗan Itiyel, ɗan Yeshahiya,
8 Nanonjohy aze t’i Gabay, i Salay, sivan-jato-tsi-roapolo-valo’ amby.
da mabiyansa, Gabbai da Sallai, mutum 928.
9 Le Ioele ana’ i Zikrý ty nimpisary iareo; vaho nimpifehe faharoe’ i rovay t’Ie­hoda ana’ i Hasenoà.
Yowel ɗan Zikri ne babban shugabansu, Yahuda kuma ɗan Hassenuwa, ya shugabanci Yanki na Biyu na birni.
10 Amo mpisoroñeo: Iedaià, ana’ Ioiaribe, Iakine,
Daga firistoci akwai, Yedahiya ɗan Yohiyarib, da Yakin,
11 i Seraià, ana’ i Kilkià, ana’ i Mesolame, ana’ i Tsadoke, ana’ i Meraiote, ana’ i Akitobe, mpifehen’ anjomban’ Añahare,
da Serahiya ɗan Hilkiya, ɗan Meshullam, ɗan Zadok, ɗan Merahiyot, ɗan Ahitub, mai lura da abubuwa a cikin gidan Allah,
12 le o rahalahi’ iareo mpitoloñe amy anjombaio: valon-jato-tsi-roapolo-ro’amby; naho Adaià, ana’ Ierokame, ana’ i Pelalià, ana’ i Amtsý, ana’ i Zekarià, ana’ i Paskore, ana’ i Malkiià,
tare da’yan’uwansu waɗanda suke aiki domin haikali, su 822 ne. Akwai kuma Adahiya ɗan Yeroham, ɗan Felaliya, ɗan Amzi, ɗan Zakariya, ɗan Fashhur, ɗan Malkiya,
13 naho o rahalahi’eo, talèn’ anjomban-droae: roan-jato-tsi-efapolo ro’amby naho i Amassay, ana’ i Azarele, ana’ i Akzay, ana’ i Mesilemote, ana’ Imere,
da’yan’uwansa waɗanda suke shugabannin iyalai, su 242. Sai kuma Amashsai ɗan Azarel, ɗan Ahzai, ɗan Meshillemot, ɗan Immer,
14 naho o rahalahi’e, lahindefo-maozatseo, zato-tsi-roapolo-valo’ amby, nisaria’ i Zabdiele ana’ o Hagadoleo.
da’yan’uwansa, su 128 ne muhimman mutane. Babban shugabansu shi ne Zabdiyel ɗan Haggedolim.
15 Le amo nte-Levio: i Semaià, ana’ i Kasobe, ana’ i Azrikame, ana’ i Kasabià, ana’ i Boný;
Daga Lawiyawa kuwa akwai, Shemahiya ɗan Hasshub, ɗan Azrikam, ɗan Hashabiya, ɗan Bunni,
16 naho i Sabetay naho Ioza­bade, amo mpiaolo nte-Levy mpisary o raha alafe’ i anjomban’Añahareio;
da Shabbetai, da kuma Yozabad, biyu cikin shugabanni Lawiyawa waɗanda suke da nawayar aiki waje da gidan Allah.
17 naho i Matanià, ana’ i Mikà, ana’ i Zabdý, ana’ i Asafe mpiaolo, namototse ty fañandriañañe am-pitalahoañe naho i Bakbokià, ty faharoe amo rahalahi’eo; naho i Abdà, ana’ i Samoà, ana’ i Galale, ana’ Iedotone.
Sai kuma Mattaniya ɗan Mika, ɗan Zabdi, ɗan Asaf, shugaban da yake bi da hidimar godiya da kuma addu’a. Sai Bakbukiya, na biyu a cikin’yan’uwansa; da Abda ɗan Shammuwa, ɗan Galal, ɗan Yedutun.
18 Le o nte-Levy an-drova masiñeo: niroan-jato-tsi-valom-polo-efats’ amby.
Lawiyawan da suke cikin birni mai tsarki sun kai 284.
19 Le o mpañambeñeo, i Akobe, i Talmone naho o rahalahi’e mpigari-lalambeio: zato-tsi-fitompolo-ro’amby.
Matsaran ƙofofi kuwa su ne, Akkub, da Talmon, da’yan’uwansu waɗanda suke tsaron ƙofofi, su 172 ne.
20 Le o sisa’ Israeleo, amo mpisoroñeo, amo nte-Levio, ze hene an-drova’ Iehoda añe, sindre am-panaña’e ao.
Sauran Isra’ilawa tare da firistoci, da Lawiyawa sun kasance a dukan garuruwan Yahuda, kowanne a mallakar kakansa.
21 Fe nimoneñe e Ofele ao o mpitoroñ’ anjombao; i Tsikà naho i Gispà ty nimpisary o mpitoroñ’ anjombao.
Ma’aikatan haikali sun zauna a kan tudun Ofel. Ziha, da Gishfa ne suke lura da su.
22 Le ty nimpisari’ o nte-Levy e Ierosalaimeo t’i Ozý ana’ i Baný, ana’ i Kasabià, ana’ i Matanià, ana’ i Mika, amo ana’ i Asafeo, songa mpisabo mitoloñe añ’ anjomban’ Añaharey,
Babban shugaban Lawiyawa a Urushalima shi ne Uzzi ɗan Bani, ɗan Hashabiya, ɗan Mattaniya, ɗan Mika. Uzzi yana ɗaya daga zuriyar Asaf, waɗanda suke mawaƙan da suke da nawayar hidima a gidan Allah.
23 fa am’iereo ty lili’ i mpanjakay, ty fanohanañe o mpisaboo, ze ipaiañe boak’ andro.
Mawaƙa sun bi umarnan sarki, a kan abin da za su yi kowace rana.
24 Naho i Petakià, ana’ i Mesezabele, ana’ i Zerà, ana’ Iehodà ty tam-pità i mpanjakay ty amy ze nioza am’ ondatio.
Fetahahiya ɗan Meshezabel, ɗaya daga zuriyar Zera ɗan Yahuda ne, wakilin sarki cikin dukan al’amuran da suka shafi mutane.
25 Le o tanàñe reketse teteke nimoneña’ ty ila’ o ana’ Ieho­daoo, e Kiriate-arba naho o tanà’eo naho e Dibone naho o tanà’eo vaho e Ie­kabe-zeele naho o tanà’eo;
Game da ƙauyukan da filayensu, waɗansu mutanen Yahuda suka zauna a Kiriyat Arba da ƙauyukanta, da Dibon da ƙauyukanta, da Yekabzeyel da ƙauyukanta.
26 le e Iehosoa naho e Moladà vaho e Bete-pelete;
Akwai su kuma a Yeshuwa, da Molada, da Bet-Felet,
27 naho e Katsare-saole naho e Beer-sevà rekets’ o tanà’eo
da Hazar Shuwal, da Beyersheba da ƙauyukanta.
28 naho e Tsiklage naho e Mekonà rekets’ o tanà’eo;
Akwai su a Ziklag, da Mekona da ƙauyukanta.
29 naho e En-drimone naho e Tsorà naho e Iarmote;
Suna nan kuma a En Rimmon, da Zora, da Yarmut,
30 e Zanoake, e Adolame naho o tanà’eo, e Lakise rekets’ o tete’ iareoo, e Azekà rekets’ o tanà’eo. Aa le nitobe mifototse e Beer-Sevà eo pak’ am-bavatane’ i Hinome eo iereo.
da Zanowa, da Adullam da ƙauyukansu, da Lakish da gonakinta, da kuma Azeka da ƙauyukanta. Saboda haka sun yi zama tun daga Beyersheba har zuwa Kwarin Hinnom.
31 Le o ana’ i Beniamineo mifototse e Gibà, le e Mikmase naho e Aiià naho e Betele rekets’ o tanà’eo;
Zuriyar mutanen Benyamin daga Geba sun zauna a Mikmash, da Aiya, da Betel da ƙauyukanta,
32 e Anatote, e Nobe, e Ananià;
da Anatot, da Nob, da Ananiya,
33 e Kàtsore, e Ramà, e Gitaime;
da Hazor, da Rama, da Gittayim,
34 e Kadide, e Tseboime, e Nebalate;
da Hadid, da Zeboyim, da Neballat,
35 e Lode naho e Ono naho am-bavatane’ o mpandrafitseo.
da Lod, da Ono, da kuma a Kwarin Masu sana’a.
36 Le o nte-Levio; nampireketeñe amy Beniamine o firimboña’ Iehoda ila’eo.
Waɗansu gundumomin Lawiyawan Yahuda sun zauna a Benyamin.

< Nehemia 11 >