< Matio 8 >

1 Ie nizotso boak’am-bohitse ey t’i Iesoà le norihe’ i lahialeñey,
Da ya sauko daga dutsen, sai taron mutane mai yawan gaske suka bi shi.
2 Intike te pok’ eo ty aman’ angamae niambane ama’e, nanao ty hoe: O Rañandria, mahajangañ’ ahy v’iheo?
Wani mutum mai kuturta ya zo ya durƙusa a gabansa ya ce, “Ubangiji, in kana so, kana iya tsabtacce ni.”
3 Nahiti’ Iesoà ty fità’e, nitsapa aze le nanao ty hoe: Satriko t’ie halio, maliova. Le nilioveñe amy haangamae’ey re amy ora zay.
Yesu ya miƙa hannunsa ya taɓa mutumin. Ya ce, “Ina so, ka tsabtacce!” Nan da nan aka warkar da shi daga kuturtarsa.
4 Le hoe t’i Iesoà tama’e: Mitaoa tsy hatalili’o ama’ ondaty, fe akia mb’amy mpisoroñey mb’eo, le ibanabanao ty enga linili’ i Mosè amy Ha’areoy.
Sai Yesu ya ce masa, “Ka lura kada ka gaya wa kowa. Sai dai ka tafi, ka nuna kanka ga firist ka kuma yi bayarwar da Musa ya umarta, a matsayin shaida gare su.”
5 Ie nigodañe mb’e Kapernaome-hamartà ao t’i Iesoà, le nifanalaka ami’ty mpifehe-zato nihalaly ama’e
Da Yesu ya shiga Kafarnahum, sai wani jarumi ya zo wurinsa, yana neman taimako.
6 ty hoe: O Rañandria, màndre an-trañoko ao i ana-dahikoy, tokoe’ ty hakepeke, ie deme’e ty amy hasilo’ey.
Ya ce, “Ubangiji, bawana yana kwance a gida shanyayye, yana kuma shan azaba ƙwarai.”
7 Hoe t’i Iesoà tama’e: Homb’eo iraho hañafak’aze.
Yesu ya ce masa, “Zan je in warkar da shi.”
8 Aa hoe ty natoi’ i mpifehe-zatoy: O Rañandria, tsy sazò ahy ty homba’o ambane’ tafo-trañoko ao, iantofo avao, le ho jangan-dre.
Jarumin ya amsa, “Ubangiji, ban cancanci in sa ka zo gidana ba, ka dai yi magana kawai, bawana zai warke.
9 Mpanan-kakeo iraho, naho manan-dily aman-tsoavala reke-piningitse; ie ano­eko ty hoe: Dañe! ami’ty raike le mandeha, Mb’etoa, le pok’eo, vaho amo mpitorokoo ty hoe: Ano zao, le anoe’iereo.
Gama ni kaina mutum ne a ƙarƙashin iko, da kuma sojoji a ƙarƙashina. Nakan ce wa wannan, ‘Je ka,’ sai yă tafi; wancan kuma, ‘Zo nan,’ sai yă zo. Nakan ce wa bawana, ‘Yi wannan,’ sai kuwa yă yi.”
10 Jinanji’ Iesoà, le nilatsa vaho hoe re amo mpañorike azeo: Eka! to t’ivolañako te mbe tsy nahatrea fatokisam-bey manahake zao e Israele ao iraho.
Da Yesu ya ji wannan, sai ya yi mamaki ya kuma ce wa waɗanda suke binsa, “Gaskiya nake gaya muku, ban taɓa samun wani a Isra’ila da bangaskiya mai girma haka ba.
11 Taroñeko ama’ areo te maro ty hitotsake boak’ atiñanañe añe naho hirik’ ahandrefañe añe hitrao-pitofàñe amy Abraàme naho am’ Isaka vaho am’ Iakobe amy fifehean-dikerañey,
Ina kuma gaya muku da yawa za su zo daga gabas da kuma yamma, su ɗauki wuraren zamansu a biki tare da Ibrahim, Ishaku, da Yaƙub a cikin mulkin sama.
12 fe hafetsake an-kamoromoroñan-tsikeokeok’ ao o ana’ i fifeheañeio; fangololoihañe naho ali-vazañe ty ho ao.
Amma za a jefar da’ya’yan mulki waje, zuwa cikin baƙin duhu, inda za a yi kuka da cizon haƙora.”
13 Le hoe t’i Iesoà tamy mpifehe-zatoy: Akia; fa ama’o ty amy natokisa’oy, vaho nijangañe amy ora zay i ajalahiy.
Sa’an nan Yesu ya ce wa jarumin, “Je ka! Za a yi bisa ga bangaskiyarka.” A daidai wannan lokaci bawansa kuwa ya warke.
14 Ie henane zay, nizilike añ’anjomba’ i Petera ao t’i Iesoà, le naheo’e te natindri’ ty hamae-sandriñe i rafoza’e ampelay.
Da Yesu ya zo cikin gidan Bitrus, sai ya ga surukar Bitrus tana kwance a gado tana da zazzaɓi.
15 Nitsapae’e ty fità’e le nisitak’ aze i firemporempo’ey, vaho nitroatse nitoroñ’ aze.
Ya taɓa hannunta sai zazzaɓin ya sake ta, ta kuwa tashi ta fara yin masa hidima.
16 Ie tsatoke i harivay, le nendese’ iareo ama’e o vinolevolen-kokolampao naho hinaha’e an-tsara avao, vaho nafaha’e iaby ze hasilofañe,
Da yamma ta yi, aka kawo masa masu aljanu da yawa, ya kuwa fitar da ruhohin ta wurin magana, ya kuma warkar da dukan marasa lafiya.
17 hañenefañe i nisaontsieñe añam’ Isaia mpitoky, noro an-tiahiy, ty hoe: Toe rinambe’e o hakepehan-tikañeo, vaho nivavè’e o hasilofan-tikañeo.
Wannan ya faru ne domin a cika abin da aka faɗa ta bakin annabi Ishaya cewa, “Ya ɗebi rashin lafiyarmu, ya kuma ɗauki cututtukanmu.”
18 Ie nivazoho’ Iesoà te niarisehoa’ i lahialeñey, le nafanto’e te hitsake mb’alafe i riakey eñe.
Da Yesu ya ga taron mutane kewaye da shi, sai ya ba da umarni a ƙetare zuwa ɗayan hayin tafkin.
19 Le pok’eo ty androanavy nanao ty hoe ama’e: O Talè, hañorik’ Azo iraho ndra aia’aia ty hañaveloa’o.
Sai wani malamin dokoki ya zo wurinsa ya ce, “Malam, zan bi ka duk inda za ka.”
20 Le hoe ty natoi’ Iesoà aze: Manan-joho o farasio, aman-traño o voron-dikerañeo, fe tsy aman’ ankalañe ty añambone’ i Ana’ ondaty, ana’ i tsy nahavanilahiy.
Sai Yesu ya amsa ya ce, “Yanyawa suna da ramummuka, tsuntsayen sararin sama suna da sheƙuna, amma Ɗan Mutum ba shi da wurin da zai sa kansa.”
21 Hoe ty nanoa’ ty mpiama’e raike: Apoho hey iraho hiavotse handentek’ an-draeko.
Sai wani almajiri ya ce masa, “Ubangiji, da farko bari in je in binne mahaifina.”
22 Hoe t’i Iesoà tama’e: Oriho iraho; adono handeveña’ o mihomakeo o vilasi’ iareoo.
Amma Yesu ya ce masa, “Ka bi ni, ka bar matattu su binne matattunsu.”
23 Nijon-dakañe t’i Iesoà naho nindre ama’e o mpiama’eo le
Sai ya shiga jirgin ruwa, almajiransa kuwa suka bi shi.
24 nikofaoke amy riakey ty tio-bey naho loho ni­kabokaboke o onjao vaho natao te hifoifoy i lakañey.
Ba zato ba tsammani, sai wani babban hadari ya taso a tafkin, har raƙuman ruwan suka sha kan jirgin. Amma Yesu yana barci.
25 Nimb’ama’e mb’eo o mpiama’eo nihalaly ama’e ty hoe: O Talè, rombaho zahay, tsy mone hivetrake.
Almajiran suka je suka tashe shi, suna cewa, “Ubangiji, ka cece mu! Za mu nutse!”
26 Hoe re tam’iereo: Ino ty ifampitoliha’ areo, ry kede fatokisañeo? Niongake re, le trinevo’e i tiokey naho i riakey hitsiñe, le nipendreñe ami’ty manao zao.
Ya amsa ya ce, “Ku masu ƙarancin bangaskiya, me ya sa kuke tsoro haka?” Sa’an nan ya tashi ya tsawata wa iskar da kuma raƙuman ruwan, sai wuri ya yi tsit gaba ɗaya.
27 Nitrea’ ondatio le nilatsa vaho nanao ty hoe: Ia v’itoy t’ie manao i satri’ey o tiokeo naho i riakey?
Mutanen suka yi mamaki suka ce, “Wane irin mutum ne wannan? Har iska da raƙuman ruwa suna masa biyayya!”
28 Ie tafatsàke i riakey, le niheo mb’ an-tane Gadarý alafe’ i riakey eñe, naho nifankanjò ama’e t’indaty roe vinolevolen-kokolampa hirike amo kiborio, hay aia ty fidabadoà’ iareo, kanao tsy nahafiranga mb’eo ondatio.
Da ya isa ɗayan gefen a yankin Gadarenawa (ko kuwa Gerasenawa), sai ga mutum biyu masu aljanu suna fitowa daga kaburbura suka tarye shi. Su abin tsoro ne ƙwarai, har ba mai iya bin wannan hanya.
29 Nitazataza ty hoe ama’e iareo: Inoñe ty iharoan-tika, Iesoà, Anan’ Añahare? Niheo mb’etoañe aolo’ i àndroy v’iheo hampisoañe naho handrotsake anay? Hoe t’i Iesoà am’iereo: Mivoraha boak’ ao ty valobohòke lo retia.
Suka yi ihu suka ce, “Me ya haɗa ka da mu, Ɗan Allah?” Ka zo ne nan don ka ji mana kafin lokaci yă yi?
30 Nandrazeñe ey hoeke ey ty mpirai-tron-dambo maro,
Nesa kaɗan da su kuwa akwai babban garken aladu da yake kiwo.
31 le nitoreova’ o kokolampao ami’ty hoe: Kanao tsy mete tsy iakara’ay, añomeo lily himoaha’ay amo mpirai-tron-dambo eio.
Aljanun suka roƙi Yesu suka ce, “In ka fitar da mu, tura mu cikin garken aladun nan.”
32 Le hoe re tam’ iereo: Soike! Le nifaoke ama’e iereo, nitsamoake amy lambo rey; naho nitsondemboke amy zao i mpirai-tro-damboy nidorasitse mb’an-driake mb’eo vaho niòpo an-drano ao.
Ya ce musu, “Ku tafi!” Sai suka fita suka shiga cikin aladun, dukan garken kuwa ya gangara a guje daga kan tudun zuwa cikin tafkin aladun kuma suka mutu a cikin ruwa.
33 Nangebahebake o mpiarakeo le nitriban-day, naho fonga natalili’iereo an-drov’ao, vaho hene nirevendreveñe i rovay.
Masu kiwon aladun suka ruga, suka je cikin gari suka ba da labarin dukan wannan, haɗe da abin da ya faru da mutanen nan masu aljanu.
34 Niavotse mb’eo iereo hanalaka Iesoà; niisa’ iereo naho nihalaly ama’e te tsy hitoam-ban-tane’ iareo.
Sai dukan garin suka fito don su taryi Yesu. Da suka kuwa gan shi, sai suka roƙe shi yă bar musu yanki.

< Matio 8 >