< Marka 15 >

1 Ie maraindrain-tsikiake, nivory hisafiry o roandriañeo naho o mpanoki-dilio naho i sinedriona iabiy vaho o mpisorom-beio, le rinohi’ iereo t’Iesoà, naho nase­se vaho natolo’ iareo amy Pilato.
Da sassafe, sai manyan firistoci suka hadu da dattawa da manyan malamai, da majalisa suka daure Yesu, suka sa shi gaba suka mika shi ga Bilatus.
2 Aa le nañontanea’ i Pilato: Ihe hao ty Mpanjaka’ o Jiosio? Tinoi’e ty hoe: Ie i saontsi’oy.
Bilatus ya tambaye shi, kaine sarkin Yahudawa? ya amsa ya ce “haka ka ce”
3 Nitolon-kitomboke aze ami’ty raha tsiefa o mpisorom-beio.
Sai manyan firistochi suka kawo zargi iri iri a kan Yesu.
4 Nañontane aze indraike t’i Pilato ami’ty hoe: Tsy manoiñe v’Iheo? Inao o raha maro anisia’ iareoo?
Bilatus ya sake tambayarsa, ba ka da abin cewa? ka lura da yawan zargi da ake yi maka.
5 Tsy nanoiñe avao t’Iesoà; le niveren-draha t’i Pilato.
Amma Yesu baya sake yi masa magana ba. wannan ya ba shi mamaki.
6 Ie amy zao lili’e amy sabadidakey ty hamotsotse am’iereo ty mpirohy raike, ze tea’ iereo.
A lokacin idi, Bilatus ya kan sakar masu da dan bursuna wanda jama'a suka bukaci a saka,
7 Aa le teo ty atao Barabasy, nitrao-pirohy amo mpiolao, namono ondaty amy kidý zay.
A cikin gidan yari, in da aka tsare wadansu yan tawaye, da masu kisan kai, akwai wani mai kisan kai, ana ce da shi Barrabbas.
8 Le nionjom-beo i màroy nihalaly ama’e hanao i fanoe’ey.
Sai Jama'a suka zo wurin Bilatus ya yi masu kamar yadda ya saba yi.
9 Natoi’ i Pilato ami’ty hoe: Satri’ areo hao ty hamotsorako i Mpanjaka’ o Jiosioy?
Bilatus ya amsa masu ya ce, kuna so in sakar maku sarkin Yahudawa?
10 Tali’e, nifohi’e te nasese’ o mpisorom-beio ama’e am-parahy.
Yayi wannan domin ya sani cewa Firistoci sun bada shi ne domin suna kishin sa,
11 Fe trinobo’ o mpisorom-beio i màroy, hampañaha’e ho am’iareo t’i Barabasy.
Sai Firistochi suka zuga jama'a, sai suka yi kuwwa suna cewa, a sakar masu Barrabbas amaimakon Yesu.
12 Nindrai’ i Pilato am’iereo ty hoe: Hataoko akore arè i atao’ areo Mpanjaka’o Jiosioy?
Bilatus ya sake yi masu tambaya “Yaya zan yi da Sarkin Yahudawa?”
13 Le kinorà’ iereo, ty hoe: Peho amy hatae ajaley.
sai suka amsa da kuwwa” a “giciye shi!”
14 Hoe ty nanoa’ i Pilato: Manao akore! Ino ty sata-rati’e? fe nindrai’ iereo am-pidabadoàñe ty hoe: Peho re!
Bilatus ya ce masu menene laifinsa sai suka kara ihu, “a giciye shi.”
15 Aa ie te hampanintsiñe i màroy t’i Pilato, le navotso’e am’iereo t’i Barabasy naho nampandafae’e t’Iesoà vaho nasese’e ho peheñe añe.
Bilatus don yana son ya farantawa jama'a zuciya sai ya sakar masu da Barrabbas sai ya yi wa Yesu bulala, sannan ya mika shi a giciye shi.
16 Nendese’o lahin-defoñeo mb’ amy kijàm-pivoriy ao re, le nikoihe’ iereo ze hene mpirai-liao.
Sojoji suka kai shi cikin kagara, suka tara rundunan soja,
17 Sinaro’ iereo malòmavo, naho nandrandrañe halam-patike ze nisabakañ’ aze,
Suka sa masa tufafin shulaiya suka nada masa rawanin kaya,
18 vaho nañontane aze ty hoe: Talilio ry Mpanjaka’ o Jiosio!
Suna masa kirari na ba'a suna cewa, “A gaida sarkin Yahudawa!”
19 Linihi’ iereo am-bararata ty añambone’e naho nandrorañe naho nitongalefañe vaho nibokobokoañe.
Sai suka buge shi a kai da kulki suka kuma tofa masa yau a fuska, suka kuma durkusa suna yi masa sujadar ba'a.
20 Aa ie fa nikobìheñe le nafaha’ iereo ama’e i saro malo-mavoy, naho naombe ama’e o saro’eo, vaho nakare’ iereo ho peheñe añe.
Bayan sun gama yi masa ba'a sai suka cire masa tufafin shunnaiya, sai suka maida masa tasa tufafinsa, sai suka fitar dashi don su giciye shi.
21 Le nazi’iereo ty niary eo hirike an-kàloke añe, i Simona nte-Kirenia (rae’ i Aleksandro naho i Rofosy); hitarazo i hatae ajale’ Iesoày.
Suna cikin tafiya sai suka hadu da wani, mai suna Saminu Bakairawani (wato uban Alizanda da Rufus); suka tillasta shi ya dauki gijiyen Yesu.
22 Le nasese’ iereo mb’amy toetse atao Golgotay mb’eo re (ze adika ty hoe: an-karandoha).
Sojojin suka kawo Yesu wurin da ake kira Golgota (wato kokon kai)
23 Nasozo’ iereo ama’e ty divay linaro rame, fe tsy rinambe’e.
Suka bashi ruwan inabi hade da mur, amma ya ki ya sha.
24 Le pinè’ iereo; naho zinara’ iareo an-tsato-piso o saro’eo, handrendreke ty hahazo.
Sai suka giciye shi, suka kuma raba tufafinsa suka kuma jefa kuri'a domin kowanne soja ya sami rabonsa.
25 Amy ora faha-teloy ty nipehañe aze ambone’ i hatae ajaley.
A sa'a ta uku aka giciye shi.
26 Pinatetse ambone’e eo ty nanisiañ’ aze ami’ty hoe: Ty Mpanjaka’ o Jiosio.
Sai aka rubuta alamar zargi da take cewa “Ga Sarkin Yahudawa”
27 Nitrao-piradorado ama’e ty malaso roe, ty raike an-kavana’e naho ty raike an-kavia’e.
Suka kuma giciye shi tare da wadansu yan fashi guda biyu.
Daya a hannun damansa daya a hannun hagunsa. Domin a cika abinda nassi ya fada.
29 Songa nanirìka aze ze niary eo, nañekotseko-doha nanao ty hoe: Hoke! Ihe ho nandrotsake i Anjomban’ Añaharey naho handrafits’ aze añate’ ty telo andro,
suke wucewa suna zaginsa suna kada kai suna cewa, “Aha! kai da zaka rushe haikali ka kuma gina shi cikin kwana uku,
30 rombaho ty vata’o vaho mizotsoa amo hatae ajaleo.
ka ceci kanka mana, ka sauka daga giciye!”
31 Hoe ka ty tsikìke nifanoa’ o mpisorom-beio naho o mpanoki-dilio: Ie nandrombake ty ila’e ro tsy maha­romba-batañe.
Haka ma manyan firistoci da malamai, suka yi masa ba'a suna cewa “Ya ceci wadansu amma bai iya ceci kansa ba”
32 Adono hizotso amo hatae ajaleo henaneo o Norizañe Mpanjaka’ Israeleo ho isake, hiantofan-tika. Nitety aze ka o naharo nipeheñe ama’eo.
Bari Almasihu Sarkin Yahudawa ya sauka daga giciye. Domin mu gaskata shi, sai wadanda aka giciye shi tare dasu, suma suka yi masa ba'a.
33 Ie amy ora fah’ eneñey, nivotrake amy Tane iabiy ty fimoromoroñañe sikal’ ami’ty ora faha-sive.
sa'a ta shida zuwa sa'a ta tara, duhu ya rufe ko'ina,
34 Ie amy ora fahasivey le nipazake ty hoe t’Iesoà: Eloy, Eloy, lamà sabaktany, ze adika ty hoe: Andrianañahareko, Andrianañahareko, akore ty namorintseña’o ahy?
A sa'a ta tara, Yesu ya tada murya da karfi ya ce Eloi, Eloi lamathsabathani?” Ma'ana Ya Allahna Ya Allahna, me ya sa ka yashe ni?”
35 Ie nahajanjiñe izay o ila’e nisambao, le hoe ty asa’ iareo: Inay ie, mitoka i Elia.
Wasu daga cikin na tsaye, da suka ji shi, sai suka ce, “Duba, yana kiran Iliya.”
36 Teo ty nilay naho nampipea vinegra ami’ty eponjy, le nasindri’e ami’ty bararata vaho naonjo’e ho si­tsihe’ Iesoà, le hoe re: Adono, ho isa-tika hera homb’eo t’i Elia hanjotso aze.
Sai wani ya hanzarta, ya dauki soso ya tsoma a ruwan inabi mai tsami, ya soka agora ya mika masa don yasha. Mutumin yace bari mu gani ko Iliya zai zo ya saukar da shi.
37 Le nampipoña-piarañanañañe t’Iesoà naho nirofotse ty arofo’e,
Sai Yesu yayi kuka da babban murya da karfi sannan ya rasu.
38 vaho nitori-anjake ty lamba fañefe’ i Anjomban’ Añaharey, nivaki-roe boak’ ambone pak’ ambane.
Sai labulen haikalin ya rabu kashi biyu daga sama har kasa.
39 Ie nioni’ ty mpifele-jato nijohañe aolo aze eo ty fikaiha’e naho ty fidrohota’e, le hoe ty asa’e: Toe Anan’ Añahare ondatio.
Sa'adda da jarumin sojan da ke tsaye yana fuskantar Yesu ya ga yadda ya mutum, Sai ya ce “hakika, wannan mutum Dan Allah ne.”
40 Ey hoek’ ey o roakemba nisambao; ama’e t’i Miriame nte-Magdalà naho i Marie rene’ Iakobe Zai’e naho i Josese vaho i Saloma;
Akwai kuma mata wadanda ke dubawa daga nesa. Daga cikinsu akwai Maryamu Magadala, da Maryamu( Uwar Yakubu da Yusufu) da Salome.
41 ie nañorike naho nitoroñe aze e Galilia añe; mbore maro ty rakemba ila’e nindre-lia ama’e t’ie nigodañe mb’e Ierosaleme ao.
Wadannan matan sune suka bishi sa'adda da yake Galilee suna yi masa hidima. Da wadansu mata da yawa suka zo Urushalima tare da shi.
42 Ie fa hiròñe i androy, te andro fañalankañañe (ty andro aolo’ i Sabatay),
Da maraice an shiga shirye shirye domin kashe gari asabbaci ce.
43 le nimb’eo t’Iosefe nte Arimatea, asiñeñe amy Fivori-beiy naho mpitamà i Fifehean’ Añaharey, nitoañe mb’amy Pilato ao nihalaly ty fañòva’ Iesoà.
Sai Yusufu daga garin Arimatiya ya zo, mutumin kirki, mai girma kuma dan majalisar dattawa, mai sauraron mulkin Allah, da gaba gadi ya tafi wurin Bilatus ya bukaci a bashi jikin Yesu.
44 Nilatsa t’i Pilato te inao fa nivilasy re, le kinanji’e i mpifele-jatoy, vaho nañontane he t’ie toe nivilasy.
Bilatus ya yi mamakin mutuwar Yesu cikin lokaci kadan, sai ya kira jarumin ya tabbattar koYesu ya mutu.
45 Ie nirendre’e amy mpifele-jatoy, le natolo’e am’ Iosefe i fañòvay.
Bayan ya tabbattar daga wurin jarumin soja cewa Yesu ya mutu, sai ya bada jikin ga Yusufu.
46 Nikaloa’e lamba leny, le nazotso’e, naho sinafo’e amy leniy, naho nirohota’e an-donake hinaly an-damilamy, vaho namarimbarìña’e vato ty lala’ i lonakey.
Yusufu ya sayo likafani. ya saukar da shi daga giciye, ya kawo likafanin nan ya lulube jikin Yesu dashi. Ya kai shi kabarin da aka sassaka da dutse, wadda ya shirya shi domin kansa. Ya kawo dutse ya rufe bakin kabarin da shi.
47 Nisambae’ i Miriame nte-Magdalà naho i Marie rene’ i Josese i nandrohotañ’ azey.
Maryamu Magadaliya da Maryamu Uwar Yusufu sun ga wurin da aka yi jana'izar Yesu.

< Marka 15 >